Sashe 38
Captain Sadiq Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Part din sadiq ta wuce a hankali ta bude kofar parlour, ba kowa sai sanyi AC dake tashi cikin nutsuwa ta nufi bedroom ta burda handle din kofar tsaye ta hango sadiq gaban dressing mirror yana sanye da blue riga mai gajeran hannu sai blue jeans ya gyara sajan shi yayi luf-luf haka sumar kanshi ta kwanta yayi kyau sosai har ya gaji juyowa yayi su kayi ido hudu da fatuha kashe mata ido yayi ya ce, "kallon fa? murmushi tayi ta kauda kai tana qoqarin fita ya ce, "wallahi kika fita ban zuwa da ke" make kafada tayi tare da qarasa shigowa murmushi yayi ya ce, "Good girl" yana qoqarin saka mabalin rigar shi bayan ya kamala ya dauki car key dinsa da wayan shi dake bedside drawer ya nufo inda fatuha take ya ce, "inyee yan'mata ansha kyau ashe dai yan kauye sun iya gayu" dariya fatuha tayi ta rufe fuskar ta tana aika masu wani irin kallo tattausan murmushi yayi ya ce, "oya tashi mu tafi" a tare suka fito daga part din shi lokaci yayi dai-dai da fitowar rabi'a zata tafi gida kallo tabi so da shi tana mamaki yaushe sadiq ya fara wannan wasan chab ta furta, koma dai minene ai fatuha yarinya ce akan yan'matan dake masa layi kumama ko giyar wake yasha abinda take tunani ba shi bane dan babu abin sadiq zaiyi da fatu watsar da zancan tayi tare da yin gaba fatuha ce ta kira sunan ta, rabi'a waigowa tayi a dan tsorace tare da sakin murmushin da iyakar shi la66anta fatu ta ce, "har zaki tafi?
"eh wallahi na gama aiki na kuma dama gashi baba jummai ta dawo"
"toh ki gaida gida"
"gida zai ji" fatuha ta sakai ta fita.
Suna fitowa kallo ya koma kansu ola jiki na bari ya nufo sadiq har qasa ya gaisheshi Emeka da Sunday duk sai da suka kwashi gaisuwa, sannan ya bude murfin mota ya shige haka ma fatuha ya ja motar suka bar harabar gidan, cikin nutsuwa yake driven din waigowa yayi ya kalli fatuha da tarakufe guri daya ya ce "Fatuha.! Cikin tattausan muryarsa
ta ce, "na'am.!
"yau anfito bude ido ko? dan smile tayi ta ce, "tunda nazo birni wannan ce fitana na biyu"
"ai gara haka saboda bana son to much of yawo, uhm kina san karatu? saurin d'aga kai tayi sadiq ya ce, idan na saki school kina so" jinjina kai fatu tayi cike da farin ciki, "zaki iya karatu kina kulla da angel zaki iya? saurin d'aga kai tayi ga farin ciki shinfide a fuskarta ta ce, "insha Allah" murmushi sadiq ya saki mai taushi ya ce, "insha Allah zan saki kin ji," lokacin yayi dai-dai da tsayawar motar su bakin geta din gidan Aunty bilki horn yayi mai gadi ya bude masu ya kunna hancin motarsa.
Dai-dai parking space yayi parking tare da kashe motar, fatuha ta 6ale murfin mota ta fito shima ya fito yana gaba fatuha na bayansa knocking din kofar sukayi baba larai ce ta bude masu washe da baki har qasa ta gaishe da su sannan ta basu hanya suka shigo, cikin sallama Aunty bilki da ke parlour zaune saman three sitar tana kallo washe da baki ta amsa tana cewa, "sannu da zuwa baby" saman two sitar ya zauna fatuha kuma ta zauna a qasa kusa da sadiq tare da gaishe da Aunty bilki, cikin fara'a ta amsa kwalawa baba larai kira tayi ta kawo masu kayan motsa baki aiko ko 5 minute batayi ba ta dawo riqe da tray cike da kayan motsa baki ta aje gaban Sadiq, kallon fatuha yayi dake zaune gefan shi a qasa tayi shuru itama shi din take kallo harara ya aika mata ya ce, "tashi ki zauna a kujera" Aunty bilki smile tayi ta ce, "aiko dai tayi zaune qasa abin ta, ni ban ma gane ta ba wallahi, naga ta girma sosai raban dana ganta tunda su mom suka tafi yau kusan 2month kenan, jiyama mukayi waya dasu Mom insha Allah ranar Friday zasu dawo tare da yaya jawad"
"aini fushi nake da su sun barni ni kad'ai a gida ai sun kyau"
"dama shagwabar ka ta ishemu ya kamata ka zo kayi aure haka naga har wata yar qiba kayi" fatuha dake zaune saman one sitar ce ta kalli sadiq shima ita yake kallo ji tayi gaban ta ya yanke ya fadi da furicin Aunty bilki kauda kai tayi tana jin jikita yayi mugun sanyi Kallon ta Aunty bilki tayi ta ce, "na aiki su Hanan ne amma yanzu kinga sun dawo" bata ida rufe bakin ta ba suka shigo da gudu angel ta fada jikin daddy murmushi Sadiq ya saki jidda ta ce, "daddy I miss you"
"miss you more angel" kissing d'in kumatunta yayi itama tayi masa Hanan cikin fara'a ta nufi fatuha Basma kuma na gefe tsaye tana satar kallon sadiq kasancewa ta zo hutu gidan Aunty bilki, gaishe da sadiq sukayi ya amsa a takaice sannan Hanan taja fatuha suka wuce dakin ta angel kuma na maqale da daddy.
Suna shiga d'akin Hanan Basma ta cire mayafin kanta ta fada saman bed, itama Hanan bed ta hau fatuha kuma ta zauna saman sofa Hanan ta ce, "laa fatuha baki zama saman bed"
"a'a barni a nan ma yayi wallahi"
Hanan ta ce, "Basma kinga wadda nake fada maki mai gashin nan" d'ago kai tayi ta kalli fatuha ta d'an yi smile ta ce, "sannu ki fa"
"yauwa" cewar fatuha hira suka shiga zubawa kasancewar duk sa'anin junane amma dai Basma ta dan girme su dan yanzu ita SS2 zata Hanan kuma SS1 kunsan a tare suke komai da Hanan da basma duk da Basma Aunty ce a wajan Hanan kuma ta d'an kirme mata sosai fatuha ta saki jikin ta amma sai dai tana dan d'ari-d'ari da Basma, kiran sallah magrib ne ya tashe su daga fira alwala suka dauro suka gabatar da sallah bayan sun idar angel ta shigo da gudu d'akin ta ce "Aunty fatuha daddy yace ki fito mu tafi?" to tace tare da yafa mayafin ta a tare suka fito da su Hanan parlour a tsaye suka tada sadiq Aunty bilki ce ta 6ata rai ta ce, "haba baby kabari kuyi dinner mana sai ku tafi"
"a'a gaskiya yau girkin baba jummai zanci I miss her food"
"oh ni ba kayi missing din nawa ba ko?
"ba haka bane sis so kike muyi barnan na gida ko?
"toh shikenan a gaida gida dan ko rakiyar banyi" langwabe kai sadiq yayi ya ce, "please kar muyi haka mana" harara wasa ta kaimasa sannan ta ja veil din ta dake saman kujera suka fito a tare hira suke sosai kamar karsu bari, bude murfin mota sadiq yayi angel ta shige gaba fatuha na baya sannan ya ja motar bai zame dasu ko ina ba sai shoprite shiga su kayi yayi masu siyaya sosai ice cream teddy's duk ya kwaso kayan wasa kamar bai jin kudin ya cika boot da su sannan suka juyo gidan a gajiye likis.
Yana horn bala mai gadi ya bude masa geta yayi parking sannan yayi masu ola nuni da su kwaso kayan boot lokaci ma jidda tayi bacci, fatuha ce ta dauko ta suka shige gida upstairs sadiq ya haye fatuha ta shige bedroom kaya kawai ta cire ma jidda tasa mata na bacci, tana qoqarin cire nata akayi knocking din kofar zura hijabi tayi ta bude ola ne riqe da trolley din jidda da kayan wasanta, duk ya aje sannan ya mata sai da safe rufe kofar tayi ta rage kayan jikin ta, ta wuce toilet tayi wanka ta fito daure da towel tsane jikin ta ta yi ta shafa mai sannan tasa rigar baccin ta gown dai-dai gwiwa white n brown mai zanan cartoons, sannan ta saki gashin kanta tare da daukar jidda part din sadiq ta wuce da ita a parlour ta same shi yana kallon news kamar kullun, sanye da kayan baccinsa maroon riga da wando mai dogon hannu bedroom ta shige ta shinfidar da jidda sannan ta fito har ta fito yana nan yarda ta barshi a parlour har yanzu haka yake, qoqarin fita take ya ce, "fatuha ki kawo min dinner na nan" to ta ce masa sannan ta fita.
"eh wallahi na gama aiki na kuma dama gashi baba jummai ta dawo"
"toh ki gaida gida"
"gida zai ji" fatuha ta sakai ta fita.
Suna fitowa kallo ya koma kansu ola jiki na bari ya nufo sadiq har qasa ya gaisheshi Emeka da Sunday duk sai da suka kwashi gaisuwa, sannan ya bude murfin mota ya shige haka ma fatuha ya ja motar suka bar harabar gidan, cikin nutsuwa yake driven din waigowa yayi ya kalli fatuha da tarakufe guri daya ya ce "Fatuha.! Cikin tattausan muryarsa
ta ce, "na'am.!
"yau anfito bude ido ko? dan smile tayi ta ce, "tunda nazo birni wannan ce fitana na biyu"
"ai gara haka saboda bana son to much of yawo, uhm kina san karatu? saurin d'aga kai tayi sadiq ya ce, idan na saki school kina so" jinjina kai fatu tayi cike da farin ciki, "zaki iya karatu kina kulla da angel zaki iya? saurin d'aga kai tayi ga farin ciki shinfide a fuskarta ta ce, "insha Allah" murmushi sadiq ya saki mai taushi ya ce, "insha Allah zan saki kin ji," lokacin yayi dai-dai da tsayawar motar su bakin geta din gidan Aunty bilki horn yayi mai gadi ya bude masu ya kunna hancin motarsa.
Dai-dai parking space yayi parking tare da kashe motar, fatuha ta 6ale murfin mota ta fito shima ya fito yana gaba fatuha na bayansa knocking din kofar sukayi baba larai ce ta bude masu washe da baki har qasa ta gaishe da su sannan ta basu hanya suka shigo, cikin sallama Aunty bilki da ke parlour zaune saman three sitar tana kallo washe da baki ta amsa tana cewa, "sannu da zuwa baby" saman two sitar ya zauna fatuha kuma ta zauna a qasa kusa da sadiq tare da gaishe da Aunty bilki, cikin fara'a ta amsa kwalawa baba larai kira tayi ta kawo masu kayan motsa baki aiko ko 5 minute batayi ba ta dawo riqe da tray cike da kayan motsa baki ta aje gaban Sadiq, kallon fatuha yayi dake zaune gefan shi a qasa tayi shuru itama shi din take kallo harara ya aika mata ya ce, "tashi ki zauna a kujera" Aunty bilki smile tayi ta ce, "aiko dai tayi zaune qasa abin ta, ni ban ma gane ta ba wallahi, naga ta girma sosai raban dana ganta tunda su mom suka tafi yau kusan 2month kenan, jiyama mukayi waya dasu Mom insha Allah ranar Friday zasu dawo tare da yaya jawad"
"aini fushi nake da su sun barni ni kad'ai a gida ai sun kyau"
"dama shagwabar ka ta ishemu ya kamata ka zo kayi aure haka naga har wata yar qiba kayi" fatuha dake zaune saman one sitar ce ta kalli sadiq shima ita yake kallo ji tayi gaban ta ya yanke ya fadi da furicin Aunty bilki kauda kai tayi tana jin jikita yayi mugun sanyi Kallon ta Aunty bilki tayi ta ce, "na aiki su Hanan ne amma yanzu kinga sun dawo" bata ida rufe bakin ta ba suka shigo da gudu angel ta fada jikin daddy murmushi Sadiq ya saki jidda ta ce, "daddy I miss you"
"miss you more angel" kissing d'in kumatunta yayi itama tayi masa Hanan cikin fara'a ta nufi fatuha Basma kuma na gefe tsaye tana satar kallon sadiq kasancewa ta zo hutu gidan Aunty bilki, gaishe da sadiq sukayi ya amsa a takaice sannan Hanan taja fatuha suka wuce dakin ta angel kuma na maqale da daddy.
Suna shiga d'akin Hanan Basma ta cire mayafin kanta ta fada saman bed, itama Hanan bed ta hau fatuha kuma ta zauna saman sofa Hanan ta ce, "laa fatuha baki zama saman bed"
"a'a barni a nan ma yayi wallahi"
Hanan ta ce, "Basma kinga wadda nake fada maki mai gashin nan" d'ago kai tayi ta kalli fatuha ta d'an yi smile ta ce, "sannu ki fa"
"yauwa" cewar fatuha hira suka shiga zubawa kasancewar duk sa'anin junane amma dai Basma ta dan girme su dan yanzu ita SS2 zata Hanan kuma SS1 kunsan a tare suke komai da Hanan da basma duk da Basma Aunty ce a wajan Hanan kuma ta d'an kirme mata sosai fatuha ta saki jikin ta amma sai dai tana dan d'ari-d'ari da Basma, kiran sallah magrib ne ya tashe su daga fira alwala suka dauro suka gabatar da sallah bayan sun idar angel ta shigo da gudu d'akin ta ce "Aunty fatuha daddy yace ki fito mu tafi?" to tace tare da yafa mayafin ta a tare suka fito da su Hanan parlour a tsaye suka tada sadiq Aunty bilki ce ta 6ata rai ta ce, "haba baby kabari kuyi dinner mana sai ku tafi"
"a'a gaskiya yau girkin baba jummai zanci I miss her food"
"oh ni ba kayi missing din nawa ba ko?
"ba haka bane sis so kike muyi barnan na gida ko?
"toh shikenan a gaida gida dan ko rakiyar banyi" langwabe kai sadiq yayi ya ce, "please kar muyi haka mana" harara wasa ta kaimasa sannan ta ja veil din ta dake saman kujera suka fito a tare hira suke sosai kamar karsu bari, bude murfin mota sadiq yayi angel ta shige gaba fatuha na baya sannan ya ja motar bai zame dasu ko ina ba sai shoprite shiga su kayi yayi masu siyaya sosai ice cream teddy's duk ya kwaso kayan wasa kamar bai jin kudin ya cika boot da su sannan suka juyo gidan a gajiye likis.
Yana horn bala mai gadi ya bude masa geta yayi parking sannan yayi masu ola nuni da su kwaso kayan boot lokaci ma jidda tayi bacci, fatuha ce ta dauko ta suka shige gida upstairs sadiq ya haye fatuha ta shige bedroom kaya kawai ta cire ma jidda tasa mata na bacci, tana qoqarin cire nata akayi knocking din kofar zura hijabi tayi ta bude ola ne riqe da trolley din jidda da kayan wasanta, duk ya aje sannan ya mata sai da safe rufe kofar tayi ta rage kayan jikin ta, ta wuce toilet tayi wanka ta fito daure da towel tsane jikin ta ta yi ta shafa mai sannan tasa rigar baccin ta gown dai-dai gwiwa white n brown mai zanan cartoons, sannan ta saki gashin kanta tare da daukar jidda part din sadiq ta wuce da ita a parlour ta same shi yana kallon news kamar kullun, sanye da kayan baccinsa maroon riga da wando mai dogon hannu bedroom ta shige ta shinfidar da jidda sannan ta fito har ta fito yana nan yarda ta barshi a parlour har yanzu haka yake, qoqarin fita take ya ce, "fatuha ki kawo min dinner na nan" to ta ce masa sannan ta fita.