Sashe 39
Captain Sadiq Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Direct dining area ta wuce ta zubo masa tuwan shinkafa miryar taushe tasha naman rago sai kamshi ke tashi, sannan ta wuce part nashi saman stool ta aje masa plate din zata fice riqo hannu ta Sadiq yayi tare da cewa "Fatuha waya bata makin rai tunda muka dawo na gabaki daya baki farin ciki? ko bros ya maki laifine?"
"laa Allah ba abinda kamin kawai na gajine yau munsha hira da su Hanan"
"toh naji amma ai ba kiyi dinner ba"
"bana jin yunwa ice cream din dana sha ya cika min ciki wallahi"
"ok tunda hakane na fasa kai ki school din" zaro ido waje fatuha tayi ta ce, "dan Allah kayi hakuri Allah zanci"
"tam oya zo zauna muci" zame hannu ta tayi daga ruqwan da sadiq ya mata ta zauna a qasa tare da jawo plate din gaban ta shima sadiq din zama qasa yayi cikin nutsuwa ta fara kai loma daya sannan ta debo ta kaima sadiq amsa yayi wata lomar ta debo ta kai masa baki hadawa yayi da yatsanta ya ciza yar qarasa ta saki tana yar fe hannu ta dariya sadiq ya saki, kuka ta fara masa tana kai masa bugun wasa riqe hannu yayi yana dariya ya rungumeta ya furta "sorry sis"can qasan maqoshi yana magana yana shafa bayan ta lamo tayi a fafad'an qirjinsa tana maida numfashi dago da fuskar ta yayi ya ce, "sis yau baki surutu kamar ankule maki baki, gashi kin bata min night dress da miya gaskiya ba zan yadda ba" ya fadi a dan shagwabe, kallansa fatuha tayi ta lumshe ido tare da cewa, "yi hakuri mai kyau bazan sake ba"
"good girl to fada min Fushin nan name to?
"uhm uhm dama ina so naje kauye ne kwana biyu wajan inna kafin na fara zuwa makaranta"
"wannan shine damuwar?
"eh.!
"ok karki damu insha Allah zan kai ki" zame jikin ta fatuha tayi daga na sadiq riqe habar ta Sadiq yayi ya ce, "fatuha ki dauke ni kamar yayan ki duk abinda ke damun ki ki fada mani na maki alqawarin samamaki farin ciki, kamar yadda kika samamin fatuha" murmushi ta saki wanda ya bayana fararan haqoran ta daukar plate din abinci tayi zata fita sadiq ya rako ta har kitchen ta aje plate din ta wanke hannu ta.
sai da ta zo bakin kofar shiga bedroom sadiq ya mata peck a goshi itama ta mashi a kumatu sannan ta shige bedroom shima ya haura upstairs.
***
Bayan kwana biyu haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda sadiq ke bawa fatuha da jidda kulawa sosai haka suma suna faran ta masa rai, wani bangare na daban yake jin fatu a ransa wanda baya iya fassara hakan, duk wanda yaga sadiq a yanzu yasan baya fama da wata matsala, sai wani kyau da yake ta qarawa.
bangaran karatun adini kuwa fatuha tayi nisa sosai tana mai da hankali, yadda ya kamata kuma a yanzu duk duniya bata da aboki ko qawa sama da captain shine uwar ta shine uban, ya riga ya zama wani 6angare a rayuwar bata bari yayi fushi da ita ko kad'an domin a duniya ba abinda ta tsana sama da fushin captain a kanta.
baba jummai ko duk yadda ta bigi cikin fatuha ta fada mata wani abu na daban, akan abinda take zargi bata samu ba, sai da kanta ta gane abinda take tunanin ba haka bane, zalla shaquwace kawai tsakanin sadiq da fatuha.
Dr yakub yafi kowa farinciki da canji sadiq har mamaki yake da hamdallah da sadiq yaji shawararsa ya canza lokaci daya.
Kwana biyu ko daya je wajan Ammi ma taji d'adi ganin canjinsa haka majid da kwana shi biyu da dawowa daga Lego's anmasa transfer ya dawo kano da aikin, sosai sadiq yaji dad'in haka ko ba komai dan uwan shi ya dawo kusa da shi.
Kasancewa yau ta kama friday shirye-shiryan ake sosai na tarbar su Mom, yau zasu dawo Nigeria tare da yaya jawad haka Aunty bilki ta kwaso duka yaranta tazo dasu anata aiki.
fatuha na hango sanye da uniform din ta na yan'aiki wanda ta dade raban data sasu sun mata kyau sosai part din sadiq ta wuce riqe da cup na coffee ganin baya parlour yasa ta tura qofar d'akin yana tsaye gaban dressing mirror sanye da shada blue ta sha aiki da dark blue zare yana combing din gashi kansa, murmushi ya saki tare da qarasowa wajan fatuha amshe cup din yayi ya aje saman stool kallo tabi shi da shi dan yau ba qaramin kyau ya mata ba har mamakin kanta take da har yau ta kasa ganin wanda yafi sadiq kyau da komai har ma da kwarjini gashi kullun qara kyau yake, hura mata iskar da akayi ya sata ware manyan idanuwan ta tana kallon sadiq har cikin ranta take jinsa, smile yayi ya ce "Tunanin fa? kin hanani tunani amma ke gashi kinayi yanzu" far da ido fatu tayi ta ce, "bafa tunani nake ba"
"to mikikeyi bayan gashi na gani?
"uhm kayi kyau ne kawai" lallausan murmushi captain ya saki ya ce, "thanks ke ma kinyi kyau"
"a haka din?
"eh mana" cup ya dauka ya kai bakinsa ya wani lumshe ido ya ce, "hmmm lallai fatuha ta iya hada coffee gaskiya zani da ke" dariya tayi ta ce "Allah idan na biye ma sai mu kwana anan muna surutu"
"ko? tam shikenan tafi tunda tafiya zakiyi ni bana so kiyi aikin shiyasa nace akiramin ke, amma tunda kin fi so ki wahala shikenan tafi munma 6ata" langwabe kai fatuha tayi ta ce, "Kayi hakuri ka ga su Mom ne zasu dawo kaji"
"ok amma sai kin min peck ko kina tafiya" to tace tare da yi d'age ta masa peck a goshi sannan ta fice daga d'akin murmushi sadiq ya saki yana shafa goshinsa ya bita da kallo.
Written by
Salma mas'ud nadabo
Edit by
Raheenat
📘REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄
★We are the best ★
http/mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opera_speed_dial_&yn=H-R
*Email* [email protected]
*Facebook* www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.COM
67_68
Da misalin karfe 1:00pm flight din su Mom ya sauka Nigeria lokacin har Sadiq ya Isa airport da yaransa kusan mota uku akayi ta tarbar su Mom da Abba a hankali suke saukowa daga matatakalar jirgin Mom na sanye da lace ash mai ratsin pink blue, Abba na sanye da shada brown tasha aiki da dark brown zare yaya jawad da Aunty shukura na baya suma sunsha shigar alfarma tana riqe da babyta, jawahir yana riqe da hannu babansa cikin fara'a suka qaraso gaban motocin.
Cikin sassarfa sadiq ya qarasa ya kai ma Mom hug, dan murmushi ta saki tare da rungume Abba ya murmusa ya ce, "baby wai yaushe zaka girma ne? dake gefe Mom yar dariya tayi 6ata fuska sadiq yayi irin na shagwaba tare da cewa "Danma banyi kuka ba kun tafi kun barni" yar dariya jawad yayi sannan yaran sadiq suka bude masu motocin suka shige.
A tare motocin suka kunno kai gida bala mai gadi ya wangale masu geta washe da baki yana daga masu hannu, dai-dai parking space motocin suka faka suka fara fitowa tun kafin su shigo gida yan gida suka fito kowa ka kalla kasan cike yake da farin ciki, haka jikokin a tare suka shige parlour su ola suka shige da kayan su ciki.
Murna wajan sadiq ba'a magana saboda dama yayi missing din Mom din shi dakuna suka shige matafiyan suka sheqa wanka, sai misalin karfe 3:00pm aka halara a dining area duk wanda ka kalla cikin farin ciki yake, cikin nutsuwa suke lunch din inda jawad da sadiq suke ta zuba hira Aunty bilki da shukura matar jawad, amma duk wannan hira ake hankalin sadiq na Kansas fatu kalle-kalle yake ya ga ta inda fatuha zata fito, abinci ne gabansa amma ya qasa ci saboda yanzu ya saba tare suke ci da fatuha ko tayi feeding din shi loma biyu zuwa uku yayi ya ture abincin.
Bangaran fatuha ko tunda ta kamala aiki cikin ta ke nukurkusa duke take a daki sai kuka take rairawa , qoqarin miqewa take ta kasa saboda cikin ba qaramin kullewa yayi ba bud'e kofar da a kayi yasa fatuha d'ago jajayan idanuwanta Hanan ce ta shigo cikin sauri ta qaraso wajan fatu ganin halin da take ciki ta ce, "fatuha meke damunki? ta fadi a dan tsorace kuka ta kuma saki tana riqe da marata, ganin ba abinda fatuha take cewa yasa Hanan fita lokacin kowa na parlour ana zuba hira Momi tace cikin rawar murya kowa ya waigo "Momi fatuha ba lafiya gata can kwance tana kuka wai cikin ta.! mikewa tsaye sadiq yayi har suna yar rige-rige da Aunty bilki haka Mom ta biyu bayan su suna shiga suma a durkushe suka same ta, sai kuka da take ta fama rairawa Aunty bilki ta matso kusa da ita tare da cewa "Fatuha menene ? cikin kuka-kuka ta ce "Ciki na Momi "
"sorry tashi a kaiki asibiti kinji"
"bana iya tashi" ta fadi tana qara sakin saban kuka Aunty bilki ce ta taimaka mata ta tashi gabaki daya sket din ta ya baci da jini ashe aladace ta fara, "sannu kin ji Aunty bilki ta ce kallon Mom Aunty bilki tayi ta mata nuni da ta kori su sadiq waje aiko haka akayi aka tasa keyar su waje.
"Sannu kinji fatuha girmane ya zo kinji ba wani abu bane, yanzu shiga toilet ki wanke jikin ki sai kin fito na gwada maki yadda ake" d'aga kai fatuha tayi ta shige toilet a duduke Aunty bilki ta fita taba sadiq kudi ya siyo pad ya dawo kallo ya bita da shi tare da cewa, "ki bar kudin bari naje na siyo," murmushi tayi ta maida kudin ta cikin handbag sannan sadiq ya fita ko minti 10 bai yi ba ya dawo ya miqa mata pad din, ta qara komawa lokacin fatuha ta fito duk yadda ake anfani da pad haka Aunty bilki ta gwada ma fatuha tare da bata yan shawarwari na gyara jikinta saboda yanzu ita ba yarinya bace, sosai ta ji dadin jikinta sannan ta bata magani tasha saman bed ta koma ta kwanta bacci ya sure ta Aunty bilki ta fita.
"laa Allah ba abinda kamin kawai na gajine yau munsha hira da su Hanan"
"toh naji amma ai ba kiyi dinner ba"
"bana jin yunwa ice cream din dana sha ya cika min ciki wallahi"
"ok tunda hakane na fasa kai ki school din" zaro ido waje fatuha tayi ta ce, "dan Allah kayi hakuri Allah zanci"
"tam oya zo zauna muci" zame hannu ta tayi daga ruqwan da sadiq ya mata ta zauna a qasa tare da jawo plate din gaban ta shima sadiq din zama qasa yayi cikin nutsuwa ta fara kai loma daya sannan ta debo ta kaima sadiq amsa yayi wata lomar ta debo ta kai masa baki hadawa yayi da yatsanta ya ciza yar qarasa ta saki tana yar fe hannu ta dariya sadiq ya saki, kuka ta fara masa tana kai masa bugun wasa riqe hannu yayi yana dariya ya rungumeta ya furta "sorry sis"can qasan maqoshi yana magana yana shafa bayan ta lamo tayi a fafad'an qirjinsa tana maida numfashi dago da fuskar ta yayi ya ce, "sis yau baki surutu kamar ankule maki baki, gashi kin bata min night dress da miya gaskiya ba zan yadda ba" ya fadi a dan shagwabe, kallansa fatuha tayi ta lumshe ido tare da cewa, "yi hakuri mai kyau bazan sake ba"
"good girl to fada min Fushin nan name to?
"uhm uhm dama ina so naje kauye ne kwana biyu wajan inna kafin na fara zuwa makaranta"
"wannan shine damuwar?
"eh.!
"ok karki damu insha Allah zan kai ki" zame jikin ta fatuha tayi daga na sadiq riqe habar ta Sadiq yayi ya ce, "fatuha ki dauke ni kamar yayan ki duk abinda ke damun ki ki fada mani na maki alqawarin samamaki farin ciki, kamar yadda kika samamin fatuha" murmushi ta saki wanda ya bayana fararan haqoran ta daukar plate din abinci tayi zata fita sadiq ya rako ta har kitchen ta aje plate din ta wanke hannu ta.
sai da ta zo bakin kofar shiga bedroom sadiq ya mata peck a goshi itama ta mashi a kumatu sannan ta shige bedroom shima ya haura upstairs.
***
Bayan kwana biyu haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda sadiq ke bawa fatuha da jidda kulawa sosai haka suma suna faran ta masa rai, wani bangare na daban yake jin fatu a ransa wanda baya iya fassara hakan, duk wanda yaga sadiq a yanzu yasan baya fama da wata matsala, sai wani kyau da yake ta qarawa.
bangaran karatun adini kuwa fatuha tayi nisa sosai tana mai da hankali, yadda ya kamata kuma a yanzu duk duniya bata da aboki ko qawa sama da captain shine uwar ta shine uban, ya riga ya zama wani 6angare a rayuwar bata bari yayi fushi da ita ko kad'an domin a duniya ba abinda ta tsana sama da fushin captain a kanta.
baba jummai ko duk yadda ta bigi cikin fatuha ta fada mata wani abu na daban, akan abinda take zargi bata samu ba, sai da kanta ta gane abinda take tunanin ba haka bane, zalla shaquwace kawai tsakanin sadiq da fatuha.
Dr yakub yafi kowa farinciki da canji sadiq har mamaki yake da hamdallah da sadiq yaji shawararsa ya canza lokaci daya.
Kwana biyu ko daya je wajan Ammi ma taji d'adi ganin canjinsa haka majid da kwana shi biyu da dawowa daga Lego's anmasa transfer ya dawo kano da aikin, sosai sadiq yaji dad'in haka ko ba komai dan uwan shi ya dawo kusa da shi.
Kasancewa yau ta kama friday shirye-shiryan ake sosai na tarbar su Mom, yau zasu dawo Nigeria tare da yaya jawad haka Aunty bilki ta kwaso duka yaranta tazo dasu anata aiki.
fatuha na hango sanye da uniform din ta na yan'aiki wanda ta dade raban data sasu sun mata kyau sosai part din sadiq ta wuce riqe da cup na coffee ganin baya parlour yasa ta tura qofar d'akin yana tsaye gaban dressing mirror sanye da shada blue ta sha aiki da dark blue zare yana combing din gashi kansa, murmushi ya saki tare da qarasowa wajan fatuha amshe cup din yayi ya aje saman stool kallo tabi shi da shi dan yau ba qaramin kyau ya mata ba har mamakin kanta take da har yau ta kasa ganin wanda yafi sadiq kyau da komai har ma da kwarjini gashi kullun qara kyau yake, hura mata iskar da akayi ya sata ware manyan idanuwan ta tana kallon sadiq har cikin ranta take jinsa, smile yayi ya ce "Tunanin fa? kin hanani tunani amma ke gashi kinayi yanzu" far da ido fatu tayi ta ce, "bafa tunani nake ba"
"to mikikeyi bayan gashi na gani?
"uhm kayi kyau ne kawai" lallausan murmushi captain ya saki ya ce, "thanks ke ma kinyi kyau"
"a haka din?
"eh mana" cup ya dauka ya kai bakinsa ya wani lumshe ido ya ce, "hmmm lallai fatuha ta iya hada coffee gaskiya zani da ke" dariya tayi ta ce "Allah idan na biye ma sai mu kwana anan muna surutu"
"ko? tam shikenan tafi tunda tafiya zakiyi ni bana so kiyi aikin shiyasa nace akiramin ke, amma tunda kin fi so ki wahala shikenan tafi munma 6ata" langwabe kai fatuha tayi ta ce, "Kayi hakuri ka ga su Mom ne zasu dawo kaji"
"ok amma sai kin min peck ko kina tafiya" to tace tare da yi d'age ta masa peck a goshi sannan ta fice daga d'akin murmushi sadiq ya saki yana shafa goshinsa ya bita da kallo.
Written by
Salma mas'ud nadabo
Edit by
Raheenat
📘REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄
★We are the best ★
http/mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opera_speed_dial_&yn=H-R
*Email* [email protected]
*Facebook* www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.COM
67_68
Da misalin karfe 1:00pm flight din su Mom ya sauka Nigeria lokacin har Sadiq ya Isa airport da yaransa kusan mota uku akayi ta tarbar su Mom da Abba a hankali suke saukowa daga matatakalar jirgin Mom na sanye da lace ash mai ratsin pink blue, Abba na sanye da shada brown tasha aiki da dark brown zare yaya jawad da Aunty shukura na baya suma sunsha shigar alfarma tana riqe da babyta, jawahir yana riqe da hannu babansa cikin fara'a suka qaraso gaban motocin.
Cikin sassarfa sadiq ya qarasa ya kai ma Mom hug, dan murmushi ta saki tare da rungume Abba ya murmusa ya ce, "baby wai yaushe zaka girma ne? dake gefe Mom yar dariya tayi 6ata fuska sadiq yayi irin na shagwaba tare da cewa "Danma banyi kuka ba kun tafi kun barni" yar dariya jawad yayi sannan yaran sadiq suka bude masu motocin suka shige.
A tare motocin suka kunno kai gida bala mai gadi ya wangale masu geta washe da baki yana daga masu hannu, dai-dai parking space motocin suka faka suka fara fitowa tun kafin su shigo gida yan gida suka fito kowa ka kalla kasan cike yake da farin ciki, haka jikokin a tare suka shige parlour su ola suka shige da kayan su ciki.
Murna wajan sadiq ba'a magana saboda dama yayi missing din Mom din shi dakuna suka shige matafiyan suka sheqa wanka, sai misalin karfe 3:00pm aka halara a dining area duk wanda ka kalla cikin farin ciki yake, cikin nutsuwa suke lunch din inda jawad da sadiq suke ta zuba hira Aunty bilki da shukura matar jawad, amma duk wannan hira ake hankalin sadiq na Kansas fatu kalle-kalle yake ya ga ta inda fatuha zata fito, abinci ne gabansa amma ya qasa ci saboda yanzu ya saba tare suke ci da fatuha ko tayi feeding din shi loma biyu zuwa uku yayi ya ture abincin.
Bangaran fatuha ko tunda ta kamala aiki cikin ta ke nukurkusa duke take a daki sai kuka take rairawa , qoqarin miqewa take ta kasa saboda cikin ba qaramin kullewa yayi ba bud'e kofar da a kayi yasa fatuha d'ago jajayan idanuwanta Hanan ce ta shigo cikin sauri ta qaraso wajan fatu ganin halin da take ciki ta ce, "fatuha meke damunki? ta fadi a dan tsorace kuka ta kuma saki tana riqe da marata, ganin ba abinda fatuha take cewa yasa Hanan fita lokacin kowa na parlour ana zuba hira Momi tace cikin rawar murya kowa ya waigo "Momi fatuha ba lafiya gata can kwance tana kuka wai cikin ta.! mikewa tsaye sadiq yayi har suna yar rige-rige da Aunty bilki haka Mom ta biyu bayan su suna shiga suma a durkushe suka same ta, sai kuka da take ta fama rairawa Aunty bilki ta matso kusa da ita tare da cewa "Fatuha menene ? cikin kuka-kuka ta ce "Ciki na Momi "
"sorry tashi a kaiki asibiti kinji"
"bana iya tashi" ta fadi tana qara sakin saban kuka Aunty bilki ce ta taimaka mata ta tashi gabaki daya sket din ta ya baci da jini ashe aladace ta fara, "sannu kin ji Aunty bilki ta ce kallon Mom Aunty bilki tayi ta mata nuni da ta kori su sadiq waje aiko haka akayi aka tasa keyar su waje.
"Sannu kinji fatuha girmane ya zo kinji ba wani abu bane, yanzu shiga toilet ki wanke jikin ki sai kin fito na gwada maki yadda ake" d'aga kai fatuha tayi ta shige toilet a duduke Aunty bilki ta fita taba sadiq kudi ya siyo pad ya dawo kallo ya bita da shi tare da cewa, "ki bar kudin bari naje na siyo," murmushi tayi ta maida kudin ta cikin handbag sannan sadiq ya fita ko minti 10 bai yi ba ya dawo ya miqa mata pad din, ta qara komawa lokacin fatuha ta fito duk yadda ake anfani da pad haka Aunty bilki ta gwada ma fatuha tare da bata yan shawarwari na gyara jikinta saboda yanzu ita ba yarinya bace, sosai ta ji dadin jikinta sannan ta bata magani tasha saman bed ta koma ta kwanta bacci ya sure ta Aunty bilki ta fita.