Sashe 76
Mijin Malama Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Wani tattausan murmushi ya yi mata yana ɗan ware idanunsa kaɗan, a hankali Majeederh ta mayar masa da martanin murmushin da ya yi mata ba tare da sani ko tsammanin hakan ba, ya zame idanunsa ya juya yana kallon wanda ke taɓa shi yana masa magana a hankali. Majeederh ta gyara nutsuwarta idanunta a ɗan lumshe bayan daidaita numfashinta da kuma sanin cewa camera ce a kanta ta numfasa tare da cewa“Ƙaddara! Idan na ce ƙaddara; ina nufin wani abu da Ubangiji ke jarabtar bawansa mumini da shi, ko da hakan ya kasance wani ne silar faruwar ƙaddarar ta mutum. Komai ya faru da mutum a rayuwa nufin Allah ne da kuma sahalewar shi, no matter what happens to you, you can't run from your destiny, ba ko wacce zuciya ce ke iya jure jarabawar Ubangiji dangane da rayuwa ba, mafi kyakkyawar zuciya da tsaftata ita ke yarda ba mutum ne ya ɗora mata abinda ya faru da ita ba, Ubangiji ne!. Gabaɗaya muna rayuwa da ƙaddarorinmu ne, inma muyi nasara akan su, inma suyi akanmu, cimma nasara a rayuwar waninka ta hanyar ganin bayansa wannan zato ne irin na masu ɓauɗaɗɗiyar zuciya, cimma nasara da yaƙini ga cigabanka na rayuwarka mai zuwa shi ne matakin farko na zama nagartacce da gina rayuwa ta gobe"
Majeederh tayi shiru saboda yadda zuciyarta ke rawa da gaske, bawai tsoran camera ɗin take ba, yadda duk ɗago fararen Idanunta da zata yi sai taga narkakkun idanunsa kwance a fuskarta, fuskarsa ɗauke da wani irin shu'umin murmushi mai kwantar da zafin zuciyar ko wacce ƴa mace, ta ja numfashi ta sauke tana mai janye idanunta daga gare shi, she wonder why he keep his eyes on her? Ta riƙe kanta da kyau tana buɗe hannayenta tare da ɗan jingina da chair ɗin da ke juyawa da ita ta ce “Destiny!"
Ta ɗora da “destiny, fate, and lot mean a future that someone or something will have. destiny and fate both suggest that the future has been decided or planned by God. destiny often suggests a future that includes something great and important, Destiny ita ke jan mutum zuwa ga victory ɗinka na abinda kake son Achieving a rayuwa!" Halima Ben Umar ta ce "Haka ne, victory nasara kenan shi ke kawo Achieving na goals long term and short terms, kuma shi ke jan ragamar rayuwa, amma Malama Majeederh Abdul'aziz Khan! Me ya sa aminiyarta ta kasance mutum na farko wajen wargaza rayuwarki? Menene ya ja hakan?" Kai tsaye Majeederh ta ce "Soyayya! Love is our true destiny. We do not find the meaning of life by ourselves alone, daban nuna mata so ba, da bata tsaya a gefena ba, da ban nuna mata so ba wata ƙila da abinda ya faru dani bai kasance hakan ba, da ban nuna mata so ba da ban kasance da mijina wanda ya zama silar wanke damuwa da raɗaɗin da zuciyata take ba, da ban nuna mata so ba wakila da Dr Ibrahim-Khalil bai zama mijin malama ba, da ban nuna mata so ba watakila da ban san wacece ita ɗin ba, da ban nuna mata so ba da wala'alla ban haɗu da dangin mahaifiyata ba, da ban nuna mata so ba babu shakka da ilimin da nake da shi a yanzu tarihi zai zama...," Hawayen daya fara taruwa a Idanunta ne ya sanya ta yi shiru tana haɗiye abinda take ji akan Latifa, bata son rauninta ya bayyana, amma Latifa ta riga data kassara rayuwarta, ta mata tabo, irin tabon da ba zai taɓa gogewa ba, tabon da aka zana shi da baƙin fenti maimakon baƙar tawada.
"Sorry Malama Majeederh Abdul'aziz Khan, idan kina kuka duka zaki samu hawayen muna son muyi learning daga cikin ƙaddarorinki" cewar Hafsat A.b Hamza. Majeederh ta yi murmushi kawai tana sauke numfashi juya idanunta ta yi ko zata hangi Khalil ta samu ƙarfin quiwa amma ko inuwar shi babu, ta yi ƙasa da kanta hannunta riƙe da tissue ta ce
"Tun bayan faruwar abun ban taɓa magana da kowa akan abinda Latifa tayi mini ba, even my husband Khalil, ban taɓa baƙin ciki a rayuwa irin baƙin cikin da na ji a sanda gaskiya tayi halinta ƙarya ta ƙare ba, fitila ta haska mini aminiyar dana yarda da ita,ita ce responsible na abinda ya faru dani, ta wargaza mini rayuwa, ban taɓa yarda ko gasgata Aminiya na baƙin ciki da samun aminiyarta ba sai yanzu, I have been ashamed! Ni da kaina ina jin kunya na buɗe baki nace wacce nayi trusting ɗinta ɗari bisa ɗari ita tayi mini haka, and do you know what?" Ta share hawayenta ta ce "Abu zai faru dani, kuma she's the first person da zan faɗawa ta bani shawara ashe duk kashe kaina nakeyi, sai yanzu nake tuna me ya sa ta ce na gudu na bar gidan mahaifina? Meyasa a lokacin baya ta saka na shafe fuskata da baƙi da sunan wai ko maza za suga kyauna? Amsa! Bata ƙaunar mu jera fuskata a buɗe gani take kamar ina disashe tauraronta ne, ta durƙusa akan ƙafafuwanta tana kuka, "wai na auri mijinta bata son ganina haka ashe she was just pretending! Babu hakan a zuciyarta, ban san adadin shekarun dana ɗauka tare da asirinta a jikina ba, ta sanya na zama mujiya a idanun maza, basa ganin kyauna basa ganin nagartata, ina zama wata kala a idanunsa, suna shakkar tunkarata da sunan soyayya, wanda hakan ya ja mini JINKIRIN AURE, nayi shekaru 35 a gaban iyayena cike da tashin hankali da damuwa, na sha suruta daga wajen ƴan uwana, mutanen unguwa da jama'ar gari, ana ce mini karuwa, ana cewa mai kuɗi nake so, ana cewa neman maza nake so shi yasa bana son aure...," Daidai nan ta fashe da wani irin raunataccen kuka tayi saurin rufe fuskarta da tafin hannunta, wani irin kuka take mai ban tausayi kai kace yanzu ne komai ke faruwa,People's bad comments about her in the past had an effect on her heart. Hafsat A.b Hamza da Fatima Jajere tuni suka fara kuka saboda akwai abin tausayi a labarin Majeederh, an kassara rayuwarta tako wanne ɓangaren wanda kuma ƘAWA ce silar komai. kuka tayi sosai wanda ya ja musu yanke recordings for some minutes domin samun nutsuwar zuciya.
Majeederh tayi shiru saboda yadda zuciyarta ke rawa da gaske, bawai tsoran camera ɗin take ba, yadda duk ɗago fararen Idanunta da zata yi sai taga narkakkun idanunsa kwance a fuskarta, fuskarsa ɗauke da wani irin shu'umin murmushi mai kwantar da zafin zuciyar ko wacce ƴa mace, ta ja numfashi ta sauke tana mai janye idanunta daga gare shi, she wonder why he keep his eyes on her? Ta riƙe kanta da kyau tana buɗe hannayenta tare da ɗan jingina da chair ɗin da ke juyawa da ita ta ce “Destiny!"
Ta ɗora da “destiny, fate, and lot mean a future that someone or something will have. destiny and fate both suggest that the future has been decided or planned by God. destiny often suggests a future that includes something great and important, Destiny ita ke jan mutum zuwa ga victory ɗinka na abinda kake son Achieving a rayuwa!" Halima Ben Umar ta ce "Haka ne, victory nasara kenan shi ke kawo Achieving na goals long term and short terms, kuma shi ke jan ragamar rayuwa, amma Malama Majeederh Abdul'aziz Khan! Me ya sa aminiyarta ta kasance mutum na farko wajen wargaza rayuwarki? Menene ya ja hakan?" Kai tsaye Majeederh ta ce "Soyayya! Love is our true destiny. We do not find the meaning of life by ourselves alone, daban nuna mata so ba, da bata tsaya a gefena ba, da ban nuna mata so ba wata ƙila da abinda ya faru dani bai kasance hakan ba, da ban nuna mata so ba da ban kasance da mijina wanda ya zama silar wanke damuwa da raɗaɗin da zuciyata take ba, da ban nuna mata so ba wakila da Dr Ibrahim-Khalil bai zama mijin malama ba, da ban nuna mata so ba watakila da ban san wacece ita ɗin ba, da ban nuna mata so ba da wala'alla ban haɗu da dangin mahaifiyata ba, da ban nuna mata so ba babu shakka da ilimin da nake da shi a yanzu tarihi zai zama...," Hawayen daya fara taruwa a Idanunta ne ya sanya ta yi shiru tana haɗiye abinda take ji akan Latifa, bata son rauninta ya bayyana, amma Latifa ta riga data kassara rayuwarta, ta mata tabo, irin tabon da ba zai taɓa gogewa ba, tabon da aka zana shi da baƙin fenti maimakon baƙar tawada.
"Sorry Malama Majeederh Abdul'aziz Khan, idan kina kuka duka zaki samu hawayen muna son muyi learning daga cikin ƙaddarorinki" cewar Hafsat A.b Hamza. Majeederh ta yi murmushi kawai tana sauke numfashi juya idanunta ta yi ko zata hangi Khalil ta samu ƙarfin quiwa amma ko inuwar shi babu, ta yi ƙasa da kanta hannunta riƙe da tissue ta ce
"Tun bayan faruwar abun ban taɓa magana da kowa akan abinda Latifa tayi mini ba, even my husband Khalil, ban taɓa baƙin ciki a rayuwa irin baƙin cikin da na ji a sanda gaskiya tayi halinta ƙarya ta ƙare ba, fitila ta haska mini aminiyar dana yarda da ita,ita ce responsible na abinda ya faru dani, ta wargaza mini rayuwa, ban taɓa yarda ko gasgata Aminiya na baƙin ciki da samun aminiyarta ba sai yanzu, I have been ashamed! Ni da kaina ina jin kunya na buɗe baki nace wacce nayi trusting ɗinta ɗari bisa ɗari ita tayi mini haka, and do you know what?" Ta share hawayenta ta ce "Abu zai faru dani, kuma she's the first person da zan faɗawa ta bani shawara ashe duk kashe kaina nakeyi, sai yanzu nake tuna me ya sa ta ce na gudu na bar gidan mahaifina? Meyasa a lokacin baya ta saka na shafe fuskata da baƙi da sunan wai ko maza za suga kyauna? Amsa! Bata ƙaunar mu jera fuskata a buɗe gani take kamar ina disashe tauraronta ne, ta durƙusa akan ƙafafuwanta tana kuka, "wai na auri mijinta bata son ganina haka ashe she was just pretending! Babu hakan a zuciyarta, ban san adadin shekarun dana ɗauka tare da asirinta a jikina ba, ta sanya na zama mujiya a idanun maza, basa ganin kyauna basa ganin nagartata, ina zama wata kala a idanunsa, suna shakkar tunkarata da sunan soyayya, wanda hakan ya ja mini JINKIRIN AURE, nayi shekaru 35 a gaban iyayena cike da tashin hankali da damuwa, na sha suruta daga wajen ƴan uwana, mutanen unguwa da jama'ar gari, ana ce mini karuwa, ana cewa mai kuɗi nake so, ana cewa neman maza nake so shi yasa bana son aure...," Daidai nan ta fashe da wani irin raunataccen kuka tayi saurin rufe fuskarta da tafin hannunta, wani irin kuka take mai ban tausayi kai kace yanzu ne komai ke faruwa,People's bad comments about her in the past had an effect on her heart. Hafsat A.b Hamza da Fatima Jajere tuni suka fara kuka saboda akwai abin tausayi a labarin Majeederh, an kassara rayuwarta tako wanne ɓangaren wanda kuma ƘAWA ce silar komai. kuka tayi sosai wanda ya ja musu yanke recordings for some minutes domin samun nutsuwar zuciya.