Sashe 23
Bafulatana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
a nitse yake gabatar da komai cikin nutsu ba zato ba tsammani yaji cikinsa yay wani irin juyawa tareda muɗa masa, dafe cikin yayi da duka hannayensa tareda zube gwiwowinsa a ƙasa ya saki wata irin ƙara wadda ta firgita Hajiya Aisha da me aikinta Maryam dake kicin tana wanke kwanikan da akaci abinci dasu, Sakin wayar Hajiya Aisha tayi tareda nufo kansa gadan-gadan tana raba idanu hanyar kicin ta kalla ganin babu wanda ya taho yasa ta ɗagoshi tana kallon fuskarsa kimanin 5second jin tafiyar Mutum daga hanyar kicin ɗin yasa itama ta saki ihun neman taimako. A gigice maryam ta ƙaraso gurin idanunta duk a waje sabida tashin hankalin tareda kallon Ummie lokaci guda kuma ta sake maida kallonta ga muzaffar wanda ke fitarda wata irin farar kumfa daga bakinsa hakanne ya bata tabbacin cewar Guba yaci.
cikeda tashin Hankali maryam ta dora hannu akanta tana faÉ—in "innanillahiw'inna'ilaihirraji'un!!!!!!
a gigice maryam ta nufi wayar telho ɗin dake ajiye bisa wani ƙaramin table ta shiga wayar Babban Asibitin kuɗin dake kusa dasu ko'a samu a ceto Rayuwarsa cikin Sauƙi.
Ummie kuwa ta kasa motsin kirki balle har ta tsinana wanu abin arziƙin a gareshi, take wani irin gumi ya fara keto mata tareda nadama mara misaltuwa babban abinda ke ɗaga mata hankali a wannan lokacin shine da wani ido zata kali Abie bisa wannan abinda data kasance itace silar Faruwarsa?
tabbas duk irin sonda yake mata a wannan lokacin ta tabbata bazata tsira ba daga hannunsa shida matarsa Saratu ba tunda har tayi poisoning É—in dansu namiji tilo........
*GYMBU TARABA STATE*
Da ƙyar Inna Laure kejan numfashi sabida tsabar azabar datakeji ko hannunta ta kasa ɗagawa balle tasan ran cewar zata iya miƙewa, seda suka gama zuba Rashin imaninsu sannan suka tattara komai suka tafi dashi tareda ketawa Yara ƙanana haddinsu, a wannan rana rayuka dayawa sun sosu da baƙin ciki mara misaltuwa haka kuma zuciyoyi sun baƙanta, a wannan tsukun ne Mahaifin Ruƙatu Babbar Aminiya ga Rabe ya rasa Rayuwarsa al'amarin daya ƙara ɗaga mata hankali kenan.
sosai malam iro ya zubar da jini sosai har hakan yasa suka fitar da rai da cewar ze tashi, moddibo kuwa gabaɗaya ya kasa cewa komai duk a sanadin bala'in daya sameshi, baya iya furta komai se ido kawai dayakebin kowa dashi, miƙewa yayi ya shiga ɗakinsa da sauri ya kauda kansa sabida ganin irin Rashin imanin da suka aikatawa Laure komai bushewar zuciyarka dolene ka tausaya mata muddin kanada imani, da sauri ya isa gareta sabida ganin yanda jini ke zuba daga ƙasanta duk yamda yaso ya taimaka mata kasawa yayi dole ya zube a gurin ya saki kuka me sauti da ban tausayi, itama kanta Lauren kuka takeyi tareda tausayawa kanta a irin Rayuwar dazata fuskanta nan gaba
seda yayi me isarsa sannan ya miƙe ya fita daga ɗakin ya haɗo ƙirare ya kunna wuta tareda ɗora ƙatuwar tukunya akai, cikin mintunan da bazasu gaza 20 ba ruwan ya tafasa wata babbar fanteka ya ɗakki ya zuba ruwan a ciki kimanin rabin fantekar sannan ya ɗauka ya shiga da ita ɗakin ya zuba wani garin magani a ciki take kallar ruwan ta sauya zuwa launin kore, seda yaɗan sha iska sannan ya kinkimeta ya zaunar da ita cikin ruwan, wata uwar ƙara ta saki har seda ta bashi tausayi
cikin ikon Allah jinin ya tsaya har taji ɗan dama-dama a jikinta, seda ya gana bata duk wani taimaki dayake ganin ze iya bata sannan ya fita zuwa waje ya fara duba sauran jama'a ba tareda ya damu da jinin dake zuba a kansa ba. *_(Allah sarki modibo haqiqa kyakkyawar zuciyar halitta ce ba kowani mutum ne ke tuna al'uma ba a lokacin da musiba ta sameshi ba, kowa kansa yake fara ginawa sannan daga baya ya tuna da al'uma amma shi kuma moddibo yace "al'uma itace farko kafin kansa. Ya Allah ka cire mana son kai da ƙyashi daga zukatan mu🤲)_*
A hakan seda ya tallafawa kowa sannan ya agazawa kansa daga baya. Baze iya furta komai ba a irin wannan halin baƙin cikin dayake ciki ba, amma yana roƙon Allah ya saka musu bisa zalincin da aka aikata musu
******
The fulani girl Tafiya take tana kallon titin kmaar wata me koyan tafiya ba zato ba tsammani wasu farar mota sol ƙirar formatic C350 Da suka taho cikin jerin gwanonsu kimanin guda 6 ta gaban tai sama da Ita, take ta zube a saman kwantar jini na ɓulɓula ta hancinta da kunnuwanta!!!!
A gigice Drivern dake motar ya fito take motocin dake binsa a baya suka tsaya sabida ganin tsayawarsa, kwance yake cikin motar dake tsakiya yana latsar waya yaji motocin sun tsaya, dago madaidaitan idanunsa yayi yana kallon drivern dake jan motar dayake cikin yace "what's wrong?
Cikeda girmamawa matashin Drivern yace "I don't know sir but let me check. Maida hankalinsa kan wayar yayi batareda ya damu da abinda ke faruwan ba yaji an ƙwanƙwasa glass ɗin motar dayake ciki, cikeda damuwa Wanda ya ƙwanƙwasa ɗin yace "im sorry sir hatsari muka samu a sanadin bige wata yarinya.
Da sauri guy É—in ya ajiye wayar ya fito cikeda tashin hankali, sanye yake ciki wata dakakkiyar suit's maroon colour dogo ne sosai ma'abocin cikar zati da kuma kwarjini, sam be kasance cikin jerin maza masu hasken fata ba amma yanada gogewar fata sosai irinta Æ´aÆ´an masu hannu da shuni.
Gabansa ne ya faÉ—i a lokacin dayayi arba da jinin dake futa ta hancinta da kuma kunnenta, a hanzarce ya tsuguna yace "pls be fast let's take her to the hospital.
Babu ɓata lokaci suka sanyata a cikin ɗaya daga cikin motociɓ batareda sunyi la'ajari da kar jinin ya ɓata musu mota ba suka kwasa da wani mahaukacin gudu suka nufi wani ƙaramin hospital dake dabda cikin wani ƙaramin ƙauye dake maƙotaka da dajin. Babban abinda ze bawa me karatu mamaki shine still her hand is on the wannan jakar da Modibo ya Rataya mata.
Tofa ana wata ga wata 🤔
thanks 4d love guys
comment
nd
share
sushmah💋
[3/3, 5:36 PM] Chubado Mohd: â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
*BAFULATANA*
✨RETURN✨
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
Page :23
*_WRITING BY: CHUBAÆŠO_*
____âœï¸Cikin mintunan da bazasu gaza goma ba likitan dake on duty ya shiga bata taimakon gaggawa don gudun kar jinin dake fita ta kunnenta ya samu nasarar taÉ“a Æ™waÆ™walwar ta, dukda cewa Asibitin basuda isassun kayan aiki sunyi bakin Æ™oÆ™arinsu akanta kuma Cikin ikon Allah suka samu nasarar tsaida zubar jinin cikin sauÆ™i.
Gabaɗaya haɓkalin matshin a tashe yake dukda cewar mutum neshi me izza Amma sam bashida kwanciyar hankali yayinda yaga na ƙasa dashi a cikin hali na buƙatar taimako, likitam na fitowa Direct gurin matashin ya nufa tareda miƙa masa hannu yace "congrats munyi nasara wajen tsaida zubar jinin sedai tana buƙatar ƙarin jini sabida tarasa jini dayawa amma yanzu hkaa mun saka mata drip da ace so samu ne ku miƙata ga babban Asbitin don gudun karta samu matsala a ƙwaƙwalwar ta, Zaro ido matashin yayi tareda dafe kansa cikeda damuwa yace "oh my God!!!!! Kallonsa ya mayar ga guards ɗinsa sannan yace " nanda zuwa wani lokaci zamu isa Abuja daga nan?
Kallonsa sukai da kulawa sannan ɗyaa daga cikinsu yace" ranka ya daɗe zamu iya ɗaukar lokaci me ɗan tsayi kafin mu isa sabida doguwar tafiyace sosai amma zamuyi iya bakin ƙoƙarinmu don ganin mun isa akan lokaci da yardan Allah. Ajiyar zuciya ya sauke meɗan nauyi sannan ya biya kuɗin Asbitin tareda bada umarnin a fito da ita asa a mota zasu wuce, ba musu suka shiga cikin Asbitin suka fito da ita tareda sanyata a bayan ɗaya daga cikin motar suka kwantar tareda gyara mata zaman drip ɗin dake saƙale a hannunta sannan sukaja motoci @360
Ba ƙaramin gudu suka dinga zubawa ba cikin ikon Allah kuwa suka shigo garin Abuja akan lokaci, wani hamshaƙin Asibitin kuɗi suka nufa da ita wanda ke cikin Asokoro inda Family Dr. Ɗinsu ke aiki me Suna Mujaheed Abdullahi, cikin ƙanƙanin lokaci suka shiga bata taimakon gaggawa abinka da masu citta a hannu sun juma suna gudanar da aikinsu a kanta sannan Dr. Mujaheed ɗin ya fito daga ɗakin wata matashiyar nurs na biye dashi a baya.
Direct inda matashin ke zaune tareda Gurds ɗinsa Dr. Mujaheed ya nufa sannan ya kalleshi yace "muje office ba musu ya miƙe yabi bayansa seda duka ɗanyi tafi kaɗan sannan suka isa office ɗin me shegen kyau sannan suka zauna, cikeda damuwa matashin yace "ya jikin nata Dr.? Murmushi Dr. Mujaheed yayi yace "ka kwantar da hankalinka Edriss insha Allah komai zeyi daidai, ka godewa Allah ma kun kawota akan lokaci. Murmushin jin daɗi Edriss Adam yayi tareda faɗin "Alhamdulillah Dr. Wllh har hankalina ya kwanta.
Magungunan da suke buƙata ya rubuta masa tareda cewa "a halin yanzu tana buƙatar jini domin kuwa ta rasa jini dayawa, mun binkita mun gani launin jininta me wuyar samu ne kuma ya kamata a ƙara mata shi da gaggawa idan ba haka ba gaskiya something can happen to her. Da sauri Edriss yace " no Dr. You can take my own because nau'in jini na ze iya yiwa kowa
Ƙura masa manyan idanunsa Dr. Mujaheed yayi a zuciyarsa yana mamakin yanda Edriss ya damu da wannan baiwar Allah, ajiyar zuciya ya sauke sannan yace "who is she to you Edriss?
Murmushin rainin hankali Edriss yayi yace "ba wannan ba tukun muje ka ɗau jini na. Ya faɗi hakan yana kallon tsakiyar ƙwayar idon Mujaheed ɗin
Basarwa yayi ya miƙe yace "bani zan ɗau jininka ba Edriss yanzu dai zan turaka inda za'a ɗauka ɗin, cikin mintunan da bazasu gaza 10 ba akayi komai aka gama se'a lokacin hankalin Edriss ya kwanta sannan ya wuce gida donya samu ya huta.
INDIA🇮🇳
cikeda tashin Hankali maryam ta dora hannu akanta tana faÉ—in "innanillahiw'inna'ilaihirraji'un!!!!!!
a gigice maryam ta nufi wayar telho ɗin dake ajiye bisa wani ƙaramin table ta shiga wayar Babban Asibitin kuɗin dake kusa dasu ko'a samu a ceto Rayuwarsa cikin Sauƙi.
Ummie kuwa ta kasa motsin kirki balle har ta tsinana wanu abin arziƙin a gareshi, take wani irin gumi ya fara keto mata tareda nadama mara misaltuwa babban abinda ke ɗaga mata hankali a wannan lokacin shine da wani ido zata kali Abie bisa wannan abinda data kasance itace silar Faruwarsa?
tabbas duk irin sonda yake mata a wannan lokacin ta tabbata bazata tsira ba daga hannunsa shida matarsa Saratu ba tunda har tayi poisoning É—in dansu namiji tilo........
*GYMBU TARABA STATE*
Da ƙyar Inna Laure kejan numfashi sabida tsabar azabar datakeji ko hannunta ta kasa ɗagawa balle tasan ran cewar zata iya miƙewa, seda suka gama zuba Rashin imaninsu sannan suka tattara komai suka tafi dashi tareda ketawa Yara ƙanana haddinsu, a wannan rana rayuka dayawa sun sosu da baƙin ciki mara misaltuwa haka kuma zuciyoyi sun baƙanta, a wannan tsukun ne Mahaifin Ruƙatu Babbar Aminiya ga Rabe ya rasa Rayuwarsa al'amarin daya ƙara ɗaga mata hankali kenan.
sosai malam iro ya zubar da jini sosai har hakan yasa suka fitar da rai da cewar ze tashi, moddibo kuwa gabaɗaya ya kasa cewa komai duk a sanadin bala'in daya sameshi, baya iya furta komai se ido kawai dayakebin kowa dashi, miƙewa yayi ya shiga ɗakinsa da sauri ya kauda kansa sabida ganin irin Rashin imanin da suka aikatawa Laure komai bushewar zuciyarka dolene ka tausaya mata muddin kanada imani, da sauri ya isa gareta sabida ganin yanda jini ke zuba daga ƙasanta duk yamda yaso ya taimaka mata kasawa yayi dole ya zube a gurin ya saki kuka me sauti da ban tausayi, itama kanta Lauren kuka takeyi tareda tausayawa kanta a irin Rayuwar dazata fuskanta nan gaba
seda yayi me isarsa sannan ya miƙe ya fita daga ɗakin ya haɗo ƙirare ya kunna wuta tareda ɗora ƙatuwar tukunya akai, cikin mintunan da bazasu gaza 20 ba ruwan ya tafasa wata babbar fanteka ya ɗakki ya zuba ruwan a ciki kimanin rabin fantekar sannan ya ɗauka ya shiga da ita ɗakin ya zuba wani garin magani a ciki take kallar ruwan ta sauya zuwa launin kore, seda yaɗan sha iska sannan ya kinkimeta ya zaunar da ita cikin ruwan, wata uwar ƙara ta saki har seda ta bashi tausayi
cikin ikon Allah jinin ya tsaya har taji ɗan dama-dama a jikinta, seda ya gana bata duk wani taimaki dayake ganin ze iya bata sannan ya fita zuwa waje ya fara duba sauran jama'a ba tareda ya damu da jinin dake zuba a kansa ba. *_(Allah sarki modibo haqiqa kyakkyawar zuciyar halitta ce ba kowani mutum ne ke tuna al'uma ba a lokacin da musiba ta sameshi ba, kowa kansa yake fara ginawa sannan daga baya ya tuna da al'uma amma shi kuma moddibo yace "al'uma itace farko kafin kansa. Ya Allah ka cire mana son kai da ƙyashi daga zukatan mu🤲)_*
A hakan seda ya tallafawa kowa sannan ya agazawa kansa daga baya. Baze iya furta komai ba a irin wannan halin baƙin cikin dayake ciki ba, amma yana roƙon Allah ya saka musu bisa zalincin da aka aikata musu
******
The fulani girl Tafiya take tana kallon titin kmaar wata me koyan tafiya ba zato ba tsammani wasu farar mota sol ƙirar formatic C350 Da suka taho cikin jerin gwanonsu kimanin guda 6 ta gaban tai sama da Ita, take ta zube a saman kwantar jini na ɓulɓula ta hancinta da kunnuwanta!!!!
A gigice Drivern dake motar ya fito take motocin dake binsa a baya suka tsaya sabida ganin tsayawarsa, kwance yake cikin motar dake tsakiya yana latsar waya yaji motocin sun tsaya, dago madaidaitan idanunsa yayi yana kallon drivern dake jan motar dayake cikin yace "what's wrong?
Cikeda girmamawa matashin Drivern yace "I don't know sir but let me check. Maida hankalinsa kan wayar yayi batareda ya damu da abinda ke faruwan ba yaji an ƙwanƙwasa glass ɗin motar dayake ciki, cikeda damuwa Wanda ya ƙwanƙwasa ɗin yace "im sorry sir hatsari muka samu a sanadin bige wata yarinya.
Da sauri guy É—in ya ajiye wayar ya fito cikeda tashin hankali, sanye yake ciki wata dakakkiyar suit's maroon colour dogo ne sosai ma'abocin cikar zati da kuma kwarjini, sam be kasance cikin jerin maza masu hasken fata ba amma yanada gogewar fata sosai irinta Æ´aÆ´an masu hannu da shuni.
Gabansa ne ya faÉ—i a lokacin dayayi arba da jinin dake futa ta hancinta da kuma kunnenta, a hanzarce ya tsuguna yace "pls be fast let's take her to the hospital.
Babu ɓata lokaci suka sanyata a cikin ɗaya daga cikin motociɓ batareda sunyi la'ajari da kar jinin ya ɓata musu mota ba suka kwasa da wani mahaukacin gudu suka nufi wani ƙaramin hospital dake dabda cikin wani ƙaramin ƙauye dake maƙotaka da dajin. Babban abinda ze bawa me karatu mamaki shine still her hand is on the wannan jakar da Modibo ya Rataya mata.
Tofa ana wata ga wata 🤔
thanks 4d love guys
comment
nd
share
sushmah💋
[3/3, 5:36 PM] Chubado Mohd: â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
*BAFULATANA*
✨RETURN✨
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
Page :23
*_WRITING BY: CHUBAÆŠO_*
____âœï¸Cikin mintunan da bazasu gaza goma ba likitan dake on duty ya shiga bata taimakon gaggawa don gudun kar jinin dake fita ta kunnenta ya samu nasarar taÉ“a Æ™waÆ™walwar ta, dukda cewa Asibitin basuda isassun kayan aiki sunyi bakin Æ™oÆ™arinsu akanta kuma Cikin ikon Allah suka samu nasarar tsaida zubar jinin cikin sauÆ™i.
Gabaɗaya haɓkalin matshin a tashe yake dukda cewar mutum neshi me izza Amma sam bashida kwanciyar hankali yayinda yaga na ƙasa dashi a cikin hali na buƙatar taimako, likitam na fitowa Direct gurin matashin ya nufa tareda miƙa masa hannu yace "congrats munyi nasara wajen tsaida zubar jinin sedai tana buƙatar ƙarin jini sabida tarasa jini dayawa amma yanzu hkaa mun saka mata drip da ace so samu ne ku miƙata ga babban Asbitin don gudun karta samu matsala a ƙwaƙwalwar ta, Zaro ido matashin yayi tareda dafe kansa cikeda damuwa yace "oh my God!!!!! Kallonsa ya mayar ga guards ɗinsa sannan yace " nanda zuwa wani lokaci zamu isa Abuja daga nan?
Kallonsa sukai da kulawa sannan ɗyaa daga cikinsu yace" ranka ya daɗe zamu iya ɗaukar lokaci me ɗan tsayi kafin mu isa sabida doguwar tafiyace sosai amma zamuyi iya bakin ƙoƙarinmu don ganin mun isa akan lokaci da yardan Allah. Ajiyar zuciya ya sauke meɗan nauyi sannan ya biya kuɗin Asbitin tareda bada umarnin a fito da ita asa a mota zasu wuce, ba musu suka shiga cikin Asbitin suka fito da ita tareda sanyata a bayan ɗaya daga cikin motar suka kwantar tareda gyara mata zaman drip ɗin dake saƙale a hannunta sannan sukaja motoci @360
Ba ƙaramin gudu suka dinga zubawa ba cikin ikon Allah kuwa suka shigo garin Abuja akan lokaci, wani hamshaƙin Asibitin kuɗi suka nufa da ita wanda ke cikin Asokoro inda Family Dr. Ɗinsu ke aiki me Suna Mujaheed Abdullahi, cikin ƙanƙanin lokaci suka shiga bata taimakon gaggawa abinka da masu citta a hannu sun juma suna gudanar da aikinsu a kanta sannan Dr. Mujaheed ɗin ya fito daga ɗakin wata matashiyar nurs na biye dashi a baya.
Direct inda matashin ke zaune tareda Gurds ɗinsa Dr. Mujaheed ya nufa sannan ya kalleshi yace "muje office ba musu ya miƙe yabi bayansa seda duka ɗanyi tafi kaɗan sannan suka isa office ɗin me shegen kyau sannan suka zauna, cikeda damuwa matashin yace "ya jikin nata Dr.? Murmushi Dr. Mujaheed yayi yace "ka kwantar da hankalinka Edriss insha Allah komai zeyi daidai, ka godewa Allah ma kun kawota akan lokaci. Murmushin jin daɗi Edriss Adam yayi tareda faɗin "Alhamdulillah Dr. Wllh har hankalina ya kwanta.
Magungunan da suke buƙata ya rubuta masa tareda cewa "a halin yanzu tana buƙatar jini domin kuwa ta rasa jini dayawa, mun binkita mun gani launin jininta me wuyar samu ne kuma ya kamata a ƙara mata shi da gaggawa idan ba haka ba gaskiya something can happen to her. Da sauri Edriss yace " no Dr. You can take my own because nau'in jini na ze iya yiwa kowa
Ƙura masa manyan idanunsa Dr. Mujaheed yayi a zuciyarsa yana mamakin yanda Edriss ya damu da wannan baiwar Allah, ajiyar zuciya ya sauke sannan yace "who is she to you Edriss?
Murmushin rainin hankali Edriss yayi yace "ba wannan ba tukun muje ka ɗau jini na. Ya faɗi hakan yana kallon tsakiyar ƙwayar idon Mujaheed ɗin
Basarwa yayi ya miƙe yace "bani zan ɗau jininka ba Edriss yanzu dai zan turaka inda za'a ɗauka ɗin, cikin mintunan da bazasu gaza 10 ba akayi komai aka gama se'a lokacin hankalin Edriss ya kwanta sannan ya wuce gida donya samu ya huta.
INDIA🇮🇳