Sashe 4
Captain Sadiq Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Rabi'u yasha wahala sosai idanun sa sunyi jawur sai ihu yake, ado ne zai wuce ya hango shi yana birgima ya qaraso da sauri garesa yana Cesar, "subhanilillah lahiya Rabi'u me ya faru?
"fatuha ce..? yana ihu haka malam ado ya taimaka mai ya kai shi gida jikin nan nashi yayi jawur abunka da bafulatanin mutun, inna maitafasa tana gyaran tafasa taji sallamar Malam ado ta tsame hannu ta dake cikin tafasa ta yafa mayafi ta leka waje ganin malam ado rik'e da Rabi'u ta ce, "lahiya Malam ado me ya sami Rabi'u ni?
"nima dai ban sani ba amma da alama sosa ce"
"toh fa kai ko Rabi'u mai ya had'a ka da sosa garin ya haka ta faru? ta ida zancan tare da riqe haba zani tana matse kwalla cikin murya wanda yasha wahala ya ce, "inna wallahi fatu ce da wannan iskancin"
"bala'i kambuuu alqawalin Allah ban yarda yau sai naga uban ta jauro billahilazi" ta ida zancan tana yarfa hannu sama Malam ado ya ce, "a daiyi hakuri yarinya ce"
"yarinya uban wa? Mai tafasa ta k'arasa maganar da dafe qirji ta ce, "yarinyar da aure yau haihuwa bad'i shegiyar yarinya mai kama da mayu duk ta adabi mutanan kauyan nan da bakin halinta, wallahi Malam ado ban hakura shigo da shi namasa magani na je na samu uban nata, haka aka, shigowa yayi da Rabi'u yayi zuru-zuru aka shinfide shi bisa tabarma.
"Qur'an fatuha baki da mutunci"
"yo ni ta wasa ce ai dama na fad'a maki saura malam D'alha ai qule nake da shi kwarankwatsi"
"hehe kai qawata ina san ki qur'an" fatuha ta washe hak'ora"
Ta ce, "nima haka billahilazi" haka suka dawo gida ko da suka dawo gida fatsima gida ta wuce gidan su fatuha ta shigo da sallama yau zuciyar ta fes take da farin ciki inna da ke shara ta amsa sallamar, ta kauda kai ta ce, "yanzu dan Allah fatuha kin kyauta kenan tunda safe da kika fita sai yanzu zaki dawo? bata idaa rufe bakin ta ba mai tafasa tayi sallama cikin tsiwa inna ta amsa fad'owa tayi cikin gidan da masifa ta ce, "keeeee!! ta cakumo wuyan fatuha inna ta ce, "lahiya mai tafasa?
"lahiya kenan bari uban ta jauro ya zo billahilazi yau ban yarda, kuma duk abinda ya samu d'ana ke ce ni zaki kashe ma d'a har kin isa to baki isa ba" inna sai bata hakuri take amma taqi sakin fatuha wanda tayi wiki-wiki da ido dan tasan tayi, baki ta turo gaba take ce, "ke ki cika ni..! tare da finci ke kanta daga ruqwan da mai tafasa ta mata cike da rashin kunya da tsiwa ta ce, "yo ba d'an naki bane jiya ya bige ni ba, kuma na rama yau" ta ida zancan ta murguda baki "dan uban ki idan zaki rama saiki sa mass asosa? inna ta ce, "fatuha ince jiya ban maki magana ba?
" yo inna jinayi ban iya hakura" ta fada cikin tsiwa haka maitafasa ta gama zage-zagen ta da kumfar baki ta fice acewarta in Malam jauro ya dawo zata zo ta same sa.
*****
"Daddy please muje shan ice cream"
"sweetheart akwai a fridge muje na baki"
"ok papa thank you" ya lakace mata hanci ya ce, "that is my angel" ta washe hakora part nashi ya kaita ya bata ice cream shi kuma ya shige gym room nashi ya dad'e yana gym sannan ya fito riqe da towel a hannu shi yana goge zufar fuskarsa, gefen da Jidda take ya kalla har tayi bacci ahankali ya karasa saitin fuskarta yayi kala tausayi a hankali cikin murya mai sanyi ya ce, "my angel I now you miss your Mom sam baki samu d'umin uwa ba, why KAUSAR me yasa kika tafi kika barni ni da Jidda why kausar..! yana maganar kamar zautace yana share hawayan fuskarsa y'all ce, "I miss you more my wife naso ace yanzu kina ganin angel my wife, dake take Kama sosai naso ace tare zamu bata good caring ya kai lips din shi dai2 goshin Jidda ya mata peck
*Asalin labari*
Malam idi zaunan d'an kauyan Kano ne wato rano su fulanine sosai Allah yayi ma malam idi rufin asiri, dai2 gwargwado yana kiwon shanu sosai, har ma da kaji gashi mutumin kirki shiyasa kowa ya sanshi a kauyan rano, yana da mata tani sosai yake san tani Allah ya basu ya'ya 3 maza 2 mace 1 kabiru shine babba mai bimai Ibrahim sai rukayya.
Zaune suke zaman lafiya cikin kauyan inda lokacin kabiru ke aji shida na secondary, shi kuma Ibrahim aji 5 rukayya na aji 3, sosai suke karatun su saboda Malam idi mai san karatune.
Akwana atashi ba wuya wajan Allah yau garin rano zaman lafiya yayi qaranci, saboda 6arayi na zuwa su kwashe ma mutun dabobi sannan su kashe ka da iyalan ka, Malam idi ne ya shigo gida cikin sallamar shi tani da ke wanke-wanke ta amsa ta ce, "ince dai malam lafiya"
"wallahi tani kauyan nan ba lafiya" kabiru da ke uwar daka ya leko sukayi tsaitsaye can idi ya yanke shawarar saida dabobin shi su koma birni cikin garin Kano, ba yarda idi ya iya haka ya saida shanun shi cikin ikon Allah ya samu kudi mai yawa ya sama masu madaidaicin gida a rijiyar zaki, sannan yaba abokin shi Malam tanko kudi wanda ke birni ya siya masa shago a kasuwa kwari a zuba komai a ciki.
ya tataro iyalan shi suka dawo cikin garin kano, lokacin Ibrahim ya gama secondary da yake Ibrahim yaro ne mai san karatu result nasu na fitowa ya samu admission a biyuke, idan yake karanta business admin shikuma kabiru ya cigaba da kasuwancin sa tare da mahaifin su sosai suke samun rufin asirin su.
Kwanci tashi asarar mai rai yau Ibrahim ya gama karatun shi inda ya samu aikin kwangila sosai yake samun cigaba, inda ya had'u da Hauwa'u sukayi auran soyayya ankai amarya rijiya zaki kusa da gidan kabiru inda yake zaune da matarsa Aisha tsakanin amarya da Ango soyayya sosai suke zubawa, bayan wata biyu hauwa'u ta fara laulayi sosai take samun kullawa wajan mijin ta da surukar ta, har ma da Aisha matar kabiru lokacin rukayya na FCE cikinta ya shiga watan haihuwa bata wani sha wahala ba sosai ta haihu d'an ta mai kyau sosai ibrahim yayi murna sosai.
Kwana bakwai da haihuwa akayi suna inda yaro yaci suna idiris wato suna Malam idi, Ana mai lak'abi da jawad sosai rana suna akayi shagali bayan shekara biyu ta k'ara samun wani cikin, lokaci Ibrahim yayi kudi sosai ya qara murjewa shi da Hauwa'u daka gansu kaga Hutu inda yake ba Hauwa'u kulawa sosai har ta haifi d'iyar ta lafiyaya rana suna taci Bilkisu, sosai suke samun kulawa wajan iyayan na su.
CAPTAIN SADIQ
👮
CAPTAIN SADIQ*
👮🏼♂
*written by*
*Salma mas'ud nadabo*
*Edit by*
*Blood sister deeja*
Follow me on wattpad: salmamasudnadabo
📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM 🐄*
9_10
Yau kusan shekara 2 da haihuwar bilkisu inda Alhaji ke sa ran Hauwa'u zata samu wani cikin amma shuru hakan yasa hankalin shi ya tashi, musanma shi alhaji Ibrahim mutun ne mai son haihuwa ne haka suka cigaba da rayuwa cikin so da kauna inda alhaji Ibrahim yake faranta ran Hauwa'u amma cikin zuciyar shi nan maqale da san yaga ta qara haihuwa.
gidan su ko na rijiyar zaki sun rushe shi sun ginawa iyayan nasu katafarin gida mai kyau family house.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya cikin jin dadi da san juna yau shekarar Hauwa'u 3 ba ciki kuma yau ne tatashi da wani irin zazzabi da ciwo kai sosai hankalin alhaji ya tashi haka ya kai ta asibiti akai mata yangwaje-gwaje inda aka shedawa alhaji Hauwa'u na dauke da juna biyu, zo kuga murna wajan alhaji baki har kunne ya daurawa cikin san duniya haka suma ya'ya nashi saboda basu da burin da ya wuce Momin su ta haihu su sha suna, locakin itama Aunty aisha nada ciki matar kabiru zo kuga yadda surukar su ke basu kulawa da nuna masu soyayya duniya ta zamar masu sabuwa yayin da mazan nasu ke rawar kafa kan cikin .
Cikin su na da wata 7 akayi bikin rukayya da mijin ta aliyu ansha shagali anyi bidiri sosai ankai amarya kaduna GRA.
Akwana atashi ba wuya wajan Allah yau safiyar lahadi Hauwa'u tatashi da naquda kaitsaye asibiti suka wuce tahaifi kyakyanwa dan ta namiji, murna wajan alhaji Ibrahim ba'a magana da Aisha ta zo barka da tsohon cikinta ita da kabiru sun dade sosai a asibtin ita ma Aisha tunda safe take jin naquda tana daurewa, kasancewa ita haihuwar farko ne saboda sun dade basu haihu ba, basu suka fara shirin barin asibitin ba sai dare a dai-dai bakin kofa ta fara naquda nurses suka bata taimakon gagawa Alhamdullilah itama ta haifi dan ta namiji zo kuga murna wajan su ba'a magana, ba a salame su ba sai washe gari da safe murna wajan family ba'a magana kamar ranar aka fara haihuwa.
Kwana 7 da haihuwa akayi gaggarimin suna a family house nasu inda dan Ibrahim yaci sunan kakan shi na wajan mahaifiyarsa wato *Abubakar sadiq* ana mai lakabi da baby shi kuma dan kabiru *Abdulmajid* sosai akayi bidiri anzubar da kudi yadda ya kamata bayan suna da kwana daya alhaji Ibrahim ya koma katafarin gidansa daya tsara a sultan road, sosai gida ya hadu inda duk wani abin morewa na rayuwa akwai agidan sosai kowa ya tayasu murna.
****
_Bayan shekara biyu_
sadiq yayi wayau sosai bashi da aboki sama da majid inda aka dau son duniya aka daura masa, yaro kullun kara kyau yake kamar dan larabawa kowa bama sha'awa yake amma sai Allah ya daura masa qiwuya kamar me gashi abu kadan bai isa yasasa dariya ba idan kaga yana dariya to yana hannu Mom ko Abba to wannan dariya har qyaqyatawa
"fatuha ce..? yana ihu haka malam ado ya taimaka mai ya kai shi gida jikin nan nashi yayi jawur abunka da bafulatanin mutun, inna maitafasa tana gyaran tafasa taji sallamar Malam ado ta tsame hannu ta dake cikin tafasa ta yafa mayafi ta leka waje ganin malam ado rik'e da Rabi'u ta ce, "lahiya Malam ado me ya sami Rabi'u ni?
"nima dai ban sani ba amma da alama sosa ce"
"toh fa kai ko Rabi'u mai ya had'a ka da sosa garin ya haka ta faru? ta ida zancan tare da riqe haba zani tana matse kwalla cikin murya wanda yasha wahala ya ce, "inna wallahi fatu ce da wannan iskancin"
"bala'i kambuuu alqawalin Allah ban yarda yau sai naga uban ta jauro billahilazi" ta ida zancan tana yarfa hannu sama Malam ado ya ce, "a daiyi hakuri yarinya ce"
"yarinya uban wa? Mai tafasa ta k'arasa maganar da dafe qirji ta ce, "yarinyar da aure yau haihuwa bad'i shegiyar yarinya mai kama da mayu duk ta adabi mutanan kauyan nan da bakin halinta, wallahi Malam ado ban hakura shigo da shi namasa magani na je na samu uban nata, haka aka, shigowa yayi da Rabi'u yayi zuru-zuru aka shinfide shi bisa tabarma.
"Qur'an fatuha baki da mutunci"
"yo ni ta wasa ce ai dama na fad'a maki saura malam D'alha ai qule nake da shi kwarankwatsi"
"hehe kai qawata ina san ki qur'an" fatuha ta washe hak'ora"
Ta ce, "nima haka billahilazi" haka suka dawo gida ko da suka dawo gida fatsima gida ta wuce gidan su fatuha ta shigo da sallama yau zuciyar ta fes take da farin ciki inna da ke shara ta amsa sallamar, ta kauda kai ta ce, "yanzu dan Allah fatuha kin kyauta kenan tunda safe da kika fita sai yanzu zaki dawo? bata idaa rufe bakin ta ba mai tafasa tayi sallama cikin tsiwa inna ta amsa fad'owa tayi cikin gidan da masifa ta ce, "keeeee!! ta cakumo wuyan fatuha inna ta ce, "lahiya mai tafasa?
"lahiya kenan bari uban ta jauro ya zo billahilazi yau ban yarda, kuma duk abinda ya samu d'ana ke ce ni zaki kashe ma d'a har kin isa to baki isa ba" inna sai bata hakuri take amma taqi sakin fatuha wanda tayi wiki-wiki da ido dan tasan tayi, baki ta turo gaba take ce, "ke ki cika ni..! tare da finci ke kanta daga ruqwan da mai tafasa ta mata cike da rashin kunya da tsiwa ta ce, "yo ba d'an naki bane jiya ya bige ni ba, kuma na rama yau" ta ida zancan ta murguda baki "dan uban ki idan zaki rama saiki sa mass asosa? inna ta ce, "fatuha ince jiya ban maki magana ba?
" yo inna jinayi ban iya hakura" ta fada cikin tsiwa haka maitafasa ta gama zage-zagen ta da kumfar baki ta fice acewarta in Malam jauro ya dawo zata zo ta same sa.
*****
"Daddy please muje shan ice cream"
"sweetheart akwai a fridge muje na baki"
"ok papa thank you" ya lakace mata hanci ya ce, "that is my angel" ta washe hakora part nashi ya kaita ya bata ice cream shi kuma ya shige gym room nashi ya dad'e yana gym sannan ya fito riqe da towel a hannu shi yana goge zufar fuskarsa, gefen da Jidda take ya kalla har tayi bacci ahankali ya karasa saitin fuskarta yayi kala tausayi a hankali cikin murya mai sanyi ya ce, "my angel I now you miss your Mom sam baki samu d'umin uwa ba, why KAUSAR me yasa kika tafi kika barni ni da Jidda why kausar..! yana maganar kamar zautace yana share hawayan fuskarsa y'all ce, "I miss you more my wife naso ace yanzu kina ganin angel my wife, dake take Kama sosai naso ace tare zamu bata good caring ya kai lips din shi dai2 goshin Jidda ya mata peck
*Asalin labari*
Malam idi zaunan d'an kauyan Kano ne wato rano su fulanine sosai Allah yayi ma malam idi rufin asiri, dai2 gwargwado yana kiwon shanu sosai, har ma da kaji gashi mutumin kirki shiyasa kowa ya sanshi a kauyan rano, yana da mata tani sosai yake san tani Allah ya basu ya'ya 3 maza 2 mace 1 kabiru shine babba mai bimai Ibrahim sai rukayya.
Zaune suke zaman lafiya cikin kauyan inda lokacin kabiru ke aji shida na secondary, shi kuma Ibrahim aji 5 rukayya na aji 3, sosai suke karatun su saboda Malam idi mai san karatune.
Akwana atashi ba wuya wajan Allah yau garin rano zaman lafiya yayi qaranci, saboda 6arayi na zuwa su kwashe ma mutun dabobi sannan su kashe ka da iyalan ka, Malam idi ne ya shigo gida cikin sallamar shi tani da ke wanke-wanke ta amsa ta ce, "ince dai malam lafiya"
"wallahi tani kauyan nan ba lafiya" kabiru da ke uwar daka ya leko sukayi tsaitsaye can idi ya yanke shawarar saida dabobin shi su koma birni cikin garin Kano, ba yarda idi ya iya haka ya saida shanun shi cikin ikon Allah ya samu kudi mai yawa ya sama masu madaidaicin gida a rijiyar zaki, sannan yaba abokin shi Malam tanko kudi wanda ke birni ya siya masa shago a kasuwa kwari a zuba komai a ciki.
ya tataro iyalan shi suka dawo cikin garin kano, lokacin Ibrahim ya gama secondary da yake Ibrahim yaro ne mai san karatu result nasu na fitowa ya samu admission a biyuke, idan yake karanta business admin shikuma kabiru ya cigaba da kasuwancin sa tare da mahaifin su sosai suke samun rufin asirin su.
Kwanci tashi asarar mai rai yau Ibrahim ya gama karatun shi inda ya samu aikin kwangila sosai yake samun cigaba, inda ya had'u da Hauwa'u sukayi auran soyayya ankai amarya rijiya zaki kusa da gidan kabiru inda yake zaune da matarsa Aisha tsakanin amarya da Ango soyayya sosai suke zubawa, bayan wata biyu hauwa'u ta fara laulayi sosai take samun kullawa wajan mijin ta da surukar ta, har ma da Aisha matar kabiru lokacin rukayya na FCE cikinta ya shiga watan haihuwa bata wani sha wahala ba sosai ta haihu d'an ta mai kyau sosai ibrahim yayi murna sosai.
Kwana bakwai da haihuwa akayi suna inda yaro yaci suna idiris wato suna Malam idi, Ana mai lak'abi da jawad sosai rana suna akayi shagali bayan shekara biyu ta k'ara samun wani cikin, lokaci Ibrahim yayi kudi sosai ya qara murjewa shi da Hauwa'u daka gansu kaga Hutu inda yake ba Hauwa'u kulawa sosai har ta haifi d'iyar ta lafiyaya rana suna taci Bilkisu, sosai suke samun kulawa wajan iyayan na su.
CAPTAIN SADIQ
👮
CAPTAIN SADIQ*
👮🏼♂
*written by*
*Salma mas'ud nadabo*
*Edit by*
*Blood sister deeja*
Follow me on wattpad: salmamasudnadabo
📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM 🐄*
9_10
Yau kusan shekara 2 da haihuwar bilkisu inda Alhaji ke sa ran Hauwa'u zata samu wani cikin amma shuru hakan yasa hankalin shi ya tashi, musanma shi alhaji Ibrahim mutun ne mai son haihuwa ne haka suka cigaba da rayuwa cikin so da kauna inda alhaji Ibrahim yake faranta ran Hauwa'u amma cikin zuciyar shi nan maqale da san yaga ta qara haihuwa.
gidan su ko na rijiyar zaki sun rushe shi sun ginawa iyayan nasu katafarin gida mai kyau family house.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya cikin jin dadi da san juna yau shekarar Hauwa'u 3 ba ciki kuma yau ne tatashi da wani irin zazzabi da ciwo kai sosai hankalin alhaji ya tashi haka ya kai ta asibiti akai mata yangwaje-gwaje inda aka shedawa alhaji Hauwa'u na dauke da juna biyu, zo kuga murna wajan alhaji baki har kunne ya daurawa cikin san duniya haka suma ya'ya nashi saboda basu da burin da ya wuce Momin su ta haihu su sha suna, locakin itama Aunty aisha nada ciki matar kabiru zo kuga yadda surukar su ke basu kulawa da nuna masu soyayya duniya ta zamar masu sabuwa yayin da mazan nasu ke rawar kafa kan cikin .
Cikin su na da wata 7 akayi bikin rukayya da mijin ta aliyu ansha shagali anyi bidiri sosai ankai amarya kaduna GRA.
Akwana atashi ba wuya wajan Allah yau safiyar lahadi Hauwa'u tatashi da naquda kaitsaye asibiti suka wuce tahaifi kyakyanwa dan ta namiji, murna wajan alhaji Ibrahim ba'a magana da Aisha ta zo barka da tsohon cikinta ita da kabiru sun dade sosai a asibtin ita ma Aisha tunda safe take jin naquda tana daurewa, kasancewa ita haihuwar farko ne saboda sun dade basu haihu ba, basu suka fara shirin barin asibitin ba sai dare a dai-dai bakin kofa ta fara naquda nurses suka bata taimakon gagawa Alhamdullilah itama ta haifi dan ta namiji zo kuga murna wajan su ba'a magana, ba a salame su ba sai washe gari da safe murna wajan family ba'a magana kamar ranar aka fara haihuwa.
Kwana 7 da haihuwa akayi gaggarimin suna a family house nasu inda dan Ibrahim yaci sunan kakan shi na wajan mahaifiyarsa wato *Abubakar sadiq* ana mai lakabi da baby shi kuma dan kabiru *Abdulmajid* sosai akayi bidiri anzubar da kudi yadda ya kamata bayan suna da kwana daya alhaji Ibrahim ya koma katafarin gidansa daya tsara a sultan road, sosai gida ya hadu inda duk wani abin morewa na rayuwa akwai agidan sosai kowa ya tayasu murna.
****
_Bayan shekara biyu_
sadiq yayi wayau sosai bashi da aboki sama da majid inda aka dau son duniya aka daura masa, yaro kullun kara kyau yake kamar dan larabawa kowa bama sha'awa yake amma sai Allah ya daura masa qiwuya kamar me gashi abu kadan bai isa yasasa dariya ba idan kaga yana dariya to yana hannu Mom ko Abba to wannan dariya har qyaqyatawa