Sashe 140
Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
It takw them 8hours kamin su isa Kt from Abuja, saboda yanayin tafiya da kuma dab tsawar da suka yi. Hotel suka yi kama police din dakinsu dabam separately, Maleek ma dakinsa dabam Nuwaira ma aka kama mata dakin, sai dai ta kasa natsuwa tun da suka iso har sai da Dr Shuraim ya iso gurin, Maleek be yarda ya bar su sun kebe dabam ba, ya kira Nuwaira ta fito reception din ta hadu da Dr Shuraim, ganin Maleek ne kadai ya hana ta rumgumar Dr Shuraim domin ta yi marmarinsa ba kadan ba, and shi ma yayi marmarinta ba kadan ba, kamin ya fara bata labari ita ta fara bashi and all of her story abun da ya faru tsakaninta da Ameer ne, a yanzu da baya kusa da ita take marmarin take missing dinsa and the saddest part is be rakota ba da zata zo.
“Saurayinki ne shi Ameer din?”
Ta yi jimmmm for tunani kaminnta girgiza masa kai da sauri.
“Aa shi ma kamar kai yake”
Can kuma ta dan turo baki.
“Ya dan fika so na kadan”
Dr Shuraim yayi murmushi.
“Waya fada miki? Yanzu dai gidanmu zamu tafi ki kwana a can kamin gobe sai na rakaki mu tafi tare ko?”
Ta dan leki Maleek dake zaune gefe yana ta danna wayarsa, sai dai hankalinsa yana kan su not gurin wayar da yake dannawa kawai yana pretending ne.
“Ba zai bari ba”
Dr Shuraim ya juya ya kalli Maleek ya kalleta.
“Saboda me? Ko da na lura yana azabtar da ke ko? Shiyasa kike son Ameer din da ban sani ba, na lura da hakan”
“Ya daina yanzu, baya min komai”
“Hmmm gashi ya tsare mu a nan, bari na masa magana”
Dr Shuraim ya juya ya kalli Maleek ya zai yi magana Maleek ya dago kai ya mikawa Nuwaira waya.
“Gashi Ameer ya kira za ku gaisa”
Cikin wani irin murna da farinciki marar misaltuwa Nuwaira ta karbi wayar ta mike tsaye ganin video call ne ta fice faga gurin. A nan Maleek ya mike tsaye ya kalli Dr Shuraim ya ce.
“Ba zata bi ka ba, zata zauna a nan ne har zuwa goben da zamu tafi that's the rule zaka iya tafiya idan ka gama”
Yana fadar hakan ya nufi hanyar shiga cikin hotel din ya bar shi a gurin tsaye da mamaki, a yanzu Dr Shuraim ya kara yabawa da rashin kyaun halin Maleek da kuma rashin mutuncinsa. Allah kadai ya saka Dr Shuraim tsayawa a gurin tsayawa a gurin shi ma dan kar Nuwaira ta dawo bata tararda da shi ba ta ji babu dadi, rakiyar da yayi niyar yi musu ma fasawa yayi domin ya fahimci ba jutuwa za su yi da Maleek ba. Harabar Hotel din ta fita gaba daya, tana gaisawa da Ameer a video.
“So ya kike?”
“Ba lafiya kalau ba i miss you me yasa baka zo? Gashi idan na tafi garinmu babu wanda zan sakw gani, kuma babu waya”
“Zan saka Maleek ya baki waya zaki karba?”
“A garin mu ba za a yarda ba, ba au yarda da irin wadannan abubuwan ba”
“Shikenan zamu yi bankwana daga yanzu kenan?”
“Ba zaka kira ni anjima da kuma gobe da safe ba kuma da dare?”
“If Maleek ya yarda”
“Zai yarda zan masa magana, bari na kai wayar gurin Sulem ku gaisa”
Sunan Shuraim kawai da ta ambata sai da ya ji gabansa ya fadi, ba dan kar ranta ya bace ba da ba zai gaisa da shi ba. Sai dai ba zai iya gudun abun da ta bukata ba domin ba zai jure gani bacin ranta ba.
“Okay bari na ga mutumen da ya sace zuciyar Waira”
“I'm Nuwaira now no more Waira”
Ta gyara masa
“Yeah that's right Nuwaira nice name i like it”
Ta yi dariya, sannan ta isa ta mikawa Shuraim wayar.
“Sulem gashi zaka ga Ameer din gashi nan zaku ce ina wuni wa juna”
Shuraim ya karba yana murmushi.
“Hello I'm Dr Shuraim i guess you didn't know me amman Maleek ya san ni, because Namra ta yi introducing dina gurinsu”
“As her boyfriend?”
“Yeah as her fiance i think”
Sai duk suka yi dariya Ameer ya dan ji sanyi a dansa jin cewar Shuraim yana da wadda yake so.
“Nuwaira tana yawan ba ni labarinka, I'm the first person da na tsinke mata zoben daka bata abun da tunani ya bani kai saurayinta ne so I'm little bit jealous”
Shuraim yayi dariya.
“I'm her besty ina tunanin, domin nine mutumen farko da ta fara haduwa da shi bahaushe kuma ta jidadin haduwar da shi, you don't have to be jealous bana cikin game dinki, and ta min complain cewar baka rakota ba why?”
Ameer ya dan yi shiru.
“Bana son ban kwana ne that's i hate good bye, and tace ta tsane ne”
Ta yi saurin amsawa cike da shagwabar da bata san tana yi ba.
“Aa ban ce na tsane ka ba i didn't say that”
Ameer yayi murmushi ya ce
“Ki kaiwa Maleek wayar zan yi magana da shi”
Sannan yayi sallama da su ya sauka. Shuraim ya kalleta yana reading mind da face dinta
“Me yasa kika tsane ne?”
“Ban ce haka ba fa, kawai dai bana son halinshi ne sometimes kuma yana batawa Ya Maleek ni kuma bana son a bata masa”
“Saboda shi kike so?”
Ta yi kamar bata ji ba.
“So you love Maleek yaron da bashi da kirki yanzu nan ya gama fada min maganar banza ya tafi, bayan kuma ya san yar'uwarsa nake so at least na cancanci mutuntatawa a gurinsa ko yaya ne, kuma saboda shi ba zan rake ki garinku ba gobe kuma ba zai bari ki tafi gidan mu ba, daman na fada mikin wannan yaron takura miki yake baki yarda ba”
A take ta ji ranta ya bace, akan me wani zai batawa Shuraim dinta rai, bacin ran ma kuma akanta. Ya mike tsaye ya dauko ledar dake gefensa ya aje mata a gabanta.
“Ga tsarabata nan, zan tafi. Wata rana zaki gan ni a garinku idan sun yarda ko da yake ban san ya zan fara neman baki ba.”
A nan wani sabon hira ya kaure a tsakaninsu, ta fara fada masa rules and regulations na garinsu da kuma matsalolin da take tunanin zata fuskanta idan ta koma har sai da ta bawa Shuraim tausayi.
“Me zai saka ba zaki zauna a nan ba?”
“Kirana suke yi dole sai na tafi”
“No wannan abu ne da zaki saka rayuwarki a hatsari baki bukatar yin haka”
“Garinmu ne dole na tafi ”
Ya kai hannunsa ya shafa kanta.
“I Wish zan iya yin wani abu, Allah ya sauya tunaninsu kuma tsareki”
“Ameen”
Ta sauke kanta kasa hawaye na mata zuba sannan ta dauki ledodin da wayar Maleek ta yi tsaye tana kallon Dr Shuraim har ya fice.
[8/6, 10:37 PM] 𝐊𝐡𝐚𝐝𝐞𝐞𝐣𝐚 𝐂𝐚𝐧𝐝𝐲: 73
AMEER POV.
Peach Suite ne jikinsa sai farin gilashin da ya kara masa kyau da gwarjini. Gilashin ya cire bayan ya gama waya da Nuwaira ya aje wayar ya fisge kansa ya kwanta jikin kujerar dake juyawa ya cika bakinsa da iska ya busar.
“So this is me..”
Furtawa yayi yana murmushi da mamakin kansa yadda ya zama wani iri saboda soyayya, har yake jin kamar ba zai iya kyale Nuwaira ba ko bayan tafiyarta, yana jin zai saci kafa ya bita ne ko da kuwa kowa be sani ba, domin ya fi jin kaunarta a yanzu fiye da lokacin da take kusa da shi. Mikewa yayi tsaye ya saka hannunsa daya aljihu dayan kuma yana rike da wayarsa ya nufi kofar fita office din yana dialing number Maleek. Wannan karon voice call ba kamar dazun da yayi video ba, shi ma saboda ya ganshi online ne kuma soyayya ta hana shi girman kai ta hana shi danne zuciyarsa daga duk wani abun da yake ji akan Maleek har ya kada kansa ya kira shi, sai dai be bari Maleek yace komai ba ya fada masa zai gaisa da Nuwaira ne. Tsaye yayi a ta inda yake iya hango kasan ma'aikatan dake ya hada hada a kamfanin yana sauraren wayar dake ringing, ta yi ringing ta katse Maleek be dauka ba ya sake kira be daga ba, hakan ya saka yanke shawarar aika masa sako.
‘Pick the call’
‘Bata kusa’
Maleek ya maido masa da reply, sai ya sake aika masa sako.
‘Da kai nake son magana’
Yana aika sakon ya sake kira, Maleek yayi picking aka rasa wanda zai fara magana a cikinsu, har sai da Maleek ya gaji ya ce.
“Zan aje wayar”
“i just call na yi magana da kai akan Nuwaira, i know baka ra'ayina but please karka duba wannan, ita ma kanta ba zaka son ganinta a cikin damuwa ba, kuma ba zaka so ganin ta shiga wani yanayi bayan baka nan ba”
“Ban fahimce ka ba”
“Ban sani ba ko ta fada mana, ni dai ta fada min cewar idan ta koma kasheta za'ayi saboda abubuwan da ake ganin ta aikata, a yanzu kuma ka ga ta samu kari, kamar sanja shiga daga wadda ta saba zuwa ya mu, ga kuma addini uwa uba, wannan kadai ya isa ya saka su cutar da ita, kuma ina tunanin zata zubar da duk wani abu da ya danganci tsafi a yanzu saboda ta karbi addinin musulumci, wata kila saboda wannan ma kawai ba za su kyale ta ba, tana fada garinsu ba a karba bako amman please karka barta ta shiga garin ita kadai ya kamata ku shiga tare da ita domin tabbatar da lafiyarta, kuma ka yi magana da su ka nema mata yafiyarsu, ka musu bayanin yadda za su gansu su barta ta yi addininta, na manta ban siya mata littafin addu'ar ba please ka siya mata kamin ku tafi, na san bata iya karatun arabic ba zai fi kyau ka siya mata wanda zata karanta da tarjamal hausa ko turanci, make sure she's safe please”
“Saurayinki ne shi Ameer din?”
Ta yi jimmmm for tunani kaminnta girgiza masa kai da sauri.
“Aa shi ma kamar kai yake”
Can kuma ta dan turo baki.
“Ya dan fika so na kadan”
Dr Shuraim yayi murmushi.
“Waya fada miki? Yanzu dai gidanmu zamu tafi ki kwana a can kamin gobe sai na rakaki mu tafi tare ko?”
Ta dan leki Maleek dake zaune gefe yana ta danna wayarsa, sai dai hankalinsa yana kan su not gurin wayar da yake dannawa kawai yana pretending ne.
“Ba zai bari ba”
Dr Shuraim ya juya ya kalli Maleek ya kalleta.
“Saboda me? Ko da na lura yana azabtar da ke ko? Shiyasa kike son Ameer din da ban sani ba, na lura da hakan”
“Ya daina yanzu, baya min komai”
“Hmmm gashi ya tsare mu a nan, bari na masa magana”
Dr Shuraim ya juya ya kalli Maleek ya zai yi magana Maleek ya dago kai ya mikawa Nuwaira waya.
“Gashi Ameer ya kira za ku gaisa”
Cikin wani irin murna da farinciki marar misaltuwa Nuwaira ta karbi wayar ta mike tsaye ganin video call ne ta fice faga gurin. A nan Maleek ya mike tsaye ya kalli Dr Shuraim ya ce.
“Ba zata bi ka ba, zata zauna a nan ne har zuwa goben da zamu tafi that's the rule zaka iya tafiya idan ka gama”
Yana fadar hakan ya nufi hanyar shiga cikin hotel din ya bar shi a gurin tsaye da mamaki, a yanzu Dr Shuraim ya kara yabawa da rashin kyaun halin Maleek da kuma rashin mutuncinsa. Allah kadai ya saka Dr Shuraim tsayawa a gurin tsayawa a gurin shi ma dan kar Nuwaira ta dawo bata tararda da shi ba ta ji babu dadi, rakiyar da yayi niyar yi musu ma fasawa yayi domin ya fahimci ba jutuwa za su yi da Maleek ba. Harabar Hotel din ta fita gaba daya, tana gaisawa da Ameer a video.
“So ya kike?”
“Ba lafiya kalau ba i miss you me yasa baka zo? Gashi idan na tafi garinmu babu wanda zan sakw gani, kuma babu waya”
“Zan saka Maleek ya baki waya zaki karba?”
“A garin mu ba za a yarda ba, ba au yarda da irin wadannan abubuwan ba”
“Shikenan zamu yi bankwana daga yanzu kenan?”
“Ba zaka kira ni anjima da kuma gobe da safe ba kuma da dare?”
“If Maleek ya yarda”
“Zai yarda zan masa magana, bari na kai wayar gurin Sulem ku gaisa”
Sunan Shuraim kawai da ta ambata sai da ya ji gabansa ya fadi, ba dan kar ranta ya bace ba da ba zai gaisa da shi ba. Sai dai ba zai iya gudun abun da ta bukata ba domin ba zai jure gani bacin ranta ba.
“Okay bari na ga mutumen da ya sace zuciyar Waira”
“I'm Nuwaira now no more Waira”
Ta gyara masa
“Yeah that's right Nuwaira nice name i like it”
Ta yi dariya, sannan ta isa ta mikawa Shuraim wayar.
“Sulem gashi zaka ga Ameer din gashi nan zaku ce ina wuni wa juna”
Shuraim ya karba yana murmushi.
“Hello I'm Dr Shuraim i guess you didn't know me amman Maleek ya san ni, because Namra ta yi introducing dina gurinsu”
“As her boyfriend?”
“Yeah as her fiance i think”
Sai duk suka yi dariya Ameer ya dan ji sanyi a dansa jin cewar Shuraim yana da wadda yake so.
“Nuwaira tana yawan ba ni labarinka, I'm the first person da na tsinke mata zoben daka bata abun da tunani ya bani kai saurayinta ne so I'm little bit jealous”
Shuraim yayi dariya.
“I'm her besty ina tunanin, domin nine mutumen farko da ta fara haduwa da shi bahaushe kuma ta jidadin haduwar da shi, you don't have to be jealous bana cikin game dinki, and ta min complain cewar baka rakota ba why?”
Ameer ya dan yi shiru.
“Bana son ban kwana ne that's i hate good bye, and tace ta tsane ne”
Ta yi saurin amsawa cike da shagwabar da bata san tana yi ba.
“Aa ban ce na tsane ka ba i didn't say that”
Ameer yayi murmushi ya ce
“Ki kaiwa Maleek wayar zan yi magana da shi”
Sannan yayi sallama da su ya sauka. Shuraim ya kalleta yana reading mind da face dinta
“Me yasa kika tsane ne?”
“Ban ce haka ba fa, kawai dai bana son halinshi ne sometimes kuma yana batawa Ya Maleek ni kuma bana son a bata masa”
“Saboda shi kike so?”
Ta yi kamar bata ji ba.
“So you love Maleek yaron da bashi da kirki yanzu nan ya gama fada min maganar banza ya tafi, bayan kuma ya san yar'uwarsa nake so at least na cancanci mutuntatawa a gurinsa ko yaya ne, kuma saboda shi ba zan rake ki garinku ba gobe kuma ba zai bari ki tafi gidan mu ba, daman na fada mikin wannan yaron takura miki yake baki yarda ba”
A take ta ji ranta ya bace, akan me wani zai batawa Shuraim dinta rai, bacin ran ma kuma akanta. Ya mike tsaye ya dauko ledar dake gefensa ya aje mata a gabanta.
“Ga tsarabata nan, zan tafi. Wata rana zaki gan ni a garinku idan sun yarda ko da yake ban san ya zan fara neman baki ba.”
A nan wani sabon hira ya kaure a tsakaninsu, ta fara fada masa rules and regulations na garinsu da kuma matsalolin da take tunanin zata fuskanta idan ta koma har sai da ta bawa Shuraim tausayi.
“Me zai saka ba zaki zauna a nan ba?”
“Kirana suke yi dole sai na tafi”
“No wannan abu ne da zaki saka rayuwarki a hatsari baki bukatar yin haka”
“Garinmu ne dole na tafi ”
Ya kai hannunsa ya shafa kanta.
“I Wish zan iya yin wani abu, Allah ya sauya tunaninsu kuma tsareki”
“Ameen”
Ta sauke kanta kasa hawaye na mata zuba sannan ta dauki ledodin da wayar Maleek ta yi tsaye tana kallon Dr Shuraim har ya fice.
[8/6, 10:37 PM] 𝐊𝐡𝐚𝐝𝐞𝐞𝐣𝐚 𝐂𝐚𝐧𝐝𝐲: 73
AMEER POV.
Peach Suite ne jikinsa sai farin gilashin da ya kara masa kyau da gwarjini. Gilashin ya cire bayan ya gama waya da Nuwaira ya aje wayar ya fisge kansa ya kwanta jikin kujerar dake juyawa ya cika bakinsa da iska ya busar.
“So this is me..”
Furtawa yayi yana murmushi da mamakin kansa yadda ya zama wani iri saboda soyayya, har yake jin kamar ba zai iya kyale Nuwaira ba ko bayan tafiyarta, yana jin zai saci kafa ya bita ne ko da kuwa kowa be sani ba, domin ya fi jin kaunarta a yanzu fiye da lokacin da take kusa da shi. Mikewa yayi tsaye ya saka hannunsa daya aljihu dayan kuma yana rike da wayarsa ya nufi kofar fita office din yana dialing number Maleek. Wannan karon voice call ba kamar dazun da yayi video ba, shi ma saboda ya ganshi online ne kuma soyayya ta hana shi girman kai ta hana shi danne zuciyarsa daga duk wani abun da yake ji akan Maleek har ya kada kansa ya kira shi, sai dai be bari Maleek yace komai ba ya fada masa zai gaisa da Nuwaira ne. Tsaye yayi a ta inda yake iya hango kasan ma'aikatan dake ya hada hada a kamfanin yana sauraren wayar dake ringing, ta yi ringing ta katse Maleek be dauka ba ya sake kira be daga ba, hakan ya saka yanke shawarar aika masa sako.
‘Pick the call’
‘Bata kusa’
Maleek ya maido masa da reply, sai ya sake aika masa sako.
‘Da kai nake son magana’
Yana aika sakon ya sake kira, Maleek yayi picking aka rasa wanda zai fara magana a cikinsu, har sai da Maleek ya gaji ya ce.
“Zan aje wayar”
“i just call na yi magana da kai akan Nuwaira, i know baka ra'ayina but please karka duba wannan, ita ma kanta ba zaka son ganinta a cikin damuwa ba, kuma ba zaka so ganin ta shiga wani yanayi bayan baka nan ba”
“Ban fahimce ka ba”
“Ban sani ba ko ta fada mana, ni dai ta fada min cewar idan ta koma kasheta za'ayi saboda abubuwan da ake ganin ta aikata, a yanzu kuma ka ga ta samu kari, kamar sanja shiga daga wadda ta saba zuwa ya mu, ga kuma addini uwa uba, wannan kadai ya isa ya saka su cutar da ita, kuma ina tunanin zata zubar da duk wani abu da ya danganci tsafi a yanzu saboda ta karbi addinin musulumci, wata kila saboda wannan ma kawai ba za su kyale ta ba, tana fada garinsu ba a karba bako amman please karka barta ta shiga garin ita kadai ya kamata ku shiga tare da ita domin tabbatar da lafiyarta, kuma ka yi magana da su ka nema mata yafiyarsu, ka musu bayanin yadda za su gansu su barta ta yi addininta, na manta ban siya mata littafin addu'ar ba please ka siya mata kamin ku tafi, na san bata iya karatun arabic ba zai fi kyau ka siya mata wanda zata karanta da tarjamal hausa ko turanci, make sure she's safe please”