Sashe 20
Bafulatana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ghandy Special Hospital ne dake Ƙarshen Layin nan naryam ta faɗin hakan. Cikeda Masifa mom tace "taya za'ai kukaishi ƙaramin Asibiti a madadin kukaishi na Compay? Wll......" kinga Saratu pls ki nutsu ki dawo cikin haiyacin ki insha Allah komai zeyi daidai, Nasan Asbitin farin sani kuma sunada kayan aiki sosai karki manta nan ba Nigeria bace suna bawa Asbitocinsu dukkan abinda ya dace wanda za'a kula da marasa lfy dasu cikin ƙwarewa.
Kuka ta fashe masa dashi har suka fita daga gidan zuwa Asibiti bata dena kukan ba, a nitse Driver ɗin dake tuƙasu ya faka motar a harabar Asibitin inda aka tanada sabida hakan, Dukda cewar Asbitin ƙarami ne amma yana da kyau gamida tsari fiyeda zaton me karatu kusan gabaɗaya hankalin mom baya jikinta burinta kawai taga halinda ɗanta yake ciki.
A haka suka isa reception na Asbitin A nitse Abie ga ƙarasa gurin da wasu nurses ke zaune da alama sune cashier's na Asbitin, tambayarsu yayi inda aka kwantar da mara lfyan cikin harshen turanci matashiyar yarinyar tace "faɗi sunan mara lfyn sena duba maka. Cikin mintuna kaɗan ya gaya mata sunan take ta binciko musu ɗakin da mara lfyn yake suka nufin ɗakin
A bakin ƙofar ɗakin suka tsaya sabida hanasu shiga da akayi seta ƙofar glass ɗin dake jikin ɗakin suke hangensa, kwance yake kan gadon Asbitin an saka masa uniform me launin kalar brown, fuskarsa ɗauke taƙe da oxygen inda bakinsa kuma akai warring wani dogon five wanda ya taho tundaga cikinsa sabida poison ɗin dayaci, babu abinda ke motsi a jikinsa se iskar numfashin dake fita ta cikin na'urar oxygen ɗin da aka saka masa. Se'a lokacin idanun Abie suka sauka akan Rubutun da akai bisa jikin ƙofar glass ɗin dake jikin ɗakin kamar haka (ICU) intensive care unit. Ajiyar zuciya ya sauke me ƙarfin gaske a ransa yace "lallai ɗansa yana cikin tsaka me wuya tunda har aka kawoshi cikin wannan ɗakin to abin bana wasa bane. Wani iri yakeji a zuciyarsa gameda wannan gagarumin cin Amanar da Hajiya Aisha tayi masa, meyasa zata aikatawa ɗan daya haifa irin wannan zalincin?
Kuka sosai mom take hakanne yasa Abie ya jawota jikinsa yana bubbuga bayanta, wata irin tsanar Ummie ce take ƙara ratsa duk wani lungu da saƙo na zuciyarta tareda ƙudurtawa kanta cewar wllh koda abinda ta mallaka ze ƙare setayi shariya da Hajiya Aisha tayanda nan gaba koda ɗan dabba bazata sake yunƙurin kashewa ba ballan tana ɗan mutum.
*******
ÆANGAREN HAJIYA AISHA kuwa station suka hurgata suka kulle gabaÉ—aya komai ya tsaya mata cak ta rasa abinda ke mata daÉ—i a cikin wannan duniyar, bata taÉ“a zaton haka daga gurin Abie ba tayi zaton cewar É—abi'arta data É—aÉ—e tana nuwa masa bazata barshi ya amince da wannan al'amarin daya faru da ita cikin sauÆ™i ba amma kuma se gashi shida kansa yasa Æ´an sandan wata Æ™asa suka kamata har cikin gidanta suka fito da ita suka kawota wannan gurin mara tsabta. Tabbas tayi data sani a rayuwarta na sanin Abie da zuriyarsa tun farko, da ace bata sanshi ba da duk hakan bata faruwa.
wani irin kukan baƙin ciki ne ya taso mata tareda data sanin Abinda ta aikata a Rayuwar ta, babban tashin hankalinta a yanzu shine taya zata iya sanar da iyayenta da ƴan uwanta halin datake ciki??????
A haka Rayuwa ta dinga tafiyar mata cikin yanayi na rashin jin daÉ—in Rayuwa gamida walwala.
NIGERIA 🇳🇬
Edriss ne zaune tareda mom ɗinsa cikin danƙareren falonsu na alfarma wanda ko gidan shigaban ƙasa se haka, da damuwa kwance akan Handsome face ɗinsa yace "mom nifa hankalina sam ba'a kwance yake ba wllh inaji a jikina cewar dama banje Taraban nan ba sam wllh. Ya faɗa kamar zeyi kuka
Da kulawa matar daya kira da mom ta ɗago fararen idanunta ta kalleshi tace "why are you saying that sweetie? "mom wata yarinya muka bige a hanyar dawowan mu daga Taraba. Edriss ya faɗi hakan yana kallon tsakiyar idanun mahaifiyar tasa. Be damu da irin kallon datake binsa dashi ba yaci gaba da cewa" haka kawai naji a raina ina tausayin yarinyar mom becouse ƙarama ce sosai kuma wllh mom she's pretty.
Sosai mom Edriss ta kaɗu dajin baya nan ɗan nata da ƙyar ta iya cewa " yanzu Edriss a wannan uban dajin ta ina gida ze kasance balle har a samu yarinya har ku bige da mota?
a dake ya kalleta yace "no mom ba yarinya bace kamar kowa she's Fulani girl......
Cikeda kaduwa Mom Edriss ta kalleshi tsoro ƙarara akan fuskarta tace "Fulani girl? Ta faɗa cikin karaji.........
comment
Nd
Share
Sushmah💋
[3/3, 5:36 PM] Chubado Mohd: â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
*BAFULATANA*
✨RETURN✨
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
Page :25
*_WRITING BY: CHUBAÆŠO_*
*_All Characters, place, organizations and incident of this Interesting Novel are fictitiousðŸ˜, so pls my dearest sisters abinda yake me kyau a ciki to dashi zamuyi koyi bada akasin hakan ba, Allah ya bamu ikon aiki da darasin dake ciki don isar mazon Allah✊_*
___âœï¸ Murmushi yayi har seda fararen haÆ™oransa suka baiyana sannan yace "mom why are you looking so surprised?
Ajiyar zuciya mom Edriss ta saki sannan tace "no like that sweetie I'm just feel like there's definitely something behind the Fulani's girl É—in ne thats why I look so shocked. Dariya Edriss yayi yace "pls mom ki manta da wannan maganar babu komai a tareda ita se alkhairi insha Allah wllh mom tausayin yarinyar nakeji because she's to young like Sis Zeeyadah. Ya faÉ—a kamar ze sakin mata kuka
Shiru Mom Edriss tayi tareda maida hankalinta ga makekiyar Tvn bangon dake manne a cikin falon, miƙewa Edriss yayi tareda faɗin pls mom ki shirya zuwa 4pm insha Allah semuje Hospital ɗin ki ganta. Ya faɗa yana kallon ƙofar falon sabida motsin dayaji a gurin
Hajar ce ta shigo cikin Shigar doguwar rigar material Baƙi wuluk wadda tai bala'in bin jikinta, sosai kayan sukai bala'in karɓar jikinta kasancewarta farar fata sedai a ɓangare na Addini sam shigar datayi bata dace da koyarwan Addinin mususulci ba, taɓe baki Edriss yayi yana kallonta yace "hey meye haka kekuma kamar wata ƴar babyn Roba?
Hararanshi tayi tareda zama a kusa da mom kamar zara shige jikinta tace "uhm ai dama kai ya Ediyan ɗinan komai sekayi magana baka gani kayi shiru. Ta faɗa tana ƙunƙuni a ranta kuma tace "baƙauye kawai. Wani shegen kallo ya watsa mata lokaci guda kuma ya saki muskilin murmushi yace "look at you don Allah tayama za'ai Zafsy ya soki (muzaffar)? Wllh mom yarinyar nan babu namijin daze sota a haka jibeta fa sekace ɗiyar mutannan gabashin Ameerica. "gaya mata dai ya Edyan kullum gani take kamar tafi kowa wayewa sabida Dady ya kaita ƙasar England tayi karatu. Zeyadah dake sakkowa daga saman sters ta faɗi hakan tana dariya, Zeeyadah ƙanwa ce ga Edriss uwa ɗaya Uba ɗaya kamar yanda hajar ma ta kasance ƙanwa a gareshi, Edriss shine babba sannan Hajar se kuma Zeeyadah wadda ta kasance Auta, mahaifinsu Alhaji Adamu babban ɗan sanda ne wanda a yanzu yake taka matsayin IG a nan ƙasarmu ta Nigeria, a kwai shaƙuwa sosai a Tsakanin Edriss da Sisters ɗinsa Hajar da kuma zeeyadah sedai shaƙuwar dake tsakanin Zeeyadah da Edriss ya shallake duk yanda me karatu ke zato da kuma tsammani, shiyasa take kiransa da Ediyan a madadin Edriss. Hakan ya samo Asaline da ƙuruciyar Zeeyadah wannan shine mafarin komai.
Itadai Mom Edriss jinsu kawai takeyi amma hankalinta naga wannan yarinyar da ɗanta ya kira da fulani girl. Haka kawai takejin zuciyarta na rawa gabaɗaya ta rasa makama babbaɓ burinta shine tayi ido huɗu da wannan yarinyar kota samu nutsuwar zuciya.
*****
India 🇮🇳
Bayan Abie sunbar Asbitin da muzaffar ɗin ke kwance basu dire ko ina ba se magarƙamar da aka sanƙame Ummie a ciki, nan take bada ɓata lokaci ba ya nemi da a tura case ɗin babban ofishin jakadancin Nigeria dake ƙasar indian kasancewarsu ba ƴan ƙasa ba. Be wani sha wahala ba suka amince da hakan tareda tura case ɗin can kamar yanda Abie ya buƙata
Muhammad Kareem Ahmad shine wanda case ɗin Ummie bisa yunƙurin kisan muzaffar ya faɗo hannunsa, gyara zaman farin glashin dake manne a idanunsa yayi tareda gyara zamansa bisa hamshaƙiyar lallausar kujerar dake cikin katafaren office ɗin sannan ya dubi Abie yace" ina evidance ɗin da Asibiti suka baku wanda ya tabbatar da cewa Guba yaron yaci?
Miƙa hannu Abie yayi ya karɓi takardun dake hannun Mom wadda tunda sukabar Asbitin take kuka ya mikawa Muhammad kareem Ahmad su, ƙurawa takardun idanu yayi yanabin komai daki-daki cikeda sanin kan aikinsa kimanin wani lokaci me tsayi sannan ya dubi Abie cikin ido yace
"haƙiƙa wannan al'amarin zan iya cewa a kwai tarin sarƙaƙiya a cikinsa wanda idan bamu maida hankali ba zamu iya zartar da hukunci ba'a muhallin daya dace ba Alhaji Abdulwahab, dole ne mu zarfafa buncike har mu gano gaskiyar lamarin nan, a sakamakon da likitocin Asibitin da yaron yake kwance suka bayar ya nuna cewar gubar bata daɗe a cikin jikinsa ba ta fita sannan kuma iskar daya shaƙa kafin yaci abincin ita kanta a gurɓace take don haka dole ne mu ƙara samun cikakken bayani akan wannan case ɗin na Hajiya Aisha.
A wannan takin ita kaÉ—aice zata iya fitar damu daga shakku. Ya faÉ—i hakan yana kallon wani matashin saurayi yace "kace musu su shigo da me laifin nan zata amsa min wasu tambayoyi dazanyi mata. Juyawa matashin yayi a hanzarce ya fice cikin Æ´an mintunan da bazasu gaza 2ba aka shigo da hajiya Aisha hannunta É—aure cikin ankwa idanunta duk sun jeme sabida kuka, kallo É—aya zakayi mata ka fahimci cewar bata cikin nutsuwarta ko kaÉ—an...
wani irin kallon tsana mom take binta dashi har Ummie n ta zauna a kujerar da aka nuna mata, tunda ta shiga bata É—aga kanta ba don batasan da idon da zata kalli Abie ba
Kallon tsaf Muhammad kareem Ahmad yakebin Ummie dashi cikeda son tabbatar da abinda yake tunani a kanta dannan yace "Hajiya Aisha shin zaki ya baiyana mana abinda ya faru a wannan ranar da kika ciyarda É—an mijinki guba a cikin abinci?
Kuka ta fashe masa dashi har suka fita daga gidan zuwa Asibiti bata dena kukan ba, a nitse Driver ɗin dake tuƙasu ya faka motar a harabar Asibitin inda aka tanada sabida hakan, Dukda cewar Asbitin ƙarami ne amma yana da kyau gamida tsari fiyeda zaton me karatu kusan gabaɗaya hankalin mom baya jikinta burinta kawai taga halinda ɗanta yake ciki.
A haka suka isa reception na Asbitin A nitse Abie ga ƙarasa gurin da wasu nurses ke zaune da alama sune cashier's na Asbitin, tambayarsu yayi inda aka kwantar da mara lfyan cikin harshen turanci matashiyar yarinyar tace "faɗi sunan mara lfyn sena duba maka. Cikin mintuna kaɗan ya gaya mata sunan take ta binciko musu ɗakin da mara lfyn yake suka nufin ɗakin
A bakin ƙofar ɗakin suka tsaya sabida hanasu shiga da akayi seta ƙofar glass ɗin dake jikin ɗakin suke hangensa, kwance yake kan gadon Asbitin an saka masa uniform me launin kalar brown, fuskarsa ɗauke taƙe da oxygen inda bakinsa kuma akai warring wani dogon five wanda ya taho tundaga cikinsa sabida poison ɗin dayaci, babu abinda ke motsi a jikinsa se iskar numfashin dake fita ta cikin na'urar oxygen ɗin da aka saka masa. Se'a lokacin idanun Abie suka sauka akan Rubutun da akai bisa jikin ƙofar glass ɗin dake jikin ɗakin kamar haka (ICU) intensive care unit. Ajiyar zuciya ya sauke me ƙarfin gaske a ransa yace "lallai ɗansa yana cikin tsaka me wuya tunda har aka kawoshi cikin wannan ɗakin to abin bana wasa bane. Wani iri yakeji a zuciyarsa gameda wannan gagarumin cin Amanar da Hajiya Aisha tayi masa, meyasa zata aikatawa ɗan daya haifa irin wannan zalincin?
Kuka sosai mom take hakanne yasa Abie ya jawota jikinsa yana bubbuga bayanta, wata irin tsanar Ummie ce take ƙara ratsa duk wani lungu da saƙo na zuciyarta tareda ƙudurtawa kanta cewar wllh koda abinda ta mallaka ze ƙare setayi shariya da Hajiya Aisha tayanda nan gaba koda ɗan dabba bazata sake yunƙurin kashewa ba ballan tana ɗan mutum.
*******
ÆANGAREN HAJIYA AISHA kuwa station suka hurgata suka kulle gabaÉ—aya komai ya tsaya mata cak ta rasa abinda ke mata daÉ—i a cikin wannan duniyar, bata taÉ“a zaton haka daga gurin Abie ba tayi zaton cewar É—abi'arta data É—aÉ—e tana nuwa masa bazata barshi ya amince da wannan al'amarin daya faru da ita cikin sauÆ™i ba amma kuma se gashi shida kansa yasa Æ´an sandan wata Æ™asa suka kamata har cikin gidanta suka fito da ita suka kawota wannan gurin mara tsabta. Tabbas tayi data sani a rayuwarta na sanin Abie da zuriyarsa tun farko, da ace bata sanshi ba da duk hakan bata faruwa.
wani irin kukan baƙin ciki ne ya taso mata tareda data sanin Abinda ta aikata a Rayuwar ta, babban tashin hankalinta a yanzu shine taya zata iya sanar da iyayenta da ƴan uwanta halin datake ciki??????
A haka Rayuwa ta dinga tafiyar mata cikin yanayi na rashin jin daÉ—in Rayuwa gamida walwala.
NIGERIA 🇳🇬
Edriss ne zaune tareda mom ɗinsa cikin danƙareren falonsu na alfarma wanda ko gidan shigaban ƙasa se haka, da damuwa kwance akan Handsome face ɗinsa yace "mom nifa hankalina sam ba'a kwance yake ba wllh inaji a jikina cewar dama banje Taraban nan ba sam wllh. Ya faɗa kamar zeyi kuka
Da kulawa matar daya kira da mom ta ɗago fararen idanunta ta kalleshi tace "why are you saying that sweetie? "mom wata yarinya muka bige a hanyar dawowan mu daga Taraba. Edriss ya faɗi hakan yana kallon tsakiyar idanun mahaifiyar tasa. Be damu da irin kallon datake binsa dashi ba yaci gaba da cewa" haka kawai naji a raina ina tausayin yarinyar mom becouse ƙarama ce sosai kuma wllh mom she's pretty.
Sosai mom Edriss ta kaɗu dajin baya nan ɗan nata da ƙyar ta iya cewa " yanzu Edriss a wannan uban dajin ta ina gida ze kasance balle har a samu yarinya har ku bige da mota?
a dake ya kalleta yace "no mom ba yarinya bace kamar kowa she's Fulani girl......
Cikeda kaduwa Mom Edriss ta kalleshi tsoro ƙarara akan fuskarta tace "Fulani girl? Ta faɗa cikin karaji.........
comment
Nd
Share
Sushmah💋
[3/3, 5:36 PM] Chubado Mohd: â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
*BAFULATANA*
✨RETURN✨
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
ðŸ„ðŸ„ðŸ„ðŸ„
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸â„ï¸
Page :25
*_WRITING BY: CHUBAÆŠO_*
*_All Characters, place, organizations and incident of this Interesting Novel are fictitiousðŸ˜, so pls my dearest sisters abinda yake me kyau a ciki to dashi zamuyi koyi bada akasin hakan ba, Allah ya bamu ikon aiki da darasin dake ciki don isar mazon Allah✊_*
___âœï¸ Murmushi yayi har seda fararen haÆ™oransa suka baiyana sannan yace "mom why are you looking so surprised?
Ajiyar zuciya mom Edriss ta saki sannan tace "no like that sweetie I'm just feel like there's definitely something behind the Fulani's girl É—in ne thats why I look so shocked. Dariya Edriss yayi yace "pls mom ki manta da wannan maganar babu komai a tareda ita se alkhairi insha Allah wllh mom tausayin yarinyar nakeji because she's to young like Sis Zeeyadah. Ya faÉ—a kamar ze sakin mata kuka
Shiru Mom Edriss tayi tareda maida hankalinta ga makekiyar Tvn bangon dake manne a cikin falon, miƙewa Edriss yayi tareda faɗin pls mom ki shirya zuwa 4pm insha Allah semuje Hospital ɗin ki ganta. Ya faɗa yana kallon ƙofar falon sabida motsin dayaji a gurin
Hajar ce ta shigo cikin Shigar doguwar rigar material Baƙi wuluk wadda tai bala'in bin jikinta, sosai kayan sukai bala'in karɓar jikinta kasancewarta farar fata sedai a ɓangare na Addini sam shigar datayi bata dace da koyarwan Addinin mususulci ba, taɓe baki Edriss yayi yana kallonta yace "hey meye haka kekuma kamar wata ƴar babyn Roba?
Hararanshi tayi tareda zama a kusa da mom kamar zara shige jikinta tace "uhm ai dama kai ya Ediyan ɗinan komai sekayi magana baka gani kayi shiru. Ta faɗa tana ƙunƙuni a ranta kuma tace "baƙauye kawai. Wani shegen kallo ya watsa mata lokaci guda kuma ya saki muskilin murmushi yace "look at you don Allah tayama za'ai Zafsy ya soki (muzaffar)? Wllh mom yarinyar nan babu namijin daze sota a haka jibeta fa sekace ɗiyar mutannan gabashin Ameerica. "gaya mata dai ya Edyan kullum gani take kamar tafi kowa wayewa sabida Dady ya kaita ƙasar England tayi karatu. Zeyadah dake sakkowa daga saman sters ta faɗi hakan tana dariya, Zeeyadah ƙanwa ce ga Edriss uwa ɗaya Uba ɗaya kamar yanda hajar ma ta kasance ƙanwa a gareshi, Edriss shine babba sannan Hajar se kuma Zeeyadah wadda ta kasance Auta, mahaifinsu Alhaji Adamu babban ɗan sanda ne wanda a yanzu yake taka matsayin IG a nan ƙasarmu ta Nigeria, a kwai shaƙuwa sosai a Tsakanin Edriss da Sisters ɗinsa Hajar da kuma zeeyadah sedai shaƙuwar dake tsakanin Zeeyadah da Edriss ya shallake duk yanda me karatu ke zato da kuma tsammani, shiyasa take kiransa da Ediyan a madadin Edriss. Hakan ya samo Asaline da ƙuruciyar Zeeyadah wannan shine mafarin komai.
Itadai Mom Edriss jinsu kawai takeyi amma hankalinta naga wannan yarinyar da ɗanta ya kira da fulani girl. Haka kawai takejin zuciyarta na rawa gabaɗaya ta rasa makama babbaɓ burinta shine tayi ido huɗu da wannan yarinyar kota samu nutsuwar zuciya.
*****
India 🇮🇳
Bayan Abie sunbar Asbitin da muzaffar ɗin ke kwance basu dire ko ina ba se magarƙamar da aka sanƙame Ummie a ciki, nan take bada ɓata lokaci ba ya nemi da a tura case ɗin babban ofishin jakadancin Nigeria dake ƙasar indian kasancewarsu ba ƴan ƙasa ba. Be wani sha wahala ba suka amince da hakan tareda tura case ɗin can kamar yanda Abie ya buƙata
Muhammad Kareem Ahmad shine wanda case ɗin Ummie bisa yunƙurin kisan muzaffar ya faɗo hannunsa, gyara zaman farin glashin dake manne a idanunsa yayi tareda gyara zamansa bisa hamshaƙiyar lallausar kujerar dake cikin katafaren office ɗin sannan ya dubi Abie yace" ina evidance ɗin da Asibiti suka baku wanda ya tabbatar da cewa Guba yaron yaci?
Miƙa hannu Abie yayi ya karɓi takardun dake hannun Mom wadda tunda sukabar Asbitin take kuka ya mikawa Muhammad kareem Ahmad su, ƙurawa takardun idanu yayi yanabin komai daki-daki cikeda sanin kan aikinsa kimanin wani lokaci me tsayi sannan ya dubi Abie cikin ido yace
"haƙiƙa wannan al'amarin zan iya cewa a kwai tarin sarƙaƙiya a cikinsa wanda idan bamu maida hankali ba zamu iya zartar da hukunci ba'a muhallin daya dace ba Alhaji Abdulwahab, dole ne mu zarfafa buncike har mu gano gaskiyar lamarin nan, a sakamakon da likitocin Asibitin da yaron yake kwance suka bayar ya nuna cewar gubar bata daɗe a cikin jikinsa ba ta fita sannan kuma iskar daya shaƙa kafin yaci abincin ita kanta a gurɓace take don haka dole ne mu ƙara samun cikakken bayani akan wannan case ɗin na Hajiya Aisha.
A wannan takin ita kaÉ—aice zata iya fitar damu daga shakku. Ya faÉ—i hakan yana kallon wani matashin saurayi yace "kace musu su shigo da me laifin nan zata amsa min wasu tambayoyi dazanyi mata. Juyawa matashin yayi a hanzarce ya fice cikin Æ´an mintunan da bazasu gaza 2ba aka shigo da hajiya Aisha hannunta É—aure cikin ankwa idanunta duk sun jeme sabida kuka, kallo É—aya zakayi mata ka fahimci cewar bata cikin nutsuwarta ko kaÉ—an...
wani irin kallon tsana mom take binta dashi har Ummie n ta zauna a kujerar da aka nuna mata, tunda ta shiga bata É—aga kanta ba don batasan da idon da zata kalli Abie ba
Kallon tsaf Muhammad kareem Ahmad yakebin Ummie dashi cikeda son tabbatar da abinda yake tunani a kanta dannan yace "Hajiya Aisha shin zaki ya baiyana mana abinda ya faru a wannan ranar da kika ciyarda É—an mijinki guba a cikin abinci?