Sashe 9
Captain Sadiq Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zaune suke a parlou suna hira cikin ni shadi su Jidda sai wasa suke aunty bilki ta ce, "Ku dai baku gajiya da wasa ko, Ince dazu ba manjibir park kuka je da uncle ba duk wasan da kukayi a can bai ishe Ku ba ko? Oya ku wuce ku shige bedroom kuyi bacci" su duka suka hada baki wajan cewa, "sorry Momi..! tare da lagwa6e kai duka parlou aka fashe da dariya.
Abba ya katse dariyar da cewa, "Yauwa gobe Ina so ku shirya da wuri zamu je family house meeting"
"Toh Allah ya kai mu Alhaji" inji mom sun dad'e sosai suna hira a parlour sannan kowa ya tafi part nashi, Inda su Jidda suka maqale ba su kwana ko Ina sai part din sadiq haka ko akayi da yake shi mutun ne mai son yara.
Bangaran su alhaji ko sosai suke zuba soyayya tare da gwada wa juna su yarda sukayi kewar junasu, sosai alhaji ke gwada ma Momi salan sa daga nan suka lula duniyar ma aurata.
*****
Zaune suke Malam Dalha sai amsar hada yake da zabgegiyar bulala shi a hannu, burin shi bai wuce ya ga su fatuha sun kasa ba ya wanke su da bulalar.
"Ke tashi ki bani taki hada" cikin tsiwa fatuha ta tashi ta fara karanta wa Masha Allah cikin murya mai sanyi da dad'i (ni kaina sai danayi mamaki wai dama fatuha ta iya karatu haka) Malam Dalha ko sakin baki yayi har ta gama sannan ya koma ya zauna gwiwa sage. lol
***
Tsale-tsale suke kamar ba dare ba cikin bedroom d'in sadiq wasan pillow suke haka shima ya shiga cikin su, wasan su ke cikin nishad'i haka shima sadiq ya biye masu shima kamar qaramin yaro suna haka har bacci ya kwashe su.
Ahankali yasa hannu ya bud'e wardrobe ya ciro picture d'in shi da kausar na maqale a qirjin shi a hankali wasu hawaye masu zafi suka zubo masa, yasa bayan hannu shi ya goge, bazai ta6a mance wannan ranar ba bayan sun gama wasan pillow shi da kausar suka je waje suna wasan ruwa, anan su kayi picture d'in da camera cikin sanyin murya ya ce, "I miss you my wife..! yana rungume da pic d'in har bacci ya dauke shi...
Written
Salma mas'ud nadabo
Edit by
Blood sister deejah
📘REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄
19_20
Duk yadda Malam D'alha yaso ya daki su fatuha yau dai bai samu hanya ba har aka tashi.
Cikin sallama ta shigo gida, Baffa na tsugunne yana shanya zogala Washe da baki ta gaishe sa Baffa ya ce, "yar Albarka har kin dawo kenan?
"Eh Baffa na dawo"
"Masha Allah ana dai karatu dai ko?
"Eh Baffa"
"Ai haka ake so.! qoqarin cire hijabinta take ta ce, "Baffa ina inna?
"ayo ai yanzu inna ki ta leqa gida su fatsima baki had'u da ita ba?
"Eh..! bata ida rufe bakin ta ba sai ga inna ta shigo, sun dad'e suna hira sama-sama daga nan Inna ta shige madafi..
***
Bathrobes ne sanye a jikin su jidda suna ta tsale-tsale a cikin d'akin sadiq, a hankali shima ya fito daga toilet kamar wanda ke jin tausayin k'asa babu alamar walwala a tatare da shi kasancewar yau ji yake mutuwar kausar ta dawo masa sabuwa yaran ne suka had'a baki wajan cewa, "daddy morning.!
"morning too my little children" Fridge ya bud'e ya ciro fresh milk ya zuba masu a cup's kowa ya sha.
Anuty bilkisu ce ta shigo part d'in cikin sallamarta ita da rabi'a, sadiq na qoqarin ya shirya su Anuty Bilkisu ta shigo ta ce, "ah bros yaran nan sun hana ka hutawa ko?
"No.!
"oya ku wuce muje baba jummai na bedroom dina tana jiran ko"
"ok Momi..! suka fita a guje ....
Gyaran murya Anuty bilkisu tayi a hankali ta shafa gefen fuskar sadiq wanda ya lula cikin duniyar tunani, A hankali ya dago sexy eye's ball's din shi ya ja numfashi ya ce, "Sister..! tare da d'aura hannun shi saman nata, "baby wai meke damun ka ne uhm? gaba d'aya ka chanza yau a ganka da walwala gobe a ganka ba walwala" hawayan da ke maqale a idanun sa yayi qoqarin mai dawa ya qaqaro murmushi wanda iya karshi lips din sa ya ce, "sister ni fa ba abinda ke damuna"
"Toh shikenan naji mai yasa kake kora masu kula da jidda why? Kafi so ka cigaba da kula da ita da kanka ne? bayan kasan hakan ba zai yuyu ba saboda kana zuwa aiki, ka gani baba jummai ba yarinya ba ce bata iya dawainiyar ku kai da Jidda sai dai na Mom, haka gyaran bedroom naka ka hana kowa yama sai ita mai yasa baby ka chanza? ta ida maganar cikin rawar murya langwabe kai yayi kamar qaramin yaro ya ce, "sis ni fa ban chanza ba kawai dai yan' aikin ne basu ji sis shiyasa, dana aje kudi sai su d'auka baba jummai ce kad'ai bata d'aukar abinda ba'a bata ba, kuma ko aikin basu wani iya ba sai shirme"
"Toh naji yanzu dai ga rabi'a tana parlour ka zata fara gyara ma d'aki daga yau kafin baba jummai ta je kauye ta samoma good girl wadda batada d'an hali" 6ata fuska yayi ya ce, "sis kin.....!
"Shhhh please kayi hakauri for some days baby"
"toh sis" peck ya mata a hannu ta, ta masa a goshi.
Sannan aunty bilki ta cigaba da cewa, "Uhm kayi sauri ka shirya kasan yau akwai family meeting"
"I now gani nan fitowa"
"OK.!
Rabi'a na takure saman one star cikin uniform din ta na yan aiki wanda bata tunanin sadiq ko giya wake yasha bai yarda ta masa aiki saboda so biyu yana kamata zata masa sata, Anuty bilki ta qaraso washe da baki ta ce, "Rabi'a daga yau zaki Fara aiki anan part din na wani d'an lokaci please ki kula saboda na lura ba son aikin naki ya ke ba"
"to.! ta ce tana maida numfashi tare da washe baki, Anuty bilki tasa kai ta fice.
*****
"Fatuha..! Fatuha.!
"Na'am inna"
"zo nan wad'an nan kayan wakika barmawa su raban ki da wanki har kin manta wai yaushe zaki fara tsaf ta ne fatuha eeeeh,? kin fara girma amma kullun rashin jin ki dad'uwa yake, yi maza ki wanke su tas ki shanya" Kuka tasa har da birgima kasa tana cewa, "Qur'an inna ban iya wankin ba alqawalin Allah"
bakin ta inna ta bige ta ce, "wallahi in bakiyi wankin nan ba baki zuwa gad'ar tunda baki san kin girma ba, kuma indai baba jummai ta zo kina ji kina gani zan bayar da tsarabar data yi maki" matse kwalla tayi ta ce, "Toh inna zanyi Qur'an"
"Ah karma kiyi ai ba dole" Inna ta fara tatara kayan zata shige da su daki, jiki a sa6ule fatuha ta amshi kayan ta fara wankin.
*****
Tsaye yake gaban dressing mirror yana feshe jikinsa da turaran intense mai sanyayan kamshi, sanye yake da shirt blue mai dogwan hannu sai jeans dark blue hannu shi maqale da agogo silver na zalla azurfa, farin glass din shi yasa ya fito kamar balarabe ba qaramin kyau yayi ba amma fuskar nan d'aure, qwanqwasa kofar d'akin sa akayi ya juyo tare da furta "yes come in.! rabi'a ce jiki ba kwari kallo d'aya ya mata ya watsar cikin kakausar murya ya ce, "what.?
"Uhm dama kai nake jira ka fita na gyara bedroom d'in" wani irin kallo ya qara wurga mata ya matso gab da ita yana jifanta da kallon tsana ya ce, "Kinsan Allah zan fita ne na dawo wallahi na shigo d'aki na naga banga tsinke ba, huh you will see" fuuu ya ja ya fita ya barta sai 6ari take.
Ahankali ya ke sakowa downstairs fuskarnan tamau dinning area ya wuce, lokacin kowa ya halara za'a fara breakfast gaishe da iyayan nasa yayi tare da yi masu peck a goshi sannan ya samu waje ya zauna.
Anuty bilki ce tayi serving d'in kowa suka fara cin abincin, Mom na lura da sadiq dan ba wani cin abincin yake ba ga fuskar shi d'aure haka shima Abban nashi yake lura, Inda sabo ya kamata su saba da irin wannan halin nashi yau da fara'a gobe babu, a hankali ya ke cin abinci loma uku zuwa hudu ya miqe Mom ta ce, "Son..!
"yes Mom"
"Har ka qoshi?
"Eh na qoshi"
"Amma kasan ba zamu shirya ba ko wannan ai ba abinci ka cin ba" Abba ya amshe zancan da cewa, "shiyasa Jidda bata san cin abinci shiya ke koya mata hakan" Shagwabe fuska yayi ya ce, "Abba na sha fresh milk a d'aki da yawa shiya bana jin yunwa"
"uhm lallai dama fresh milk abinci ne? inji Anuty bilki 6ata fuska ya kuma yi ya ce, "to ni ina sha na ko shi" Langwabe kai yayi ya ce, "Angel wai daddy ne ya koya maki rashin cin abinci?
"no daddy kai da kake cin plate biyu" kowa na dining sai da yayi dariya har da sadiq din wanda tun tashin shi baiyi dariya ba Mom ta ce, "Ohni Jidda wato kare daddy ki zakiyi ko? Mom ta ida zancan tana lakace mata hanci.
******
Ba ita ta gama wankin ba sai yamma likis ta wanke su tas suka fita, inna washe da baki ta ce, "ko ke fa d'iyar Baffan ta" turo baki tayi gaba tare da zubar da ruwan d'aurayar a maguji Inna ta ce, "Oh fushi ake dani dan nace ayi tsaf ta? sallamar Baffa ce ta katse mata zancan washe da baki ya shigo had'e da sallama.
Ledar dake hannu Baffa fatuha ta amsa ya ce, "yar albarka yau wanki akayi kenan? inna ta amshe zancan da cewa, "kasan ko faman dana sha da ita sannan tayi wanki?
"ki ce min dai matsa mata kikayi"
"ai dama kai baka ganin laifin ta"
"hmm fatuha dama Ledan nan tsarabar yallo ce na makin" washe hakora tayi ta ce, "Toh Baffa na gode.!
"Yauwa yar albarka" inna ta shige qurya ta kwaso ma Baffa abincin sa.
Cikin jin dadi ta gama wanke yallon da zubo masu inna na su, sannan ta d'au nata dana fatsima ta fice.
Abba ya katse dariyar da cewa, "Yauwa gobe Ina so ku shirya da wuri zamu je family house meeting"
"Toh Allah ya kai mu Alhaji" inji mom sun dad'e sosai suna hira a parlour sannan kowa ya tafi part nashi, Inda su Jidda suka maqale ba su kwana ko Ina sai part din sadiq haka ko akayi da yake shi mutun ne mai son yara.
Bangaran su alhaji ko sosai suke zuba soyayya tare da gwada wa juna su yarda sukayi kewar junasu, sosai alhaji ke gwada ma Momi salan sa daga nan suka lula duniyar ma aurata.
*****
Zaune suke Malam Dalha sai amsar hada yake da zabgegiyar bulala shi a hannu, burin shi bai wuce ya ga su fatuha sun kasa ba ya wanke su da bulalar.
"Ke tashi ki bani taki hada" cikin tsiwa fatuha ta tashi ta fara karanta wa Masha Allah cikin murya mai sanyi da dad'i (ni kaina sai danayi mamaki wai dama fatuha ta iya karatu haka) Malam Dalha ko sakin baki yayi har ta gama sannan ya koma ya zauna gwiwa sage. lol
***
Tsale-tsale suke kamar ba dare ba cikin bedroom d'in sadiq wasan pillow suke haka shima ya shiga cikin su, wasan su ke cikin nishad'i haka shima sadiq ya biye masu shima kamar qaramin yaro suna haka har bacci ya kwashe su.
Ahankali yasa hannu ya bud'e wardrobe ya ciro picture d'in shi da kausar na maqale a qirjin shi a hankali wasu hawaye masu zafi suka zubo masa, yasa bayan hannu shi ya goge, bazai ta6a mance wannan ranar ba bayan sun gama wasan pillow shi da kausar suka je waje suna wasan ruwa, anan su kayi picture d'in da camera cikin sanyin murya ya ce, "I miss you my wife..! yana rungume da pic d'in har bacci ya dauke shi...
Written
Salma mas'ud nadabo
Edit by
Blood sister deejah
📘REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄
19_20
Duk yadda Malam D'alha yaso ya daki su fatuha yau dai bai samu hanya ba har aka tashi.
Cikin sallama ta shigo gida, Baffa na tsugunne yana shanya zogala Washe da baki ta gaishe sa Baffa ya ce, "yar Albarka har kin dawo kenan?
"Eh Baffa na dawo"
"Masha Allah ana dai karatu dai ko?
"Eh Baffa"
"Ai haka ake so.! qoqarin cire hijabinta take ta ce, "Baffa ina inna?
"ayo ai yanzu inna ki ta leqa gida su fatsima baki had'u da ita ba?
"Eh..! bata ida rufe bakin ta ba sai ga inna ta shigo, sun dad'e suna hira sama-sama daga nan Inna ta shige madafi..
***
Bathrobes ne sanye a jikin su jidda suna ta tsale-tsale a cikin d'akin sadiq, a hankali shima ya fito daga toilet kamar wanda ke jin tausayin k'asa babu alamar walwala a tatare da shi kasancewar yau ji yake mutuwar kausar ta dawo masa sabuwa yaran ne suka had'a baki wajan cewa, "daddy morning.!
"morning too my little children" Fridge ya bud'e ya ciro fresh milk ya zuba masu a cup's kowa ya sha.
Anuty bilkisu ce ta shigo part d'in cikin sallamarta ita da rabi'a, sadiq na qoqarin ya shirya su Anuty Bilkisu ta shigo ta ce, "ah bros yaran nan sun hana ka hutawa ko?
"No.!
"oya ku wuce muje baba jummai na bedroom dina tana jiran ko"
"ok Momi..! suka fita a guje ....
Gyaran murya Anuty bilkisu tayi a hankali ta shafa gefen fuskar sadiq wanda ya lula cikin duniyar tunani, A hankali ya dago sexy eye's ball's din shi ya ja numfashi ya ce, "Sister..! tare da d'aura hannun shi saman nata, "baby wai meke damun ka ne uhm? gaba d'aya ka chanza yau a ganka da walwala gobe a ganka ba walwala" hawayan da ke maqale a idanun sa yayi qoqarin mai dawa ya qaqaro murmushi wanda iya karshi lips din sa ya ce, "sister ni fa ba abinda ke damuna"
"Toh shikenan naji mai yasa kake kora masu kula da jidda why? Kafi so ka cigaba da kula da ita da kanka ne? bayan kasan hakan ba zai yuyu ba saboda kana zuwa aiki, ka gani baba jummai ba yarinya ba ce bata iya dawainiyar ku kai da Jidda sai dai na Mom, haka gyaran bedroom naka ka hana kowa yama sai ita mai yasa baby ka chanza? ta ida maganar cikin rawar murya langwabe kai yayi kamar qaramin yaro ya ce, "sis ni fa ban chanza ba kawai dai yan' aikin ne basu ji sis shiyasa, dana aje kudi sai su d'auka baba jummai ce kad'ai bata d'aukar abinda ba'a bata ba, kuma ko aikin basu wani iya ba sai shirme"
"Toh naji yanzu dai ga rabi'a tana parlour ka zata fara gyara ma d'aki daga yau kafin baba jummai ta je kauye ta samoma good girl wadda batada d'an hali" 6ata fuska yayi ya ce, "sis kin.....!
"Shhhh please kayi hakauri for some days baby"
"toh sis" peck ya mata a hannu ta, ta masa a goshi.
Sannan aunty bilki ta cigaba da cewa, "Uhm kayi sauri ka shirya kasan yau akwai family meeting"
"I now gani nan fitowa"
"OK.!
Rabi'a na takure saman one star cikin uniform din ta na yan aiki wanda bata tunanin sadiq ko giya wake yasha bai yarda ta masa aiki saboda so biyu yana kamata zata masa sata, Anuty bilki ta qaraso washe da baki ta ce, "Rabi'a daga yau zaki Fara aiki anan part din na wani d'an lokaci please ki kula saboda na lura ba son aikin naki ya ke ba"
"to.! ta ce tana maida numfashi tare da washe baki, Anuty bilki tasa kai ta fice.
*****
"Fatuha..! Fatuha.!
"Na'am inna"
"zo nan wad'an nan kayan wakika barmawa su raban ki da wanki har kin manta wai yaushe zaki fara tsaf ta ne fatuha eeeeh,? kin fara girma amma kullun rashin jin ki dad'uwa yake, yi maza ki wanke su tas ki shanya" Kuka tasa har da birgima kasa tana cewa, "Qur'an inna ban iya wankin ba alqawalin Allah"
bakin ta inna ta bige ta ce, "wallahi in bakiyi wankin nan ba baki zuwa gad'ar tunda baki san kin girma ba, kuma indai baba jummai ta zo kina ji kina gani zan bayar da tsarabar data yi maki" matse kwalla tayi ta ce, "Toh inna zanyi Qur'an"
"Ah karma kiyi ai ba dole" Inna ta fara tatara kayan zata shige da su daki, jiki a sa6ule fatuha ta amshi kayan ta fara wankin.
*****
Tsaye yake gaban dressing mirror yana feshe jikinsa da turaran intense mai sanyayan kamshi, sanye yake da shirt blue mai dogwan hannu sai jeans dark blue hannu shi maqale da agogo silver na zalla azurfa, farin glass din shi yasa ya fito kamar balarabe ba qaramin kyau yayi ba amma fuskar nan d'aure, qwanqwasa kofar d'akin sa akayi ya juyo tare da furta "yes come in.! rabi'a ce jiki ba kwari kallo d'aya ya mata ya watsar cikin kakausar murya ya ce, "what.?
"Uhm dama kai nake jira ka fita na gyara bedroom d'in" wani irin kallo ya qara wurga mata ya matso gab da ita yana jifanta da kallon tsana ya ce, "Kinsan Allah zan fita ne na dawo wallahi na shigo d'aki na naga banga tsinke ba, huh you will see" fuuu ya ja ya fita ya barta sai 6ari take.
Ahankali ya ke sakowa downstairs fuskarnan tamau dinning area ya wuce, lokacin kowa ya halara za'a fara breakfast gaishe da iyayan nasa yayi tare da yi masu peck a goshi sannan ya samu waje ya zauna.
Anuty bilki ce tayi serving d'in kowa suka fara cin abincin, Mom na lura da sadiq dan ba wani cin abincin yake ba ga fuskar shi d'aure haka shima Abban nashi yake lura, Inda sabo ya kamata su saba da irin wannan halin nashi yau da fara'a gobe babu, a hankali ya ke cin abinci loma uku zuwa hudu ya miqe Mom ta ce, "Son..!
"yes Mom"
"Har ka qoshi?
"Eh na qoshi"
"Amma kasan ba zamu shirya ba ko wannan ai ba abinci ka cin ba" Abba ya amshe zancan da cewa, "shiyasa Jidda bata san cin abinci shiya ke koya mata hakan" Shagwabe fuska yayi ya ce, "Abba na sha fresh milk a d'aki da yawa shiya bana jin yunwa"
"uhm lallai dama fresh milk abinci ne? inji Anuty bilki 6ata fuska ya kuma yi ya ce, "to ni ina sha na ko shi" Langwabe kai yayi ya ce, "Angel wai daddy ne ya koya maki rashin cin abinci?
"no daddy kai da kake cin plate biyu" kowa na dining sai da yayi dariya har da sadiq din wanda tun tashin shi baiyi dariya ba Mom ta ce, "Ohni Jidda wato kare daddy ki zakiyi ko? Mom ta ida zancan tana lakace mata hanci.
******
Ba ita ta gama wankin ba sai yamma likis ta wanke su tas suka fita, inna washe da baki ta ce, "ko ke fa d'iyar Baffan ta" turo baki tayi gaba tare da zubar da ruwan d'aurayar a maguji Inna ta ce, "Oh fushi ake dani dan nace ayi tsaf ta? sallamar Baffa ce ta katse mata zancan washe da baki ya shigo had'e da sallama.
Ledar dake hannu Baffa fatuha ta amsa ya ce, "yar albarka yau wanki akayi kenan? inna ta amshe zancan da cewa, "kasan ko faman dana sha da ita sannan tayi wanki?
"ki ce min dai matsa mata kikayi"
"ai dama kai baka ganin laifin ta"
"hmm fatuha dama Ledan nan tsarabar yallo ce na makin" washe hakora tayi ta ce, "Toh Baffa na gode.!
"Yauwa yar albarka" inna ta shige qurya ta kwaso ma Baffa abincin sa.
Cikin jin dadi ta gama wanke yallon da zubo masu inna na su, sannan ta d'au nata dana fatsima ta fice.