Sashe 43
Captain Sadiq Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kasancewar yau weekend fatuha ta shiga kitchen tare da su baba jummai suna aikin suna zuba hira kunsan a tare suka gama komai, da misalin karfe 10:30 take tsaye gaban dining tana jera kayan abincin cikin nutsuwa sallamar da kayi ne yasata dagowa tare da kallon kofar ta amsa a taqaice majeed ne, sanye cikin shada ash tasha aiki sai kamshi yake zubawa yana fad'ad'a murmushisa dining area ya nufo tare da yin smile fararan hakoran sa suka bayana. gyara murya yayi tare da cewa, "Dama ashe kyawawa na aiki? gaskiya kamata yayi ace warhaka kina can d'aki kwance kina bacci" d'agowa fatuha ta d'anyi a tunanin ta tuntuni ya shige ciki dan tasan kowaye a gidan saboda tasha ganin pics nashi dan murmushi ta saki cikin yauki ta ce, "Suwaye kyawawa anan? naga dai ni kad'ai ce" ta ida zancan tana wai gawa murmushi ya kuma saki a qaro na biyu ya ce, "fatuha kenan duk inda wata kyakyawa take kin kai ai, idan ma baki sani ba to yau zan fad'a maki, wallahi kin hada duk wani abun da ake nema wajen wata y'a mace..! yar dariya ta saki ta ce, "yau uncle da tsoka ka zo gidan nan ko? Ko dai yau ranar tsokana ce? bata ida rufe bakin ta ba sadiq ya shigo sanye da kayan gym dinsa da alama daga gym ya dawo, tunda yaga fatuha da majeed tsaye gabaki daya annurin fuskarsa ya sauya kamar an aiko masa da mutuwa daurewa yayi ya qaqaro murmushi ya ce, "my man da yaushe ka shigo?
"yanzu na shigo bama kowa parlour sai wannan kyakyawar dake ta faman aiki, ni fa a ganina ko kallonta kake ya isa ya kosar da mutun daga yunwa" wani irin kallo sadiq ya wurga ma fatuha tare da bin kayan jikinta da kallo gown ce mai kyau sai dai ya matseta duk wata sura na jikinta ana gani, ganin kallon da sadiq ya mata yasa ta barin parlour ba shiri, majeed kuma ya bita da kallo har yana cewa, "har zaki gudu? ko tanka masa ba tayi ba ta shige bedroom, wai gowa yayi yana kallkn sadiq ko lura da irin canjin da fuskarsa sadiq tayi baiyi ba ya haura upstairs, sadiq ya biyo bayansa.
bayan sadiq yayi wanka ya shirya cikin qananan kaya daya saba sawa suka fito tare da majeed dining area suka nufa, lokacin kowa ya halara gaishe da su Mom sukayi a tare, tare da jan kojera suka zauna Mom ta ce, "a'a yau wanake gani a gidan nan da fara safiya? dan murmushi majeed yayi yana sosa keya "lallai kam ka kyauta, amma dai wuni ka zo yi?
"eh mana Mom ki sha kurimin ki Mom nama kusa kwaso kayana na dawo nan da zama" ya ida zancan sa yana sunkuyar da kan sa kasa, dariya Mom da Abba sukayi sadiq ko ya cika fam kamar zai fashe, jawo plate fatuha tayi zatayi saving sadiq kamar yadda ta saba, sai da ta gama samasa nashi zatayi saving majeed ya fakaici idanuwan su ya riqe hannu fatuha alamar kar ta zuba bata dau abin komai ba a tunaninta hutar da ita yake son yi, ta zauna ta fara cin abincin ta sadiq ne yayi saving majeed da kansa sannan suka fara break duk wata loma da majeed zai kai sai ya kai kallonsa kan fatuha idan sukayi ido hudu ya aika mata killing smile dinsa duk wannan abun a qwayar idanu sadiq, yake faru sosai ransa ke 6aci ganin kamar itama fatu na maida masa da martani lokaci daya annurinsa ya d'auke abincin ya gundiresa, cikin bacin rai ya ture plate din dake gabansa cike da masifa da zafin rai ya bar dining, kallo su Mom suka bishi da shi, fatuha ce tayi qoqarin tashi Mom ta ce, "Kyale shi ki cigaba da cin abincin ki, tunda kika ga haka ba qaramin abun ke damun sa ba" d'aga kafada majeed yayi tare da cewa, "Indai sadiq ne ai ba yau ya saba haka ba, yanzu ne yayi sauki" tunda sadiq ya bar dining fatuha ta rasa nutsuwar ta, tunda safe ta lura yake d'acin rai ta rasa dalili...hmm!
Ko da ya shiga part dinsa a parlour ya zauna tare da lumshe ido wani irin bacin rai na damun shi, kuma gashi ya rasa dalilin haka dafa shin da akayi ne yasashi ware eye's ball's dinsa fatuha ce tsaye da plate a hannu ta cikin cool voice ta ce "Uncle please kayi break koma waye ya 6ata ma rai kayi hakuri" ta ida zancan tare da zama tana miqa masa plate amsa yayi ya aje gefe yana kallon fatuha kamar me neman wani abu a fuskar ta can Kuma ya kauda kai tare da cewa, "zanci kin ji tashi ki je bana san magana ne" ya fadi yana lumshe ido fita ta zo yi lokacin yayi dai-dai da shigowar majeed bigewa su kayi da junan su, "ohshh..! majeed yace haka ma fatuha ta ce tayi baya waigowa sadiq yayi yana kallon su wani miyau mai daci ya hadiya, dariya fatuha ta saki tare da cewa "Sorry uncle.! majeed ya ce, "tunda nazo gidan nan kike bige ni, har saida kika bige zuciya ta" zaro ido waje fatuha tayi tana dan kule bakinta ta ce "Kai uncle..! ba ruwana" ta fadi zancan tana ida fita duk da bata gane nufin Majeed ba, ritse ido sadiq yayi tare da dunqule hannuwansa lokaci daya jijiyar kansa ta taso yana mai da numfashi sama-sama majeed ne ya dafa shi lumshe ido yayi, a hankali yana jawo nutsuwarsa zagayowa yayi ya zauna yana cewa, "big man ina tunanin ka daina zafin rannan naka ashe har yanzu kana yi, wai ma waya bata ma rai haka big man?
"kawai am not in the mood shiyasa"
"eyya sorry ko alura ce ta motso? ya fadi yana dariyar shaqiyanci pillow kujera sadiq ya wurga wa majeed ya ce, "wallahi ka rainani kai naka bai tashi ba sai nawa," dariya majeed ya saki ya ce, "kasan me Ammi ta ce?
"a'a sai ka fadi"
"ta ce wallahi next meeting idan bamu fido mata ba wallahi auran dole zata mana, ni dai nayi mata very soon zaku santa, amma kai ban sani ba kana nan kana ruwan idon nan naka" dan ta6e baki sadiq yayi tare da cewa, "Ba wani ruwan ido har yanzu banga wadda ta dace dani bane shiyasa..!
"ko? za kayi bayani sanda Ammi zata kwasoma yar kauye,.! dariyar yake sadiq yayi tare da d'aukar remote control...
Written by
Salma mas'ud nadabo
Edit by
Raheenat
📘REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄
http/mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opare_speed_dial_&yn=H-R
*Email* [email protected]
*Facebook* www. Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERFORUM.COM
73_74
this page is for you ummin mama
Sai bayan sallah isha majeed ya bar gidan su sadiq, bayan sadiq ya dawo party din shi ya wuce yana shiga yaci qaro da angel na kallo cartoon, murmushi ya saki tare da cewa, "my Angel? ya qaraso kusa da ita ya zauna peck ya mata a goshi angel ta ce, "daddy.!
"yes dear.!
"please gobe muje shan ice cream please daddy"
"sweetheart gobe ba time kin ga akwai work amma idan na dawo da wuri zamu je kijin angel"
"ok daddy, daddy yau a nan zan kwana" ta ida zancan ta cikin shagwaba dan ja mata hanci sadiq yayi tare da cewa, "Yanzu kin zama big girl fa? ko baki gani yanzu fa you are 9 years old ko baki sani ba? smile tayi ta ce "Haka kuma nima daddy zan zama kamar Aunty fatuha ko idan na girma?
"yes mana..! smile ta saki tare da yi masa peck a goshi ta ce, "good night daddy"
"night angel.
Fatuha ce tsaye gaban dressing mirror tana feshe jikinta da turare da alama shirin bacci take, dan kayan bacci ne a jikinta pink da ratsin green riga ce dai-dai gwiwa mai dan siririn hannu bayan ta kamala shirin ta, ta baza gashin ta har gadan bayanta. tsurawa dressing mirror ido tayi tana tuna lokaci da sadiq yasa mata sarka lumshi ido tayi tare da daura hannuta saman wuyanta tana tuna movement din da suka kasance da sadiq jiya dayake sa mata sarqar saurin ware ido tayi tare da cewa "you are very stupid fatuha..! tare da fita daga daki'n tana sakin tattausan murmushi.
bedroom din angel ta shiga lokacin har ta shirya cikin night dress din ta, tana kwace cikin blanket, a hankali fatuha qaraso kusa da ita ta zauna bakin gado tana shafa forehead din angel ware ido angel tayi kasancewa bacci bai dauke ta ba shafa gashin kanta fatuha tayi ta ce, "Angel bakiyi bacci ba?"
"uhm yanzu na dawo daga party din daddy"
"ok.! peck fatuha tayi mata tare da gyara mata blanket din ta kashe haskyan daki'n tare da rage gudun AC dakin ta fita.
"yanzu na shigo bama kowa parlour sai wannan kyakyawar dake ta faman aiki, ni fa a ganina ko kallonta kake ya isa ya kosar da mutun daga yunwa" wani irin kallo sadiq ya wurga ma fatuha tare da bin kayan jikinta da kallo gown ce mai kyau sai dai ya matseta duk wata sura na jikinta ana gani, ganin kallon da sadiq ya mata yasa ta barin parlour ba shiri, majeed kuma ya bita da kallo har yana cewa, "har zaki gudu? ko tanka masa ba tayi ba ta shige bedroom, wai gowa yayi yana kallkn sadiq ko lura da irin canjin da fuskarsa sadiq tayi baiyi ba ya haura upstairs, sadiq ya biyo bayansa.
bayan sadiq yayi wanka ya shirya cikin qananan kaya daya saba sawa suka fito tare da majeed dining area suka nufa, lokacin kowa ya halara gaishe da su Mom sukayi a tare, tare da jan kojera suka zauna Mom ta ce, "a'a yau wanake gani a gidan nan da fara safiya? dan murmushi majeed yayi yana sosa keya "lallai kam ka kyauta, amma dai wuni ka zo yi?
"eh mana Mom ki sha kurimin ki Mom nama kusa kwaso kayana na dawo nan da zama" ya ida zancan sa yana sunkuyar da kan sa kasa, dariya Mom da Abba sukayi sadiq ko ya cika fam kamar zai fashe, jawo plate fatuha tayi zatayi saving sadiq kamar yadda ta saba, sai da ta gama samasa nashi zatayi saving majeed ya fakaici idanuwan su ya riqe hannu fatuha alamar kar ta zuba bata dau abin komai ba a tunaninta hutar da ita yake son yi, ta zauna ta fara cin abincin ta sadiq ne yayi saving majeed da kansa sannan suka fara break duk wata loma da majeed zai kai sai ya kai kallonsa kan fatuha idan sukayi ido hudu ya aika mata killing smile dinsa duk wannan abun a qwayar idanu sadiq, yake faru sosai ransa ke 6aci ganin kamar itama fatu na maida masa da martani lokaci daya annurinsa ya d'auke abincin ya gundiresa, cikin bacin rai ya ture plate din dake gabansa cike da masifa da zafin rai ya bar dining, kallo su Mom suka bishi da shi, fatuha ce tayi qoqarin tashi Mom ta ce, "Kyale shi ki cigaba da cin abincin ki, tunda kika ga haka ba qaramin abun ke damun sa ba" d'aga kafada majeed yayi tare da cewa, "Indai sadiq ne ai ba yau ya saba haka ba, yanzu ne yayi sauki" tunda sadiq ya bar dining fatuha ta rasa nutsuwar ta, tunda safe ta lura yake d'acin rai ta rasa dalili...hmm!
Ko da ya shiga part dinsa a parlour ya zauna tare da lumshe ido wani irin bacin rai na damun shi, kuma gashi ya rasa dalilin haka dafa shin da akayi ne yasashi ware eye's ball's dinsa fatuha ce tsaye da plate a hannu ta cikin cool voice ta ce "Uncle please kayi break koma waye ya 6ata ma rai kayi hakuri" ta ida zancan tare da zama tana miqa masa plate amsa yayi ya aje gefe yana kallon fatuha kamar me neman wani abu a fuskar ta can Kuma ya kauda kai tare da cewa, "zanci kin ji tashi ki je bana san magana ne" ya fadi yana lumshe ido fita ta zo yi lokacin yayi dai-dai da shigowar majeed bigewa su kayi da junan su, "ohshh..! majeed yace haka ma fatuha ta ce tayi baya waigowa sadiq yayi yana kallon su wani miyau mai daci ya hadiya, dariya fatuha ta saki tare da cewa "Sorry uncle.! majeed ya ce, "tunda nazo gidan nan kike bige ni, har saida kika bige zuciya ta" zaro ido waje fatuha tayi tana dan kule bakinta ta ce "Kai uncle..! ba ruwana" ta fadi zancan tana ida fita duk da bata gane nufin Majeed ba, ritse ido sadiq yayi tare da dunqule hannuwansa lokaci daya jijiyar kansa ta taso yana mai da numfashi sama-sama majeed ne ya dafa shi lumshe ido yayi, a hankali yana jawo nutsuwarsa zagayowa yayi ya zauna yana cewa, "big man ina tunanin ka daina zafin rannan naka ashe har yanzu kana yi, wai ma waya bata ma rai haka big man?
"kawai am not in the mood shiyasa"
"eyya sorry ko alura ce ta motso? ya fadi yana dariyar shaqiyanci pillow kujera sadiq ya wurga wa majeed ya ce, "wallahi ka rainani kai naka bai tashi ba sai nawa," dariya majeed ya saki ya ce, "kasan me Ammi ta ce?
"a'a sai ka fadi"
"ta ce wallahi next meeting idan bamu fido mata ba wallahi auran dole zata mana, ni dai nayi mata very soon zaku santa, amma kai ban sani ba kana nan kana ruwan idon nan naka" dan ta6e baki sadiq yayi tare da cewa, "Ba wani ruwan ido har yanzu banga wadda ta dace dani bane shiyasa..!
"ko? za kayi bayani sanda Ammi zata kwasoma yar kauye,.! dariyar yake sadiq yayi tare da d'aukar remote control...
Written by
Salma mas'ud nadabo
Edit by
Raheenat
📘REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄
http/mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opare_speed_dial_&yn=H-R
*Email* [email protected]
*Facebook* www. Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERFORUM.COM
73_74
this page is for you ummin mama
Sai bayan sallah isha majeed ya bar gidan su sadiq, bayan sadiq ya dawo party din shi ya wuce yana shiga yaci qaro da angel na kallo cartoon, murmushi ya saki tare da cewa, "my Angel? ya qaraso kusa da ita ya zauna peck ya mata a goshi angel ta ce, "daddy.!
"yes dear.!
"please gobe muje shan ice cream please daddy"
"sweetheart gobe ba time kin ga akwai work amma idan na dawo da wuri zamu je kijin angel"
"ok daddy, daddy yau a nan zan kwana" ta ida zancan ta cikin shagwaba dan ja mata hanci sadiq yayi tare da cewa, "Yanzu kin zama big girl fa? ko baki gani yanzu fa you are 9 years old ko baki sani ba? smile tayi ta ce "Haka kuma nima daddy zan zama kamar Aunty fatuha ko idan na girma?
"yes mana..! smile ta saki tare da yi masa peck a goshi ta ce, "good night daddy"
"night angel.
Fatuha ce tsaye gaban dressing mirror tana feshe jikinta da turare da alama shirin bacci take, dan kayan bacci ne a jikinta pink da ratsin green riga ce dai-dai gwiwa mai dan siririn hannu bayan ta kamala shirin ta, ta baza gashin ta har gadan bayanta. tsurawa dressing mirror ido tayi tana tuna lokaci da sadiq yasa mata sarka lumshi ido tayi tare da daura hannuta saman wuyanta tana tuna movement din da suka kasance da sadiq jiya dayake sa mata sarqar saurin ware ido tayi tare da cewa "you are very stupid fatuha..! tare da fita daga daki'n tana sakin tattausan murmushi.
bedroom din angel ta shiga lokacin har ta shirya cikin night dress din ta, tana kwace cikin blanket, a hankali fatuha qaraso kusa da ita ta zauna bakin gado tana shafa forehead din angel ware ido angel tayi kasancewa bacci bai dauke ta ba shafa gashin kanta fatuha tayi ta ce, "Angel bakiyi bacci ba?"
"uhm yanzu na dawo daga party din daddy"
"ok.! peck fatuha tayi mata tare da gyara mata blanket din ta kashe haskyan daki'n tare da rage gudun AC dakin ta fita.