Sashe 52
Captain Sadiq Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Majeed qarasawa yayi wajan sadiq tare da shafa sumar kansa ya ce, "Baby.! bude idanu sadiq yayi tare da sakin murmushi riqe hannunsa majeed yayi ya zauna, ya aika ma sadiq harara wasa yayi tare da cewa, "Shine baka da lafiya kakasa fada min baby? wai me yasa kakemin haka? abu na damun ka baka fada min saboda ban kai matsayin ba ko? ya fada yana lagwabe kai dan shagwabe, fuska sadiq yayi ya ce "Sorry banyi tunanin fever ya kai haka ba, nayi tunanin har sai naje Lagos nasha magani"
"uhm please next time karka sake haka,"
"tam.! yace tare da tsinkulin majeed ganin yarda ya shiga damuwa murmushi ya saki ya ce, "kaci abinci?
"no.!
"me yasa baka jin yunwa ne? so kake ciwo ya cigaba da riqe min kai ko? plate majeed ya jawo ya zuba abinci shinkafa da miya tasha naman rago a hankali ya shiga feeding sadiq yana amsa cike da son dan uwa na shi yana ci yana jan shi da hira mai cike da nishadi, dariya sadiq yake can kuma yayi shuru yana bin majeed da kallo, sosai jikinsa yayi sanyi, murmushi majeed yayi tare da aje plate ya ce "Kallan fa?" smile Sadiq yayi ya ce "Ba komai" juyawa majeed yayi ya kalli fatuha ya ce "Sweetheart ku tashi muje na saukeku gida" ok fatuha tace tare da tamiqewa, Basma ko peck ta ma sadiq tare da masa sai da safe ta fita, hadiyar zuciya ne kadai fatuha ba tayi ba sannan suka fice har sun kai bakin kofar mota, fatuha ta ce "Tayi mantuwa" da sauri ta koma dakin lokacin idanuwasa sadiq na lumshe.
A hankali fatuha ta qaraso ta shafa sumar kansa, bude ido yayi yana kallon ta ya ce "Fatuha kin dawo ne ki kulla da uncle?" murmushi ta saki ta ce "Mantuwa nayi uhm"
"mekika manta? peck ta masa a goshi sannan ta ce "Kaga abinda na manta" smile sadiq ya saki tare da jawo ta ta fado saman qirjinsa har tana jin bugun zuciyar shi, sasanyar ajiyar zuciya suka saki a tare suka lumshe ido suka ware su kan juna su, lips din ta sadiq yabi da kallo a hankali ya daura finger dinsa saman lips din fatuha, kallon shi take me cike da kauna haka shima tafiyar tsutsa sadiq ya dingayi mata a lips lumshe ido fatu tayi jikinta ya mutu mudus lokaci daya tana sauke numfashi a hankali wanda ya hadasa ma sadiq mutuwar jiki, yana mai cigaba da yawo da finger dinsa a lips dinta zuwa dokin wuyanta riqe hannusa fatu tayi tare da d'an cizan shi dariya fatuha ta saki tana masa gwalo tana wani juya ido, dan shagwabe fuska yayi ya koma kamar baby face yana bin fatu da kallonsa mai qara tsundumata duniyar son sa cikin sanyi murya fatu ta furta, "sorry..! ta riqe kunnanta, ja mata hanci sadiq yayi tare da yi mata peck a kumatu, fatu na jin yarda karan hancinsa ke gogar kumatunta mai cike da wani salo mai tafiya da nutsuwa, dakyar ta iya jawo nutsuwar ta furta, "uhm uncle bari na tafi nabar mutane na jirana a waje" da sauri ta mike daga saman bed din zata fice riqe hannun ta sadiq yayi lumshe ido fatu tayi tana sauke ajiyar zuciya da sauri-sauri wasu hawaye na sulalo mata, ta waigo ba shiri tana kallon sadiq dake binta da kallo itama shi take kallo ya kankance ido mai cike da ma'anoni daban-daban zame hannuta tayi sannan tasa kai ta fita.
Tana fita taci qaro da majeed gabanta ne ya yanke ya fadi lokaci daya, ta dan da burce kallon ta kawai majeed yake ya kasa kau da idon sa bai ce komai ba suka shige mota suka bar asibitin.
Kwanan sadiq uku asibiti aka sallame shi, sosai ya samu kulawa wajan yan'uwan shi tare da soyayyar su, ya murmure Alhamdulillah.
Zaune suke a dining area suna lunch har da Basma saboda yanzu ta dawo gidan da zama angel na gefe tana zubama sadiq shagwaba sai ya kai ta shan ice cream, Mom sai tsiya take mata, Basma ce ta kalli sadiq tare da jefa masa kallan so murmushi ya mata wanda iyakar shi la66an shi fatuha na zaune tana lura da hakan gabaki daya annurin ta ya dauke dan ji take ma abincin ya isheta, ture plate din tayi tare da tashi ta barwurin kallo sadiq ya bita da shi tana shiga bedroom ta fada saman bed tare da sakin kuka, sai da taci kuka ta gaji sannan ta bude bedside drawer wani album ta curo tana kallo pictures din tane ita da angel da sadiq tana kallo tana dariya da murmushi mai kuka. haka ta dinga kallan pictures din har bacci ya dauke ta.
Bayan sun gama lunch suka koma parlour suna kallo Basma sai jan sadiq take da labari tun bai biya mata har ya dan fara sakar mata, amma duk bayan mintina sai ya kalli bedroom din fatuha sallamar majeed ce ta katse masa tunani, da sauri Basma ta qarasa wajan shi ta ce, "bros I miss you?
"miss u more sis"
"ya su Umma" ta fada
"suna nan lafiya lau," dan bata fuska majeed yayi ya ce, "matsala ta dake shegyan surutu ko bari bakiyi na huta kin fara tanbayata, haka zaki dinga yima sadiq? murmushi ta saki tare da rufe fuskarta ta6e baki sadiq yayi tare da kauda kai, qarasowa majeed yayi ya zauna kusa da sadiq suka gaisa, sannan ya ce, "ina my love? wani irin kishi ne ya rufe sadiq shuru yayi bai tanka ba Basma cikin zakuwa ta ce, "tana bedroom.! zunbur ya miqe ya shige a hankali ya bude kofar kwance ya hango ta saman bed smile yayi tare da qarasowa, bacci take rungume da album a hankali yasa hannu ya zare album din ya bude album din yana kallon picture dinta da sadiq ya fara gani, kanta na bisa kafadar sadiq suna dariya ya dade yana kallon picture din, sannan ya bude d'aya shafin ya gansu su uku cikin picture din suna shan ice cream haka majeed ya dinga bin pictures din yana kallo musanman in da yaga wanda fatuha da sadiq sukayi picture din har mamakin irin shaquwar da sukayi yake bai taba tunanin shaquwar su har ta kai haka ba, aje album din yayi yana qoqarin yaga sadiq bakin kofa fuskarsa a ha...
Written by
Salma mas'ud nadabo
Edit by
Raheenat
📘REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄
★We are the best★
http/mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opera_speed_dial_&yn=H-R
*Email* [email protected]
*Facebook* www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.COM
85_86
Murmushi sadiq yayi tare da qarasowa ya dauki album din da majeed ya aje, ya bud'e sannan shima ya aje tare da kallon bed fatuha na kwance gashin kanta ya baje a bed, take kishi ya lullu6e sadiq qoqarin fita yake majeed shima ya miqe suka fita a tare, ko da suka fito Mom na zaune tana kallo Basma na gefe angel na assignment gaishe ta majeed yayi tare da yi mata peck cikin fara'a ta amsa tana tanbayarsa ya su Umma ya ce "Suna lafiya lau" sannan suka fita da sadiq.
Basu zame ko ina ba sai family house, bangaran Ammi suka fara shiga da sallama suka shiga Ammi na zaune tana kallo washe da baki ta amsa tana cewa, "A'a wanake gani?" ta fada tana gyara dankwalin kanta ta ce, "dan tselankwa na dauk'a baka zuwa ai" zama su sadiq su kayi saman two sitar suna murmushi ta ce, "mai gida ai na dauka baka zuwa godiya? mu d'au zunkudediyar budurwa mu baka amma ko leqe? yar dariya sadiq yayi wanda iya karta la66ansa dan shi a gaskiya har mantawa yake da Basma a matsayin matar da zai aure ya ke, Ammi ce ta katse masu zance da cewa, "bari na kawo maku fura,"
"to Ammi amma dai taji nono?
"ina ruwan ka da abinda zata ji? nifa dan mai gida nake badan kai ba, kai har gajiya nake da ganin ka wallahi" dariya majeed ya saki ya ce "naji ba komai ai danayi aure kin bar ganina wallahi," wani miyau mai daci sadiq ya hadeye tare da kallon majeed ta qasan ido Ammi ta katse masa tunani da cewa, "kai dai ka sani" sannan Ammi ta shige kitchen ta dauko masu fura a fridge tasha nono ta aje masu, sun sha sosai sannan suka dinga zuba fira suna cikin hira Alhaji babba ya shigo shima aka dasa da shi, sai kusan yama likis sannan suka wuce part din Umma inda umma ta dinga nan da sadiq dama can dan gaban goshin tane bale kuma yanzu da zai auri auta sai da suka sha fira sosai kiran sallah magrib ne ya tashe su dauro alwala su kayi suka wuce masallaci.
"uhm please next time karka sake haka,"
"tam.! yace tare da tsinkulin majeed ganin yarda ya shiga damuwa murmushi ya saki ya ce, "kaci abinci?
"no.!
"me yasa baka jin yunwa ne? so kake ciwo ya cigaba da riqe min kai ko? plate majeed ya jawo ya zuba abinci shinkafa da miya tasha naman rago a hankali ya shiga feeding sadiq yana amsa cike da son dan uwa na shi yana ci yana jan shi da hira mai cike da nishadi, dariya sadiq yake can kuma yayi shuru yana bin majeed da kallo, sosai jikinsa yayi sanyi, murmushi majeed yayi tare da aje plate ya ce "Kallan fa?" smile Sadiq yayi ya ce "Ba komai" juyawa majeed yayi ya kalli fatuha ya ce "Sweetheart ku tashi muje na saukeku gida" ok fatuha tace tare da tamiqewa, Basma ko peck ta ma sadiq tare da masa sai da safe ta fita, hadiyar zuciya ne kadai fatuha ba tayi ba sannan suka fice har sun kai bakin kofar mota, fatuha ta ce "Tayi mantuwa" da sauri ta koma dakin lokacin idanuwasa sadiq na lumshe.
A hankali fatuha ta qaraso ta shafa sumar kansa, bude ido yayi yana kallon ta ya ce "Fatuha kin dawo ne ki kulla da uncle?" murmushi ta saki ta ce "Mantuwa nayi uhm"
"mekika manta? peck ta masa a goshi sannan ta ce "Kaga abinda na manta" smile sadiq ya saki tare da jawo ta ta fado saman qirjinsa har tana jin bugun zuciyar shi, sasanyar ajiyar zuciya suka saki a tare suka lumshe ido suka ware su kan juna su, lips din ta sadiq yabi da kallo a hankali ya daura finger dinsa saman lips din fatuha, kallon shi take me cike da kauna haka shima tafiyar tsutsa sadiq ya dingayi mata a lips lumshe ido fatu tayi jikinta ya mutu mudus lokaci daya tana sauke numfashi a hankali wanda ya hadasa ma sadiq mutuwar jiki, yana mai cigaba da yawo da finger dinsa a lips dinta zuwa dokin wuyanta riqe hannusa fatu tayi tare da d'an cizan shi dariya fatuha ta saki tana masa gwalo tana wani juya ido, dan shagwabe fuska yayi ya koma kamar baby face yana bin fatu da kallonsa mai qara tsundumata duniyar son sa cikin sanyi murya fatu ta furta, "sorry..! ta riqe kunnanta, ja mata hanci sadiq yayi tare da yi mata peck a kumatu, fatu na jin yarda karan hancinsa ke gogar kumatunta mai cike da wani salo mai tafiya da nutsuwa, dakyar ta iya jawo nutsuwar ta furta, "uhm uncle bari na tafi nabar mutane na jirana a waje" da sauri ta mike daga saman bed din zata fice riqe hannun ta sadiq yayi lumshe ido fatu tayi tana sauke ajiyar zuciya da sauri-sauri wasu hawaye na sulalo mata, ta waigo ba shiri tana kallon sadiq dake binta da kallo itama shi take kallo ya kankance ido mai cike da ma'anoni daban-daban zame hannuta tayi sannan tasa kai ta fita.
Tana fita taci qaro da majeed gabanta ne ya yanke ya fadi lokaci daya, ta dan da burce kallon ta kawai majeed yake ya kasa kau da idon sa bai ce komai ba suka shige mota suka bar asibitin.
Kwanan sadiq uku asibiti aka sallame shi, sosai ya samu kulawa wajan yan'uwan shi tare da soyayyar su, ya murmure Alhamdulillah.
Zaune suke a dining area suna lunch har da Basma saboda yanzu ta dawo gidan da zama angel na gefe tana zubama sadiq shagwaba sai ya kai ta shan ice cream, Mom sai tsiya take mata, Basma ce ta kalli sadiq tare da jefa masa kallan so murmushi ya mata wanda iyakar shi la66an shi fatuha na zaune tana lura da hakan gabaki daya annurin ta ya dauke dan ji take ma abincin ya isheta, ture plate din tayi tare da tashi ta barwurin kallo sadiq ya bita da shi tana shiga bedroom ta fada saman bed tare da sakin kuka, sai da taci kuka ta gaji sannan ta bude bedside drawer wani album ta curo tana kallo pictures din tane ita da angel da sadiq tana kallo tana dariya da murmushi mai kuka. haka ta dinga kallan pictures din har bacci ya dauke ta.
Bayan sun gama lunch suka koma parlour suna kallo Basma sai jan sadiq take da labari tun bai biya mata har ya dan fara sakar mata, amma duk bayan mintina sai ya kalli bedroom din fatuha sallamar majeed ce ta katse masa tunani, da sauri Basma ta qarasa wajan shi ta ce, "bros I miss you?
"miss u more sis"
"ya su Umma" ta fada
"suna nan lafiya lau," dan bata fuska majeed yayi ya ce, "matsala ta dake shegyan surutu ko bari bakiyi na huta kin fara tanbayata, haka zaki dinga yima sadiq? murmushi ta saki tare da rufe fuskarta ta6e baki sadiq yayi tare da kauda kai, qarasowa majeed yayi ya zauna kusa da sadiq suka gaisa, sannan ya ce, "ina my love? wani irin kishi ne ya rufe sadiq shuru yayi bai tanka ba Basma cikin zakuwa ta ce, "tana bedroom.! zunbur ya miqe ya shige a hankali ya bude kofar kwance ya hango ta saman bed smile yayi tare da qarasowa, bacci take rungume da album a hankali yasa hannu ya zare album din ya bude album din yana kallon picture dinta da sadiq ya fara gani, kanta na bisa kafadar sadiq suna dariya ya dade yana kallon picture din, sannan ya bude d'aya shafin ya gansu su uku cikin picture din suna shan ice cream haka majeed ya dinga bin pictures din yana kallo musanman in da yaga wanda fatuha da sadiq sukayi picture din har mamakin irin shaquwar da sukayi yake bai taba tunanin shaquwar su har ta kai haka ba, aje album din yayi yana qoqarin yaga sadiq bakin kofa fuskarsa a ha...
Written by
Salma mas'ud nadabo
Edit by
Raheenat
📘REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄
★We are the best★
http/mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opera_speed_dial_&yn=H-R
*Email* [email protected]
*Facebook* www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.COM
85_86
Murmushi sadiq yayi tare da qarasowa ya dauki album din da majeed ya aje, ya bud'e sannan shima ya aje tare da kallon bed fatuha na kwance gashin kanta ya baje a bed, take kishi ya lullu6e sadiq qoqarin fita yake majeed shima ya miqe suka fita a tare, ko da suka fito Mom na zaune tana kallo Basma na gefe angel na assignment gaishe ta majeed yayi tare da yi mata peck cikin fara'a ta amsa tana tanbayarsa ya su Umma ya ce "Suna lafiya lau" sannan suka fita da sadiq.
Basu zame ko ina ba sai family house, bangaran Ammi suka fara shiga da sallama suka shiga Ammi na zaune tana kallo washe da baki ta amsa tana cewa, "A'a wanake gani?" ta fada tana gyara dankwalin kanta ta ce, "dan tselankwa na dauk'a baka zuwa ai" zama su sadiq su kayi saman two sitar suna murmushi ta ce, "mai gida ai na dauka baka zuwa godiya? mu d'au zunkudediyar budurwa mu baka amma ko leqe? yar dariya sadiq yayi wanda iya karta la66ansa dan shi a gaskiya har mantawa yake da Basma a matsayin matar da zai aure ya ke, Ammi ce ta katse masu zance da cewa, "bari na kawo maku fura,"
"to Ammi amma dai taji nono?
"ina ruwan ka da abinda zata ji? nifa dan mai gida nake badan kai ba, kai har gajiya nake da ganin ka wallahi" dariya majeed ya saki ya ce "naji ba komai ai danayi aure kin bar ganina wallahi," wani miyau mai daci sadiq ya hadeye tare da kallon majeed ta qasan ido Ammi ta katse masa tunani da cewa, "kai dai ka sani" sannan Ammi ta shige kitchen ta dauko masu fura a fridge tasha nono ta aje masu, sun sha sosai sannan suka dinga zuba fira suna cikin hira Alhaji babba ya shigo shima aka dasa da shi, sai kusan yama likis sannan suka wuce part din Umma inda umma ta dinga nan da sadiq dama can dan gaban goshin tane bale kuma yanzu da zai auri auta sai da suka sha fira sosai kiran sallah magrib ne ya tashe su dauro alwala su kayi suka wuce masallaci.