← Book details Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 170 OF 176

Sashe 170

Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ta dade tana hira da danta sannan ta tashi ta fita cikin mutane. Kusan babu gidan tv da be haska dauren auren da aka yi a babban Masallaci Jumma'a dake Abuja ba, domin daurin aure ne da ya samu halartar manyan mutane lungu da sako na nigeria har ma da waje kasar. Daga bangaren Daddy da Abiey sai kuma bangaren Shuraim da kuma surukan Daddy da suka kasancewa manyan mutane. An yi ma Abiey kara haka ma Daddy an masa kara domin daurin aure ne na farko da kowa wannen ya fara yi, kuma sun halarci na wasu dole su na ayi musu a nasu ko dan Naira... Bayan saukowa daga Sallah Jumma'a aka daura auren Maleek da Nuwaira, Ameer da Humaira, Namra da Shuram, Ramla da Yunus, Afrah da Aliyu, Bilqis da Mu'azzam ƴaƴan Mr Bashir.

Baya daurin auren aka yi liyafar cin abinci babbar hotel din Fancy Home dake Abuja, babbar hotel ce da ko titin ta baka isa ka hau ba sai kana wani shege ko dan wani shegen wato rich people. After dinner ko wane ango ya nufi inda Amaryarsa take domin yin hoto da kuma gaisawa da danginta. Ameer ya nufi gidansu Humarah Shuraim kuma ya nufo gidansu Namra Maleek ma haka gida ya dawo domin tasa amaryar yar gida ce.

Wannan ne second time da Humairah ta ji tana jin nauyin daga ido ta kalli mutumen da a yanzu zata iya kiransa da mijinta, yau ne ranar da duk wani buri da take da shi ya cika, a yau hawayenta na farinciki ne Allah ya mallaka mata abun da take da neman zabin Allah akansa, a yau duk wani Ciwon So ya warke zuciya ta samu muradinta hankali kuma ya kwanta. Hannu ya saka ya rika fuskarta ya dago kanta sai ta kasa kallonsa har lokacin hawaye farinciki take, kasancewar babu kowa a falon ya bashi damar kai bakinsa saitin inda hawayenta ke zuba ya sumbance su, sai ta rufe idonta gently ya sumbanci saman fatar idon.

“Yanzu idan na rungume ki babu wanda zai ce akan me, ke ma kuma baki isa ki hana ni ba”

Da wani irin shauki da annurin zuciya yake fadar haka yana kallonta, ta yi irin kyaun da be tana ganin ta yi ba sai yau da take rana ce mai muhimmanci a gareshi. Murmushi ta yi ta rumgume abunta ba tare da ta kalleshi ba, kamshinsa da ba rabo da jikinsa ya rufe ta har sai da ta lumshe ido. Dariya yayi mai sauti ya dagota daga jikinsa sai ya ga idonta a rufe, iskar bakinsa ya busa mata saman idon ya kai bakinsa ya sumbancin hancinta tun tana counting har lissafi ya bace nata, kamin ta ji bakinta cikin nasa sun dade suna musayar yawu sannan ya cire bakinsa ya rumgumeta yana jin kaunarta har cikin ransa. Sun dauki lokaci a haka kamin ya dagota ya sumbance a karo na biyu ya rika hannunta suka fito daga dakin ana ganinsu aka fara dariya ana daukarsu a waya. A falon suka zauna Photographer yana fada musu yadda za su yi, yana daukarsu hoto cikin kunya Humaira take yarda ayi, shi kan gogan daman can ko a lokacin da ba daura ba yayi balle a yanzu da yake jin ko komai yayi mata babu mai ce masa dan me, Ameer irin angwayen nan da ba su da kunya kuma ba sa gudun magana, gashi ya samu shy shy bride.

MALEEK POV.

A hamkali ta shigo falon tana sanye da farin lace ta yafa farin mayafi hannayenta da karfa duka jan lallen ne mai masifar kyau, tana doso inda yake zaune sai ya mike tsaye da farar shadda ce jikinsa an nada masa rawani yana sanye da tsadaddar Alkibbar sarauta dakin sai kamshi kamshin turarensa yake zuwan Nuwaira kuma sai kamshin ya gauraya ya bada wani kalar kamshin na dabam murmushi take tana kallonsa har ta iso inda tsaye yana jiran isowarta.

“Subhanallahi Alhamdulillah”

Ya furta sannan ya duka kasa ya kai goshinsa yayi sujudar godiyar a cikin yayi addu'a, sannan ya dago ya daga farin lace din dake jikinta ya sumbanci saman kafarta da ya sha red henna, ya kalli kwayar idonta dake yawo cikin idonsa.

“Na dade ina jiran wannan ranar, ranar da zaki zama halal dina, ranar da zaki min murmushi ki samu lada kuma ranar da zan taba ki na samu lada, ranar da zaki zama halalina ni kadai, yanzu ke tawa ce ni kadai Nuwaira...”

Ya kai hannun zai taba fuskarta.

“Bismillahir Rahamanin Rahim”

Ya fada sannan ya taba tsokar kumatunta, ya shafa ya matsar da bakinsa ya sumbanci gurin, ya sumbanci gaban goshinta ya sumbanci kumatunta na hagu, ya sumbanci saman hancinta ya sumbanci gefen bakinta ya sumbanci dayan gefen sannan ya sumbanci saman lisp din da suke matukar daga masa hankali. Ya bude alkibbarsa ta fado kirjinsa ya rufe ta da alkibbar ya rumgume yana sauke sanyayyiyar ajiyar zuciya. Ita kuma ta yi lamo tana jinta wani sabo yanayi da bata taba ji ba, kamin ya bude alkibbar ya dago kanta ya saka yatsansa yana laba lebenta.

“I love you”

Murmushi ta yi sai ya dora fuskarsa saman nata, hancinsa da nata suka yi tarayya, numfashinsu ya fara gauraya, idonta da nashi suna blinking a take, ya rika kunkurunta da dayan hannunsa dayan kuma ya kama hannunta ya saka yatsunsa cikin nata ya jimke. Bata hankara ba ta ji sanyi yana sauka a lips dinta na yawunsa da suka jika lebensa numfashi yayi da karfi sai ta rufe idonta shi ma ya lumshe na shi ya kama lips dinta na kasa a hankali ya fara tsosawa...
[8/21, 5:35 PM] 🦋-🦋: 85

Two Weeks later...

Ta bude murfin pot din kamshin stew ya fara tashi, sai ta juyo ta kalleshi tana yar siriyar dariya.

“Ka ji ko? Kamshi yake yi”

Maleek ya aje wayar dake hannunsa ya karaso kusa da matarsa ya rika kunkurunta yana shafa cikinta dake cikin rigar material, a madadin ya kai hancinsa saitin inda zai ji kamshin abinci sai ya kai hancinsa a wuyanta ya fara goga mata zirin hancinsa yana lasa wuyanta a hankali.

“Miyar fa na ce ka ji kamshinta”

“Uhmmm”

Shi ne abun da ya fita daga cikin gurnaninsa sai yayi kamar be ji ba ya lumshe idonsa, ya kai hannunsa yana bin layin hallitar wuyanta da yatsansa, yana maida gashin da Allah ya wadata ta da shi dayan gefen.

“I Love you”

Ya rada mata a kunne muryar can kasa kamar mai tsoron wani ya ji, bakinsa ya bude gaba daya ya hade kunnenta yana tsosa, tana jin haka ya san kokarin wuce gona da iri yake, domin ta fara fahimtar Maleek tun a daren ranar da aka kawota, bata wani abu tsoron daren farko ba, bata da kawayen da za su tsorata ta da haka a rayuwa irin ta garinsu kuma bata taba cin karo da wani abu makamancin daren farko ba. A iya tsawon rayuwarta bata san wata alaka na shiga tsakanin mata da miji ba, a tunaninta idan an yi aure an yi kenan shi kenan kin zama matar mutum shi am ya zama mijinki, ta san kiss da rikon hannun ko rumguma, bayan wannan tana taba sanin ana wuce gona da iri ba gurin taba wasu bangarorin na jikin mace. Har yanzu kuma ta kasa sabawa da irin abubuwan da Maleek yake mata tun da ya taba gwada son yin mu'alama da ita ta ji zafi bata sake yarda ko hannunsa ya kai a gurin ba, a ranar ma sai ta kasa bachi sai kallonsa take domin bata taba ganin namiji babu tufafi kamar yadda ta ga Maleek ba, hankali be tana kaiwa ta lura da wani abu a jikin wanda ba jinsinta ba sai a lokacin. Jin halshensa na yawo a cikin kunnenta har cikin kusuwar kunnenta ya saka ta yi saurin juyowa ta fuskance shi, zare kunenta da ta yi a lokacin da be yi tsamani ya saka yawun bakinsa zubowa a lips dinsa sai ya saka halshensa ya lashe kamar wani maye, ya bude idanuwansa da suka canja launi ya kalleta kamin ya saka hannayensa ya zagaye, ita kuwa sai kallonsa take tana ganin kamar an dauke Ya Maleek dinta ne ya kawo mata wani dabam.

“Ummi tana can tana jiranmu”

Ya daga mata kai, sannan ya saka karfinsa ya dagata sama har sai da ta fishi tsayi, ya riketa da dayan hannunsa ita kuma ta dora hannayenta akan kafadarsa ta kwanto da fuskarta a saman fuskarsa tana dariya.

“Idan mun dawo za yarda ko?”

Yana maganar yana kissing bakinta.

“Da me?”

Ya kai hannunsa ya shafa bayanta zuwa inda zata fahimci yarensa.

“Kin ga ai gobe zan tafi ba ki sani ba ko ba zan dawo ba Please Princess”

Ta girgiza kai tsaye alamar ba zata yarda ba, sai ya sauke cike da damuwa.

“Haba Nulik, yanzu ya kike son na yi? Haka zamu yi ta zama? To miye auren Fisabilillahi?”

“Idan anyi aure za ayi girki ayi zama tare a yi kwama shikenan sai kuma a haihuwa”

“Toh haka nan ake haihuwa daga sama ake jefon yayan? Kullum sai na fada miki amman kin kasa fahimta, waye zai yi aure da lafiyarsa ya aje Amarya har sati biyu be mata komai ba”

“Mu a garinmu ba ayi, ku dai kuke yi”

Tana fada tana turo baki gaba. Ya kai hannunsa ya biyu ya dora a kirjinta.

“A addinin kowa ana yi, Matsalar da aka samu gurin koya miki addinin ba a fada miki yadda zaki kula da miji da bashi hakkinsa ba, sai aka maida hankali gurin koya miki ibada kawai, Mama Maryam bata koya miki komai ba wai?”

Ta buge masa hannu ta dan juyar da fuska.

“To ita ita ita... Bata san haka ba, wannan ai duk haramun ne, ni ba zan yarda ba ni gaskiya ba zan yarda da wannan abun ba sai dai a fasa auren... ”

Be san lokacin da ya fashe da dariya ba.
Chapter 170 · 0% Book details