Sashe 80
Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya saka hanayensa duka biyu ya dafe na mahaifiyarsa da suke kuncinsa ya runtse, tun da yake a rayuwarsa be taba shiga tashin hankalin da ya kasa rike kukansa ba irin wannan, ba taba fuskarta bakinciki kai tsaye irin yau ba, kamar zuciyarsa zata tsage gida biyu haka yake ji.
“Da ace na san da zuwan irin wannan ranar, da na roki Allah ya dauki rayuwata kamin yau. Ina kaunarki Ummi fiye da yadda kike tunani, ina son ki fiye da yadda nake son kaina, ki yafe min bakinciki da na yi ta saka ki Ummi”
Ya karasa yana kama hannayenta yayi ta sumbanta kamar marar hankali. Ganin kamar ya rikece ya saka ta kama kanshi ta dora a cinyarta ta sauke yataunta a saman kumatunshi.
“Na ji babu dadi a lokacin, amman zuwan Waira ya saka na fahimci ba a ra'ayin kanka kake min abun da kake yi ba, shiyasa na cilastawa mahaifinka kuma na jaddawa kaina neman maka magani a gurin Allah, na fadada addu'ar da nake har zuwa kasa mai tsarki, kuma na yi da magiya a gurin Ubangijina kalli yadda rayuwa ta zama a yanzu, ka canja Maleek, kana mu'alantarmu kamar ba kai ba, kasan tsawon lokacin da na dauka ina jiran ranar da zaka rumgume ni a matsayin uwa? Ina da burin ganin rayuwarka ta canja Maleek, da ace zan samu aron lokaci zan so samun ganin rayuwarka da iyalinka, kuma na ga hadinkanka ga yan'uwanka”
Ya dago ya kalleta bakinsa na rawa.
“Zaki gani Ummi, duk wani buri da kike da shi a duniya sai na cika miki shi Ummi i promise you, Innalillahi wa'inna Ilaihiraji'un”
Ya furta ya runtse ido yana girgiza kai, be tana jin tsoro irin na yanzu ba, domin abun biyu ya zame masa tsoron rasa uwa, da kuma tsoron rayuwar da zai yi da ita a yanzu a matsayin marar lafiya, ya san abun da zai yi da cinsa ne...
Wayarta dake jaka ta fara ringing, amman ta kasa motsawa daga inda take balle ta amsa, kusan sau uku ana kiran wayar bata amsa ba, hannunta hana kan danta tana shafa kansa hankalinma yana gurinsa. Suna a wannan halin Mahmood yayi knocking sannan ya turo kofar dakin ya shigo rike da wayarsa a hannu, jimm yayi jikin kofar kamar mai tsoron karasawa inda suke, tunaninsa be bashi komai ba sai abun da ya faru a dazun a game da Ameer. After taking deep breaths the ya motsa jiki ya shiga cikin dakin, hi pick up some papers da suke gurin, his mind ia tell him maybe evidence ne da za su tabbatar masa da abun da Ummi ta fadawa Ameer a dazun, domin shi ma dai yana jin kamar be gamsu ba, sai dai be mata maganar miyasa ta fadi hakan, da gaske ne ko kuma tana bawa Ameer din tsoro ne? Duk ba bukaci sani ba, abun da yayi shi ne shiru ya bude mata mota ta shigo ya kawota gida.
Sai dai abun da ya ci karo da shi sai ya kawar da wacan damuwar da tunanin gaskiya ne ko kishiyarta, hausawa suka ce sawun giwa ya take na rakumi, hankalinsa be tashi kamar na Maleek ba, domin shi ya san da matsalar, sai dai ganin matakin da take a yanzu ne. Juyawa yayi ya fice daga dakin rike da takardun ba tare ya fada mata abun fa ya kawo shi dakin ba. Kai tsaye bangaren mahaifinsa ya nufa a sitting room ya samu Abiey zaune cikin yanayi dake nuna ransa a bace yake.
“Ina take?”
“Abiey me yasa kake nemanta?”
“Idan zan ga matata sai ka ba ni izini ne?”
“No tun da naji ka ce ka kira sau uku bata daga ba...”
Be karasa ba Abiey ya tari numfashinsa.
“Kuma sai na kira ka na ca ka sanar da ita ina son ganinta ba”
“Ban fada mata ba saboda na tararda da ita a yanayin marar dadi, ban sani ba ko zaka yi mata magana akan abun ya faru ba ne?”
“Ta fada maka ne? Ko kuma an yi a gabanka?”
“An yi a gabana, and think this is more important da kiran da kake mata”
Ya mika masa papers din da suke hannunsa. Kallonsu Abiey yake kamin ya mika hannu ya karba... Kasa duba sauran yayi sai ya dago da sauri ya kalli Mahmood.
“What is this? Na waye?”
“Na Ummi ne, wannan ne abun da take boye mana na tsawon lokaci”
Ya amsa yana kawarda fuskarsa saboda hawayen dake cikin idonsa. A take zuba ya karyowa Abiey.
“Is this a joke?”
“Wa zai yi wasa da irin wannan ciwon mai tsada? Gaskiya ne Abiey”
Abiey ya shiga kansa daga goshi zuwa keya kamar mai alwala, ya mike tsaye ya nufi kofar fita sai kuma ya juyo ya dawo ya zauna jin kamar kafafuwanshi ba za su kai shi ba.
“A ina ka ga wannan?”
“A dakinta, she's with Maleek”
“Lahaula wala'kuwwati illa billah, Ya Ilahi”
“It so hard, why do we have to face this at this age?”
Mahmood ya fada cikin muryar kuka. Abiey ya kalleshi.
“Amman ka tabbatar ta kardunta ne?”
“Ga suna a jiki Abiey? Kuma ko bayan takardu ni na dade da sanin wannan ciwon saboda na tana tararda da ita a daki gashin kanta na cirewa, amman ta hanani fadawa kowa, ina ta ajiyar wannan abun a raina kuma yana ci na, ko wane duba idan na yi mata da ciwon nake mata shi”
Abiey yayi shiru yana tunawa lokutan da yake yawan ganin gashinta a gadonsa sai tace maskin dare ne yayi mata aski, the ciwo da take da yanayinta, da yawan bashi results din cewar Likitoci ba sun ce hawan jini ne sai Ulcer, sai a yanzu yake fahimtar he make a big mistake da ya fifita aikinsa da wasu abubuwa be tsaya ya kula da yadda matarsa take gudanar da rayuwarta, how comes yana mijinta ace be san ciwonta? Ta ya be fahimci halin da matarsa abar kauna take ciki ba tuntuni.
“Amman da ka sani ko a boye ne sai ka sanar min, akan me za a boye irin wannan ciwon? Ko hiv take dauke da shi ya kamata na sani balle leukemia kasan hadarin wannan cutar?”
“Ita ta bukaci kar na fadawa kowa, ni ma kuma sanin da na yi be wuce shekara da wani abu ba”
Abiey ya dafe kansa ya runtse ido yana jin duniyar na juya mishi. Can ya dago yayi ma Mahmood alamar ya fita da hannu.
AMEER POV.
Barin gidan yayi gaba daya bayan ya fito bangaren mahaifinsa, tunani kala kala akan maganar karshe da ya tarar Daddy na yi a waya, be gamsu da abun da ya ji yana fada ba. Ta dayan bangaren kuma zuciyarsa na ta son ya tattauna akan kalaman Ummi. Tuki yake yana tunanin kiran Hajiya Jamila duk kuwa da mahaifinsa ya ce kar ya kirata, but he need to ask her few questions, wata kila ita da Ummi sun san juna if not Ummi ba zata ambaci sunanta ba. Be ankara ba ya ji an bugu bayan motarsa da karfi a lokacin da ya karyo kwana, a take ya faka burki, daman mai nema a duhu balle an haska masa, da dai shi ya bugu motar wani ba zai tsaya ba, amman tun da tasa motar aka daka dole zai duba. A fusace ya bude motar ya fito wanda hakan yayi daidai da fitowar Jabir a tasa motar dake bayan ta Ameer.
“Sorry please amman kai ne mai laifi domin baka duba ba kawai ka hau babban titi”
“Oh Really saboda titin na Ubanka ne? Ni da motata zaka fada min ban duba titi ba? Baka tukin hankali ka yi shaye shayenka sannan ka fada min maganar banza....”
“Amman dai daga ganinka baka da tarbiya, daga magana sai ka fara zagin mutane...”
Jabir ya mayar masa a fusace yana nunashi. Ameer zai yi magana idonsa ya sauka akan Waira dake zaune gaban motar ta runtse ido sosai ta dafe kunnuwanta tun a lokacin da motarsu ta bugu da Ameer. Wannan ne karo na biyu da ya sake ganin kyakkyawar fuskarta a garin Abuja, at first ba zai manta ba a school bus ne, sai kuma a nan sai dai ya kasa tuna a inda ya fara ganinta, wata kila kuma kyauta ne yake rudarsa har yake ganin kamar ya santa. Kamar an masa allurar kwantar da tarzoma haka ya rasa duk wani kuzari da zafin zuciyar daya fito da shi da zimmar yin fada da wanda ya bugar masa mota. Yadda yake kallon Waira ya saka Jabir juya ya kalleta ya juyo ya kalleshi sai suka hada ido, Ameer be sake ce masa komai ba ya juya ya nufi motarsa ya shiga. Da kamar mamaki Jabir ya koma ya shiga motarsa yana rufe gambun sai Waira ta kara firgita ta kamkame kanta jikinta ya fara rawa.
“Hey ba fa hatsari muka yi ba bude idonki”
Ta girgiza kai alamat ba zata bude ba, har Jabir yayi baya yaja motar suka wuce bata bude idon ba.
“Gida nake so”
Ta fada tana son yin kuka, daman can bata gama wankewa daga tsoron mota ba, gashi kuma yanzu sun bugu motar wani.
“Babu abun da zai sake faruwa fa, kuskure ne kawai aka samu, shi ya shigo gurin da karfi be duba ba”
“Aa ina son gida gurin Ummi please”
“Shikenan bude idon to”
Ta girgiza kai gani take kamar hatsarin za su sake yi.
“Idan baki bude idon ba ba zan maida ke gida ba, that's the rule”
Ta bude idon kadan ta kalli titi sai ta yi saurin maida idon ta rufe, bata bude ba har sai da ta ji ya faka, a kokarinta na tantance inda take ya saka ta bude idon, wani katon shopping mall ne da ya ji ado tun a waje.
“Zauna a nan ina zuwa”
“Da ace na san da zuwan irin wannan ranar, da na roki Allah ya dauki rayuwata kamin yau. Ina kaunarki Ummi fiye da yadda kike tunani, ina son ki fiye da yadda nake son kaina, ki yafe min bakinciki da na yi ta saka ki Ummi”
Ya karasa yana kama hannayenta yayi ta sumbanta kamar marar hankali. Ganin kamar ya rikece ya saka ta kama kanshi ta dora a cinyarta ta sauke yataunta a saman kumatunshi.
“Na ji babu dadi a lokacin, amman zuwan Waira ya saka na fahimci ba a ra'ayin kanka kake min abun da kake yi ba, shiyasa na cilastawa mahaifinka kuma na jaddawa kaina neman maka magani a gurin Allah, na fadada addu'ar da nake har zuwa kasa mai tsarki, kuma na yi da magiya a gurin Ubangijina kalli yadda rayuwa ta zama a yanzu, ka canja Maleek, kana mu'alantarmu kamar ba kai ba, kasan tsawon lokacin da na dauka ina jiran ranar da zaka rumgume ni a matsayin uwa? Ina da burin ganin rayuwarka ta canja Maleek, da ace zan samu aron lokaci zan so samun ganin rayuwarka da iyalinka, kuma na ga hadinkanka ga yan'uwanka”
Ya dago ya kalleta bakinsa na rawa.
“Zaki gani Ummi, duk wani buri da kike da shi a duniya sai na cika miki shi Ummi i promise you, Innalillahi wa'inna Ilaihiraji'un”
Ya furta ya runtse ido yana girgiza kai, be tana jin tsoro irin na yanzu ba, domin abun biyu ya zame masa tsoron rasa uwa, da kuma tsoron rayuwar da zai yi da ita a yanzu a matsayin marar lafiya, ya san abun da zai yi da cinsa ne...
Wayarta dake jaka ta fara ringing, amman ta kasa motsawa daga inda take balle ta amsa, kusan sau uku ana kiran wayar bata amsa ba, hannunta hana kan danta tana shafa kansa hankalinma yana gurinsa. Suna a wannan halin Mahmood yayi knocking sannan ya turo kofar dakin ya shigo rike da wayarsa a hannu, jimm yayi jikin kofar kamar mai tsoron karasawa inda suke, tunaninsa be bashi komai ba sai abun da ya faru a dazun a game da Ameer. After taking deep breaths the ya motsa jiki ya shiga cikin dakin, hi pick up some papers da suke gurin, his mind ia tell him maybe evidence ne da za su tabbatar masa da abun da Ummi ta fadawa Ameer a dazun, domin shi ma dai yana jin kamar be gamsu ba, sai dai be mata maganar miyasa ta fadi hakan, da gaske ne ko kuma tana bawa Ameer din tsoro ne? Duk ba bukaci sani ba, abun da yayi shi ne shiru ya bude mata mota ta shigo ya kawota gida.
Sai dai abun da ya ci karo da shi sai ya kawar da wacan damuwar da tunanin gaskiya ne ko kishiyarta, hausawa suka ce sawun giwa ya take na rakumi, hankalinsa be tashi kamar na Maleek ba, domin shi ya san da matsalar, sai dai ganin matakin da take a yanzu ne. Juyawa yayi ya fice daga dakin rike da takardun ba tare ya fada mata abun fa ya kawo shi dakin ba. Kai tsaye bangaren mahaifinsa ya nufa a sitting room ya samu Abiey zaune cikin yanayi dake nuna ransa a bace yake.
“Ina take?”
“Abiey me yasa kake nemanta?”
“Idan zan ga matata sai ka ba ni izini ne?”
“No tun da naji ka ce ka kira sau uku bata daga ba...”
Be karasa ba Abiey ya tari numfashinsa.
“Kuma sai na kira ka na ca ka sanar da ita ina son ganinta ba”
“Ban fada mata ba saboda na tararda da ita a yanayin marar dadi, ban sani ba ko zaka yi mata magana akan abun ya faru ba ne?”
“Ta fada maka ne? Ko kuma an yi a gabanka?”
“An yi a gabana, and think this is more important da kiran da kake mata”
Ya mika masa papers din da suke hannunsa. Kallonsu Abiey yake kamin ya mika hannu ya karba... Kasa duba sauran yayi sai ya dago da sauri ya kalli Mahmood.
“What is this? Na waye?”
“Na Ummi ne, wannan ne abun da take boye mana na tsawon lokaci”
Ya amsa yana kawarda fuskarsa saboda hawayen dake cikin idonsa. A take zuba ya karyowa Abiey.
“Is this a joke?”
“Wa zai yi wasa da irin wannan ciwon mai tsada? Gaskiya ne Abiey”
Abiey ya shiga kansa daga goshi zuwa keya kamar mai alwala, ya mike tsaye ya nufi kofar fita sai kuma ya juyo ya dawo ya zauna jin kamar kafafuwanshi ba za su kai shi ba.
“A ina ka ga wannan?”
“A dakinta, she's with Maleek”
“Lahaula wala'kuwwati illa billah, Ya Ilahi”
“It so hard, why do we have to face this at this age?”
Mahmood ya fada cikin muryar kuka. Abiey ya kalleshi.
“Amman ka tabbatar ta kardunta ne?”
“Ga suna a jiki Abiey? Kuma ko bayan takardu ni na dade da sanin wannan ciwon saboda na tana tararda da ita a daki gashin kanta na cirewa, amman ta hanani fadawa kowa, ina ta ajiyar wannan abun a raina kuma yana ci na, ko wane duba idan na yi mata da ciwon nake mata shi”
Abiey yayi shiru yana tunawa lokutan da yake yawan ganin gashinta a gadonsa sai tace maskin dare ne yayi mata aski, the ciwo da take da yanayinta, da yawan bashi results din cewar Likitoci ba sun ce hawan jini ne sai Ulcer, sai a yanzu yake fahimtar he make a big mistake da ya fifita aikinsa da wasu abubuwa be tsaya ya kula da yadda matarsa take gudanar da rayuwarta, how comes yana mijinta ace be san ciwonta? Ta ya be fahimci halin da matarsa abar kauna take ciki ba tuntuni.
“Amman da ka sani ko a boye ne sai ka sanar min, akan me za a boye irin wannan ciwon? Ko hiv take dauke da shi ya kamata na sani balle leukemia kasan hadarin wannan cutar?”
“Ita ta bukaci kar na fadawa kowa, ni ma kuma sanin da na yi be wuce shekara da wani abu ba”
Abiey ya dafe kansa ya runtse ido yana jin duniyar na juya mishi. Can ya dago yayi ma Mahmood alamar ya fita da hannu.
AMEER POV.
Barin gidan yayi gaba daya bayan ya fito bangaren mahaifinsa, tunani kala kala akan maganar karshe da ya tarar Daddy na yi a waya, be gamsu da abun da ya ji yana fada ba. Ta dayan bangaren kuma zuciyarsa na ta son ya tattauna akan kalaman Ummi. Tuki yake yana tunanin kiran Hajiya Jamila duk kuwa da mahaifinsa ya ce kar ya kirata, but he need to ask her few questions, wata kila ita da Ummi sun san juna if not Ummi ba zata ambaci sunanta ba. Be ankara ba ya ji an bugu bayan motarsa da karfi a lokacin da ya karyo kwana, a take ya faka burki, daman mai nema a duhu balle an haska masa, da dai shi ya bugu motar wani ba zai tsaya ba, amman tun da tasa motar aka daka dole zai duba. A fusace ya bude motar ya fito wanda hakan yayi daidai da fitowar Jabir a tasa motar dake bayan ta Ameer.
“Sorry please amman kai ne mai laifi domin baka duba ba kawai ka hau babban titi”
“Oh Really saboda titin na Ubanka ne? Ni da motata zaka fada min ban duba titi ba? Baka tukin hankali ka yi shaye shayenka sannan ka fada min maganar banza....”
“Amman dai daga ganinka baka da tarbiya, daga magana sai ka fara zagin mutane...”
Jabir ya mayar masa a fusace yana nunashi. Ameer zai yi magana idonsa ya sauka akan Waira dake zaune gaban motar ta runtse ido sosai ta dafe kunnuwanta tun a lokacin da motarsu ta bugu da Ameer. Wannan ne karo na biyu da ya sake ganin kyakkyawar fuskarta a garin Abuja, at first ba zai manta ba a school bus ne, sai kuma a nan sai dai ya kasa tuna a inda ya fara ganinta, wata kila kuma kyauta ne yake rudarsa har yake ganin kamar ya santa. Kamar an masa allurar kwantar da tarzoma haka ya rasa duk wani kuzari da zafin zuciyar daya fito da shi da zimmar yin fada da wanda ya bugar masa mota. Yadda yake kallon Waira ya saka Jabir juya ya kalleta ya juyo ya kalleshi sai suka hada ido, Ameer be sake ce masa komai ba ya juya ya nufi motarsa ya shiga. Da kamar mamaki Jabir ya koma ya shiga motarsa yana rufe gambun sai Waira ta kara firgita ta kamkame kanta jikinta ya fara rawa.
“Hey ba fa hatsari muka yi ba bude idonki”
Ta girgiza kai alamat ba zata bude ba, har Jabir yayi baya yaja motar suka wuce bata bude idon ba.
“Gida nake so”
Ta fada tana son yin kuka, daman can bata gama wankewa daga tsoron mota ba, gashi kuma yanzu sun bugu motar wani.
“Babu abun da zai sake faruwa fa, kuskure ne kawai aka samu, shi ya shigo gurin da karfi be duba ba”
“Aa ina son gida gurin Ummi please”
“Shikenan bude idon to”
Ta girgiza kai gani take kamar hatsarin za su sake yi.
“Idan baki bude idon ba ba zan maida ke gida ba, that's the rule”
Ta bude idon kadan ta kalli titi sai ta yi saurin maida idon ta rufe, bata bude ba har sai da ta ji ya faka, a kokarinta na tantance inda take ya saka ta bude idon, wani katon shopping mall ne da ya ji ado tun a waje.
“Zauna a nan ina zuwa”