Sashe 20
Captain Sadiq Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Sadiq dake tsaye gaban dress mirror yana gyara sumar shi a hankali ya ji an bud'e kofar dakinsa, cikin zafi rai ya juyo a tunaninsa fatuha ce ta zo masa da wani sabon rainin sai kuma idanuwansa ya gane masa majid.😀
6ata fuska yayi tare da juya masa baya yana mai cigaba da shirinsa cikin nutsuwa, smile majid yayi ya qaraso with full confidence nasa ya ce, "big man fushi kake dani ko?
kauda kai sadiq yayi ya nufi wajan drawer yana ciro kayansa murmushi majid yayi tare da zama saman sofa, tsaf sadiq ya gama shiryawa fuskarsa daure ya dau phone nashi da ke bedside drawer, zai fita majid ya riqe masa hannu tare da shagwabe fuska ya ce, "sorry bros.! juyowa sadiq yayi ya wurga masa harara ya ce, "leave me alone..! tare da fisge hannusa zai murda handle na kofa kenan majid ya ce, "haba sadiq am sorry nine fa majid" juyowa sadiq yayi yana kallonsa ya qara bala masa harara ya ce, "kasan da haka shine ka manta dani ko?
"sorry kasan bana zama sosai shiyasa amma ai na kusa dawowa nan da aiki, ka ga dawo ka zauna muyi magana" Jin hakan yasa sadeeq sakin handle d'in kofa ya dawo ya zauna majid ya ce, "baby me ya samu qafar ka naga kamar kana d'ingishi?
jan tsaki sadiq yayi ya ce "tsautsayi ne kawai"
"eyya sorry " sadiq ya ce, "Tashi muje parlour na gaji da zama a bedroom"
"OK.. Majid yace
parlour suka koma suka dasa sabuwar hira basu suka daina hira ba sai magrib, dauro alwala sukayi tare da wuce wa masallaci
"Aunty..!
"na'am.!
"dan Allah ki koyamin qarin d'azu ban iya ba sosai,"
"to shikenan nima zaki koya min na boko ko?
"eh zan koya maki mana Aunty"
"To bari mu fara yin sallah" Tashi sukayi tare da dauro alwala suka gabatar da sallah bayan sun idar fatuha ta qara biyawa jidda karatun sannan jidda ta fara koyawa fatuha ABCD karku so ku ga kwamacala dakyar-dakyar ta dan iya shima ba sosai ba amma tasa ma ranta sai ta iya ko dan ta dinga jin abinda sangami ke cewa wani lokacin.
Bayan sun dawo masallaci majid ya fad'a two sitar ya ce, "wash am tied..!
Guntun tsaki sadiq ya ja ya ce "kai dai kam ka bani daga zuwa masallaci har ka gaji sai ka ce ba namiji ba mtss..! fruit ya curo a fridge ya fara ci majid ya zuro hannu suna ci suna hira majid ya ce, "ni fa na fara gajiya da wannan gwarancin aura zan zo nayi wallahi.! smile sadiq yayi ya ce, "aiya kamata kam dan gaskiya ka dade ba aure"
"aikai ma ya kamata kayi wani auran sadiq, duba da yau kusan shekara kausar 5 da rasuwa sadiq, ya kamata kayi aure haka ko saboda angel..! 6ata fuska sadiq yayi ya ce, "majid bana tunanin zanyi wani abu wai shi aure yanxu, tunda na rasa kausar na rasa wani 6ari na rayuwata, majid kafin a samu mata kamar kausar sai antona, kausar tatara komai dana ke so agun mace, bana tunanin akwai wata ya'mace da zata iya maida gurbinta" ya ida zancan cikin sanyin murya hawaye masu zafi na zubomasa kallon tausayi majid ya masa cike da lallashi ya ce, "sorry baby na famama inda kema ciwo ko? girgiza kai yayi tare da goge hawayan idanusa da bayan hannu yayi smile ya ce, "majid baka famamin komai ba, indai tunanin kausar ne ba yau na fara ba, yau kusan 5 year da ita nake kwana da ita nake tashi majid.! murmusawa majid yayi tare da qoqarin canza topic dan a duniya ba abinda ya tsana irin damuwar sadiq haka shima sadiq ba abinda ya tsana irin damuwar majid, kallon ball suka shiga yi tare da yin musu dama sun saba ba yau suka fara ba danma yanzu sun girma ne, da da ne har kuka sai Sadiq ya sa majid cikin nishad'i suke kallon.
"Kinga zo muje mu ci abinci muyi sallah na maki wanka kafin baban ki ya biyo mu" washe baki jidda tayi fatu na rike da ita suka koma parlour dining area suka wuce fatuha ta fara saving nasu tuwon shinkafa miyar taushe taji Alayahu da kaji cikin nutsuwa suke ci a plate daya.
bayan sun kamala fatuha ta kwashe kwanikan ta kai kitchen jidda kuma ta haura upstairs, dan tayi missing daddy tun da ta dawo daga school bata qara ganin sa ba, bata iya jira har sai an mata wani wanka, a hankali ta murda handle din kofa a zaune ta gansu a parlour rugawa tayi jikin majid tana cewa, "small daddy I miss you.! smile majid yayi, "miss you my angel how are you?
"fine uncle" sadiq ne ya murmusa ya ce "ni fa yanzu fushi nake da angel tunda tayi new Anuty take mantawa da daddy" 6ata fuska tayi kamar zatayi kuka take ce, "uncle ba haka bane new Anuty na da kirki kuma tana min wasa kuma kasan wani abu daddy" sai ta zamo daga jikin majid taje ga Sadeeq tahau yimasa rad'a akunne, jin abinda take gayamasa yasashi yin wani killing smile... {Wanda koni Salma ban san me jidda take cemasa ba,} majid ya ce, "Na zo maki da ice cream amma tunda dadynki kawai kika fad'amawa bana baki ice cream dina" Jin abinda majid yace shiyasata jidda tsalle tana kuka sai ya bata ganin da gaske kukan ta ke sanyi na gaske sai ya ce, mata ta bari sai zai tafi ya dauko mata.. washe hakori tayi ta ce "thank u small daddy" tare da yi masa peck tanamaici gaba da cewa, "Aunty bata san na gudoba dan wanka zata min fa😀" murmushi majid yayi ya ce "to d'iyar Anuty kice ina gaida Anuty.!
Kallon sa sadiq yayi a zuciyarsa yace da kasan wacece fatuha da ko hanya daya baza ka so ta hada ku ba balle kuma wata gaisuwa ta6e baki yayi tare da jan tsaki ciki-ciki
Tana fitowa daga kitchen ta fara neman jidda ba ita ba alamar ta upstairs ta haura saboda tasan bata wuce part din sadiq, tana last stairs kenan sai ga jidda ta fito daga part din washe da baki murmushi fatuha tayi ta ce.. "shine baki jira na maki wanka ba sokike daddy yamin fada ne?girgiza kai jidda tayi fatuha ta dauke ta direct bathroom ta dire ta ta fara yi mata wanka sai da ta wanke ta tas sannan suka fito ta aje ta saman bed ta janyo lotion da night dress din jidda sai da ta shafe ta dashi, sannan ta zura mata kaya.
"Big man bari na zo na wuce dare nayi"
"tun yanzu dare bai wani yi ba na d'auka fa kwana ka zo min wallahi kaga mun dade bamu hadu ba" murmushi majid yayi ya ce, "next time zankwana"
"To shikenan.
har bakin mota ya raka sa ya ciro ice cream din jidda ya bashi ya ce, "gashi aba angel nasan Anuty ta maqale ta shiyasa bata fito ba ka shafa min kanta"
"ok ka gaishe min da Umma da Ammi"
"to zasu ji Alhaji da baba fa me suka tsarema da baza ka ce a gaishe su ba? dariya sadiq yayi tare da kai masa duka "wallahi majid ka rainani tunda na ce a gaida mutan gida ai suma sun shiga" harara majid ya bala masa ba "wani nan Ammi da Umma kawai ka ce kuma da yaushe ma ka girmeni har kake fadi na raina ka" harara sadiq ya qara wurga masa ya ce, "ai dai na baka 4 hours ko qarya nayi" ya qarashe tare da hade ran wasa, dariya majid ya fashe da ita tare da ba mota wuta ya ce, "sai da safe ace ma Mom na zo tana part din Abba" Toh sadiq yace masa da daga masa hannu har sai da motar shi ta fita sannan sadiq ya koma cikin gidan.
6ata fuska yayi tare da juya masa baya yana mai cigaba da shirinsa cikin nutsuwa, smile majid yayi ya qaraso with full confidence nasa ya ce, "big man fushi kake dani ko?
kauda kai sadiq yayi ya nufi wajan drawer yana ciro kayansa murmushi majid yayi tare da zama saman sofa, tsaf sadiq ya gama shiryawa fuskarsa daure ya dau phone nashi da ke bedside drawer, zai fita majid ya riqe masa hannu tare da shagwabe fuska ya ce, "sorry bros.! juyowa sadiq yayi ya wurga masa harara ya ce, "leave me alone..! tare da fisge hannusa zai murda handle na kofa kenan majid ya ce, "haba sadiq am sorry nine fa majid" juyowa sadiq yayi yana kallonsa ya qara bala masa harara ya ce, "kasan da haka shine ka manta dani ko?
"sorry kasan bana zama sosai shiyasa amma ai na kusa dawowa nan da aiki, ka ga dawo ka zauna muyi magana" Jin hakan yasa sadeeq sakin handle d'in kofa ya dawo ya zauna majid ya ce, "baby me ya samu qafar ka naga kamar kana d'ingishi?
jan tsaki sadiq yayi ya ce "tsautsayi ne kawai"
"eyya sorry " sadiq ya ce, "Tashi muje parlour na gaji da zama a bedroom"
"OK.. Majid yace
parlour suka koma suka dasa sabuwar hira basu suka daina hira ba sai magrib, dauro alwala sukayi tare da wuce wa masallaci
"Aunty..!
"na'am.!
"dan Allah ki koyamin qarin d'azu ban iya ba sosai,"
"to shikenan nima zaki koya min na boko ko?
"eh zan koya maki mana Aunty"
"To bari mu fara yin sallah" Tashi sukayi tare da dauro alwala suka gabatar da sallah bayan sun idar fatuha ta qara biyawa jidda karatun sannan jidda ta fara koyawa fatuha ABCD karku so ku ga kwamacala dakyar-dakyar ta dan iya shima ba sosai ba amma tasa ma ranta sai ta iya ko dan ta dinga jin abinda sangami ke cewa wani lokacin.
Bayan sun dawo masallaci majid ya fad'a two sitar ya ce, "wash am tied..!
Guntun tsaki sadiq ya ja ya ce "kai dai kam ka bani daga zuwa masallaci har ka gaji sai ka ce ba namiji ba mtss..! fruit ya curo a fridge ya fara ci majid ya zuro hannu suna ci suna hira majid ya ce, "ni fa na fara gajiya da wannan gwarancin aura zan zo nayi wallahi.! smile sadiq yayi ya ce, "aiya kamata kam dan gaskiya ka dade ba aure"
"aikai ma ya kamata kayi wani auran sadiq, duba da yau kusan shekara kausar 5 da rasuwa sadiq, ya kamata kayi aure haka ko saboda angel..! 6ata fuska sadiq yayi ya ce, "majid bana tunanin zanyi wani abu wai shi aure yanxu, tunda na rasa kausar na rasa wani 6ari na rayuwata, majid kafin a samu mata kamar kausar sai antona, kausar tatara komai dana ke so agun mace, bana tunanin akwai wata ya'mace da zata iya maida gurbinta" ya ida zancan cikin sanyin murya hawaye masu zafi na zubomasa kallon tausayi majid ya masa cike da lallashi ya ce, "sorry baby na famama inda kema ciwo ko? girgiza kai yayi tare da goge hawayan idanusa da bayan hannu yayi smile ya ce, "majid baka famamin komai ba, indai tunanin kausar ne ba yau na fara ba, yau kusan 5 year da ita nake kwana da ita nake tashi majid.! murmusawa majid yayi tare da qoqarin canza topic dan a duniya ba abinda ya tsana irin damuwar sadiq haka shima sadiq ba abinda ya tsana irin damuwar majid, kallon ball suka shiga yi tare da yin musu dama sun saba ba yau suka fara ba danma yanzu sun girma ne, da da ne har kuka sai Sadiq ya sa majid cikin nishad'i suke kallon.
"Kinga zo muje mu ci abinci muyi sallah na maki wanka kafin baban ki ya biyo mu" washe baki jidda tayi fatu na rike da ita suka koma parlour dining area suka wuce fatuha ta fara saving nasu tuwon shinkafa miyar taushe taji Alayahu da kaji cikin nutsuwa suke ci a plate daya.
bayan sun kamala fatuha ta kwashe kwanikan ta kai kitchen jidda kuma ta haura upstairs, dan tayi missing daddy tun da ta dawo daga school bata qara ganin sa ba, bata iya jira har sai an mata wani wanka, a hankali ta murda handle din kofa a zaune ta gansu a parlour rugawa tayi jikin majid tana cewa, "small daddy I miss you.! smile majid yayi, "miss you my angel how are you?
"fine uncle" sadiq ne ya murmusa ya ce "ni fa yanzu fushi nake da angel tunda tayi new Anuty take mantawa da daddy" 6ata fuska tayi kamar zatayi kuka take ce, "uncle ba haka bane new Anuty na da kirki kuma tana min wasa kuma kasan wani abu daddy" sai ta zamo daga jikin majid taje ga Sadeeq tahau yimasa rad'a akunne, jin abinda take gayamasa yasashi yin wani killing smile... {Wanda koni Salma ban san me jidda take cemasa ba,} majid ya ce, "Na zo maki da ice cream amma tunda dadynki kawai kika fad'amawa bana baki ice cream dina" Jin abinda majid yace shiyasata jidda tsalle tana kuka sai ya bata ganin da gaske kukan ta ke sanyi na gaske sai ya ce, mata ta bari sai zai tafi ya dauko mata.. washe hakori tayi ta ce "thank u small daddy" tare da yi masa peck tanamaici gaba da cewa, "Aunty bata san na gudoba dan wanka zata min fa😀" murmushi majid yayi ya ce "to d'iyar Anuty kice ina gaida Anuty.!
Kallon sa sadiq yayi a zuciyarsa yace da kasan wacece fatuha da ko hanya daya baza ka so ta hada ku ba balle kuma wata gaisuwa ta6e baki yayi tare da jan tsaki ciki-ciki
Tana fitowa daga kitchen ta fara neman jidda ba ita ba alamar ta upstairs ta haura saboda tasan bata wuce part din sadiq, tana last stairs kenan sai ga jidda ta fito daga part din washe da baki murmushi fatuha tayi ta ce.. "shine baki jira na maki wanka ba sokike daddy yamin fada ne?girgiza kai jidda tayi fatuha ta dauke ta direct bathroom ta dire ta ta fara yi mata wanka sai da ta wanke ta tas sannan suka fito ta aje ta saman bed ta janyo lotion da night dress din jidda sai da ta shafe ta dashi, sannan ta zura mata kaya.
"Big man bari na zo na wuce dare nayi"
"tun yanzu dare bai wani yi ba na d'auka fa kwana ka zo min wallahi kaga mun dade bamu hadu ba" murmushi majid yayi ya ce, "next time zankwana"
"To shikenan.
har bakin mota ya raka sa ya ciro ice cream din jidda ya bashi ya ce, "gashi aba angel nasan Anuty ta maqale ta shiyasa bata fito ba ka shafa min kanta"
"ok ka gaishe min da Umma da Ammi"
"to zasu ji Alhaji da baba fa me suka tsarema da baza ka ce a gaishe su ba? dariya sadiq yayi tare da kai masa duka "wallahi majid ka rainani tunda na ce a gaida mutan gida ai suma sun shiga" harara majid ya bala masa ba "wani nan Ammi da Umma kawai ka ce kuma da yaushe ma ka girmeni har kake fadi na raina ka" harara sadiq ya qara wurga masa ya ce, "ai dai na baka 4 hours ko qarya nayi" ya qarashe tare da hade ran wasa, dariya majid ya fashe da ita tare da ba mota wuta ya ce, "sai da safe ace ma Mom na zo tana part din Abba" Toh sadiq yace masa da daga masa hannu har sai da motar shi ta fita sannan sadiq ya koma cikin gidan.