Sashe 164
Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Ba yar turawa ba ce, kuma ni ban taba maganar soyayya da Humairah ba, kuma dan Allah ko da yarinyar nan ta ce bata so na karki ce zaki cilastawa Humairah ta so ni”
“Au yarinyar ai ganin na yi ta cika fari da yawa ne, ga gashi kamar bayan doki, duk ba shi ne yake janku ba, ita ma fa Humairah da kyauta farinta ma ya fi na wacan zabiyar kyau, kuma dai ina ni ina cilastawa? Humairah fitinanniyar ce zan cilasta? Ai zuwanka ne ma ya saka ta yi sanyi hali kuma Wallahi duk dan saboda tana sonka ne, kai ma dan hankalinka baya kanta ne ai da tuni ka dade da gane tana sonka mun ai mun ga hakan mahaifiyarta har tausayinta take, kwanan baya ma da na yi mata magana na ce zan hada ku cewa ta yi kar na yi haka saboda kai wannan Nuraira take ko wa? Ita kake so, ita kuma ta fi son farincikinka a yanzu, yaushe rabon Humaira da samari? Tun da ka dawo nan ko waya ka ji tana yi da wasu? Idan ta ganka baka ga yadda take dauki ba kamar ta cinye ka? Kai dai Allah ya zaba alheri”
Be ce mata komai ba ya mike tsaye jiki babu kwari ya fice daga dakin ya dawo falo ya zauna tunanin maganarta kawai yake yana auna wasu abubuwan da Humairah take masa kuma yake gani a fuskarta, yeah ta wani bangare tana da gaskiya amman shi be taba kallonta da soyayya ba, and yes ta su ta zo daya domin jininsu ya hadu sosai tun da ya hadu da ita kusan ita take dauke masa kewar komai, ya kan tattauna da ita akan abubuwa da yawa musamman ma akan Nuwaira wani lokacin ta ba shi shawara idan kuma aljanun fitinar suka tashi ta fada masa magana marar dadi haka kuma be hana shi ganin kimarta ba, kuma be hana yayi mata magana. Kamar yadda ita ma bata iya rabuwa da shi ko da sun samu tsabanin fahimta. A duk cikin abubuwan da Hajiya ta fada masa babu wanda ya fi tsaya masa a rai kamar cewar da ta yi Humairah tana sonsa idan da gaske ne ita din abar tausayi ce domin a yanzu ya fahimci yadda sonta yake, sai dai be yardar son da take masa ya kai wanda yake yi ma Nuwaira ba ma balle har ya fi. Wayarsa ya ciro ya ya shiga bangaren kiran number ta na sama domin idan baya gidan tana yawan kiransa ta tambaye lafiyarsa ko kuma ta fada masa wane abu ko ma ta tambayi yaushe zai dawo. Ya dade yana kallon Number sannan ya aika mata kira, ringing daya ta yi picking cikin nishadi da zumudi.
“Ameer yanzu fa nake ba kawaye na labarinka”
Yayi shiru kamar ba zai ce komai ba. Jin haka ya saka hankalinta ya tashi.
“Ameer are you okay?”
“No”
“Ka zo ka dauke ni toh sai mu yi magana”
“Ba kararu zaku yi ba?”
“Karka damu, karatun be kai min kai muhimmanci ba, ka saka mood dina gaba daya ya sauya saboda jin ka a haka, kana ina?”
“Ina gida”
“Toh gani nan zuwa”
“No zan zo na dauke ki”
“Okay amman fada min damuwarka kamin ka zo please ka saka ni a tunani, ko Nuwaira ce ta bata maka?”
“Idan na zo zan mu yi magana ba akanta ne kadai ba wannan karon har da Ummi matsalar ciwonta zai haifar min da bakincikin da zan kasa hadewa Humairah”
“Ameer ka zo yanzu please ina harabar makaranta”
“Okay”
*** *** *** *** ***
Suna gama wayar da Ameer ta yi ma kawayenta sallama ta fada musu bata jindadi ba zata iya shiga aji tare da su ba, wasu suka yi mata sannu sannan ta kama hanyar fita makaranta tana goye da fashion bag dinta, sai karamin mayafin da ta rufe kanta kasancewar gown din material ce a jikinta. Tsakanin makarantar zuwa gate din makarantar tafiya ce mai nisa sosai amman haka ta kama hanyar tana tafiya tana tunanin maganar da Ameer ya fada mata, so take ta cilastawa kanta sai ta gano dalilin damuwarsa. Ta isa gate din a daidai lokacin da ya iso bakin gate din shi ma yake kokarin shiga, cikin makarantar shi ya fara ganeta sai ya faka daidai inda take tsaye ya sauke gilashin motar yana kallonta cikin yanayi na damuwa.
“Shigo”
Ta bude motar ta shiga tana kallonsa.
“Me ya faru Ameer?”
Hannu ya saka ya shafa kansa ya kalleta a karon farko bayan ta shiga motar babu abun da ke masa yawo a kwakwalwa sai maganar Hajiya kallonta yake da abun. Jikinta ya mutu bayan Ameer ya gama labarta abubuwan da suka faru babu ma wanda take ji a ciki kamar na ciwon Ummi. Damuwar da ta gani a fuskarsa karara ta saka ta zubar da hawaye.
“Ina son na gama duk wani shiri da ya kamata a gobe jibi zan bar kasar nan na je na ganta”
“Hakan ya kamata, ita a yanzu na san ta yi marmarinka ai, Allah ya bata lafiya, kuma please Ameer ka yi iya kokarin da zaka iya wajen ganin ka cika mata burinta”
“Zan yi hakan Humairah ki taya ni da addu'a, Allah yasa Nuwaira ta ba ni hadin kai”
“Ameen in Shaa Allah zan kara akan addu'ar da nake maka domin ina yi a kullum, Ameer baka sani ba ne kawai amman na fika son ka samu farinciki, farincikinka shi ne nawa, ina matukar son ka samu farinciki, farincikin ka shi ne farincikina a yanzu idan a ganka a damuwa ji nake kamar ba zan sake farinciki ba, damuwarka na jefani a matsala sosai”
Ya kalleta da kyau.
“Why?”
“Saboda kana da muhimmanci a gareni, ina matukar tausayinka a yanzu”
Ya gwada yin murmushi.
“Da can baki tausayina kenan?”
“Ba karya a da kam bana tausayinka sai da ina jin haushin abun da kake yi duk kuwa da kasancewar bana da alaka da kai a wacan lokacin, a yanzu kuma ina tausayin halin da ka samu kanka a ciki”
Be sake ce mata komai ba ya ja motar suka hanyar gida. Yana yi yana satar kallonta har suka isa gidan.
NUWAIRA POV.
Tana jin takowar Namra ta dago kai. Cikin yanayi na damuwar da take ciki ta tambaye ta.
“Yau kuma a stairs kike son zama? Dakin ya miki wani abu ne ko kuma tsoro kike ji?”
“A'a dazun da Ya Maleek zai fita na tambaye shi jikin Ummi be fada min ba, ina jiran ya dawo ya fada min ne”
Ta fadi hakan ne kawai dan ta kare kanta amman ba dan son jin ciwon Ummi kadai take jiran dawowarsa ba har da daukin ganinss da take yi. Namra ta sauke ajiyar zuciya ta zauna kusa da ita.
“Baya son ya fada miki ne saboda fadin ba shi da dadi Nuwaira, ni ma da ace akwai yadda zan ji na hana kaina jin abun da na ji akan ciwonta a dazun da na yi, amman ban isa na yi hakan ba”
“Bata ji sauki ba?”
A take idon Namra ya cika da hawaye.
“Saukin dai muke fata a yanzu...”
Tana bata labarin tana kuka Nuwaira ma kukan take daman abun da ta dade tana tsoron faruwarsa kenan bayan ta gano ciwon Ummi. Kuka sosai take na tashin hankali har ta fi Namra daga murya daga karshe ma Namra ce ta koma tana bata hakuri ta kwantar da ita a kafadarta. Suna a wannan halin Abiey ya shigo bangaren yana sanye da nasa tufafin bachin, kallo daya zaka masa ka san akwai damuwa sosai a tare da shi domin damuwar ta kasa boyuwa a fukarsa.
“Me ya faru?”
Ya tambaya ganin Nuwaira na kuka sosai Namra na rarrashinta ita ma tana kukan.
“Na fada mata abin da ka fada min ne a dazun”
Abiey ya sauke numfashi a hankali.
“Toh ya za'ayi, dole sai hakuri, Nuwaira zan iya magana da ke a yanzu?”
Jin haka ya saka ta dago ta dube shi, sai ta mike tsaye ta fara saukowa, Abiey yayi ma Namra alama da ta ba su guri da ido, sai ta tashi ta haye stairs din ta shige dakinta. Abiey ya samu guri ya zauna ya zubawa Nuwaira dake kokarin ganin ta saita kanta ido, ita ma sai tausayinta ya kama shi domin ita ta rasa duka uwa da uba a age dinta, kuma matar da ta zame mata uwa tana kokarin tafiya ya barta.
[8/18, 12:15 AM] 🦋-🦋: 82
“Babu abun da zamu yi sai hakuri, ki cigaba da yi mata addu'a In Shaa Allah zata samu sauki”
Ta amsa masa da kai tana share hawayenta.
“And dalilin zuwa a nan saboda ke ne, dazun Alhaji Bashir mahaifin Ameer ya same ni da maganar aurenku da Ameer ya son idan kun daidaita kanku mu kuma sai mu shiga ciki, domin ina son na hade aurenku da Namra da kuma Maleek da Mahmood saboda kawai na faranta ran Ummi, likitoci sun ce idan akwai wani abun da ya muke da buri ko kuma ita take da buri to mu aiwatar mata da shi a yanzu, domin ciwon nata kara tsanani yake”
A take tashin hankalin ya rufe Namra, wani irin faduwar gaba da fargaba da bata taba samun kanta a ciki ba ya rufeta, bata san wani abu gumin tashin hankali da sarkewar numfashi ba sai a lokacin, kamar ta bude baki ta cewa Abiey bata son Ameer kuma ba zata iya ba, domin yana da girma a idonta kuma baya wata magana mai girma bata taba hadasu haka ba, gani take kamar idan ta musa masa zai ce bata kyauta masa ba ne.
“Nuwaira”
Ta kasa amsawa kuma ta kasa dagowa ta kalleshi sai hawaye suke mata zuba kanta na sarawa a take zazzabi da tsanyi suka rufe ta.
“Nuwaira ina son ki bude bakin ki amsa min abun da zan tambaye ki, karki ji kunya ko nauyi na, karki cuci kanki kuma karki cutar da kowa, ki fada min abun da yake ranki, Shim kina son Ameer?”
Ta dago jajayen idanuwanta ta kalleshi hawaye na mata zuba ta girgiza kai alamar aa bakinta har rawa yake saboda kukan dake cikinta.
“Au yarinyar ai ganin na yi ta cika fari da yawa ne, ga gashi kamar bayan doki, duk ba shi ne yake janku ba, ita ma fa Humairah da kyauta farinta ma ya fi na wacan zabiyar kyau, kuma dai ina ni ina cilastawa? Humairah fitinanniyar ce zan cilasta? Ai zuwanka ne ma ya saka ta yi sanyi hali kuma Wallahi duk dan saboda tana sonka ne, kai ma dan hankalinka baya kanta ne ai da tuni ka dade da gane tana sonka mun ai mun ga hakan mahaifiyarta har tausayinta take, kwanan baya ma da na yi mata magana na ce zan hada ku cewa ta yi kar na yi haka saboda kai wannan Nuraira take ko wa? Ita kake so, ita kuma ta fi son farincikinka a yanzu, yaushe rabon Humaira da samari? Tun da ka dawo nan ko waya ka ji tana yi da wasu? Idan ta ganka baka ga yadda take dauki ba kamar ta cinye ka? Kai dai Allah ya zaba alheri”
Be ce mata komai ba ya mike tsaye jiki babu kwari ya fice daga dakin ya dawo falo ya zauna tunanin maganarta kawai yake yana auna wasu abubuwan da Humairah take masa kuma yake gani a fuskarta, yeah ta wani bangare tana da gaskiya amman shi be taba kallonta da soyayya ba, and yes ta su ta zo daya domin jininsu ya hadu sosai tun da ya hadu da ita kusan ita take dauke masa kewar komai, ya kan tattauna da ita akan abubuwa da yawa musamman ma akan Nuwaira wani lokacin ta ba shi shawara idan kuma aljanun fitinar suka tashi ta fada masa magana marar dadi haka kuma be hana shi ganin kimarta ba, kuma be hana yayi mata magana. Kamar yadda ita ma bata iya rabuwa da shi ko da sun samu tsabanin fahimta. A duk cikin abubuwan da Hajiya ta fada masa babu wanda ya fi tsaya masa a rai kamar cewar da ta yi Humairah tana sonsa idan da gaske ne ita din abar tausayi ce domin a yanzu ya fahimci yadda sonta yake, sai dai be yardar son da take masa ya kai wanda yake yi ma Nuwaira ba ma balle har ya fi. Wayarsa ya ciro ya ya shiga bangaren kiran number ta na sama domin idan baya gidan tana yawan kiransa ta tambaye lafiyarsa ko kuma ta fada masa wane abu ko ma ta tambayi yaushe zai dawo. Ya dade yana kallon Number sannan ya aika mata kira, ringing daya ta yi picking cikin nishadi da zumudi.
“Ameer yanzu fa nake ba kawaye na labarinka”
Yayi shiru kamar ba zai ce komai ba. Jin haka ya saka hankalinta ya tashi.
“Ameer are you okay?”
“No”
“Ka zo ka dauke ni toh sai mu yi magana”
“Ba kararu zaku yi ba?”
“Karka damu, karatun be kai min kai muhimmanci ba, ka saka mood dina gaba daya ya sauya saboda jin ka a haka, kana ina?”
“Ina gida”
“Toh gani nan zuwa”
“No zan zo na dauke ki”
“Okay amman fada min damuwarka kamin ka zo please ka saka ni a tunani, ko Nuwaira ce ta bata maka?”
“Idan na zo zan mu yi magana ba akanta ne kadai ba wannan karon har da Ummi matsalar ciwonta zai haifar min da bakincikin da zan kasa hadewa Humairah”
“Ameer ka zo yanzu please ina harabar makaranta”
“Okay”
*** *** *** *** ***
Suna gama wayar da Ameer ta yi ma kawayenta sallama ta fada musu bata jindadi ba zata iya shiga aji tare da su ba, wasu suka yi mata sannu sannan ta kama hanyar fita makaranta tana goye da fashion bag dinta, sai karamin mayafin da ta rufe kanta kasancewar gown din material ce a jikinta. Tsakanin makarantar zuwa gate din makarantar tafiya ce mai nisa sosai amman haka ta kama hanyar tana tafiya tana tunanin maganar da Ameer ya fada mata, so take ta cilastawa kanta sai ta gano dalilin damuwarsa. Ta isa gate din a daidai lokacin da ya iso bakin gate din shi ma yake kokarin shiga, cikin makarantar shi ya fara ganeta sai ya faka daidai inda take tsaye ya sauke gilashin motar yana kallonta cikin yanayi na damuwa.
“Shigo”
Ta bude motar ta shiga tana kallonsa.
“Me ya faru Ameer?”
Hannu ya saka ya shafa kansa ya kalleta a karon farko bayan ta shiga motar babu abun da ke masa yawo a kwakwalwa sai maganar Hajiya kallonta yake da abun. Jikinta ya mutu bayan Ameer ya gama labarta abubuwan da suka faru babu ma wanda take ji a ciki kamar na ciwon Ummi. Damuwar da ta gani a fuskarsa karara ta saka ta zubar da hawaye.
“Ina son na gama duk wani shiri da ya kamata a gobe jibi zan bar kasar nan na je na ganta”
“Hakan ya kamata, ita a yanzu na san ta yi marmarinka ai, Allah ya bata lafiya, kuma please Ameer ka yi iya kokarin da zaka iya wajen ganin ka cika mata burinta”
“Zan yi hakan Humairah ki taya ni da addu'a, Allah yasa Nuwaira ta ba ni hadin kai”
“Ameen in Shaa Allah zan kara akan addu'ar da nake maka domin ina yi a kullum, Ameer baka sani ba ne kawai amman na fika son ka samu farinciki, farincikinka shi ne nawa, ina matukar son ka samu farinciki, farincikin ka shi ne farincikina a yanzu idan a ganka a damuwa ji nake kamar ba zan sake farinciki ba, damuwarka na jefani a matsala sosai”
Ya kalleta da kyau.
“Why?”
“Saboda kana da muhimmanci a gareni, ina matukar tausayinka a yanzu”
Ya gwada yin murmushi.
“Da can baki tausayina kenan?”
“Ba karya a da kam bana tausayinka sai da ina jin haushin abun da kake yi duk kuwa da kasancewar bana da alaka da kai a wacan lokacin, a yanzu kuma ina tausayin halin da ka samu kanka a ciki”
Be sake ce mata komai ba ya ja motar suka hanyar gida. Yana yi yana satar kallonta har suka isa gidan.
NUWAIRA POV.
Tana jin takowar Namra ta dago kai. Cikin yanayi na damuwar da take ciki ta tambaye ta.
“Yau kuma a stairs kike son zama? Dakin ya miki wani abu ne ko kuma tsoro kike ji?”
“A'a dazun da Ya Maleek zai fita na tambaye shi jikin Ummi be fada min ba, ina jiran ya dawo ya fada min ne”
Ta fadi hakan ne kawai dan ta kare kanta amman ba dan son jin ciwon Ummi kadai take jiran dawowarsa ba har da daukin ganinss da take yi. Namra ta sauke ajiyar zuciya ta zauna kusa da ita.
“Baya son ya fada miki ne saboda fadin ba shi da dadi Nuwaira, ni ma da ace akwai yadda zan ji na hana kaina jin abun da na ji akan ciwonta a dazun da na yi, amman ban isa na yi hakan ba”
“Bata ji sauki ba?”
A take idon Namra ya cika da hawaye.
“Saukin dai muke fata a yanzu...”
Tana bata labarin tana kuka Nuwaira ma kukan take daman abun da ta dade tana tsoron faruwarsa kenan bayan ta gano ciwon Ummi. Kuka sosai take na tashin hankali har ta fi Namra daga murya daga karshe ma Namra ce ta koma tana bata hakuri ta kwantar da ita a kafadarta. Suna a wannan halin Abiey ya shigo bangaren yana sanye da nasa tufafin bachin, kallo daya zaka masa ka san akwai damuwa sosai a tare da shi domin damuwar ta kasa boyuwa a fukarsa.
“Me ya faru?”
Ya tambaya ganin Nuwaira na kuka sosai Namra na rarrashinta ita ma tana kukan.
“Na fada mata abin da ka fada min ne a dazun”
Abiey ya sauke numfashi a hankali.
“Toh ya za'ayi, dole sai hakuri, Nuwaira zan iya magana da ke a yanzu?”
Jin haka ya saka ta dago ta dube shi, sai ta mike tsaye ta fara saukowa, Abiey yayi ma Namra alama da ta ba su guri da ido, sai ta tashi ta haye stairs din ta shige dakinta. Abiey ya samu guri ya zauna ya zubawa Nuwaira dake kokarin ganin ta saita kanta ido, ita ma sai tausayinta ya kama shi domin ita ta rasa duka uwa da uba a age dinta, kuma matar da ta zame mata uwa tana kokarin tafiya ya barta.
[8/18, 12:15 AM] 🦋-🦋: 82
“Babu abun da zamu yi sai hakuri, ki cigaba da yi mata addu'a In Shaa Allah zata samu sauki”
Ta amsa masa da kai tana share hawayenta.
“And dalilin zuwa a nan saboda ke ne, dazun Alhaji Bashir mahaifin Ameer ya same ni da maganar aurenku da Ameer ya son idan kun daidaita kanku mu kuma sai mu shiga ciki, domin ina son na hade aurenku da Namra da kuma Maleek da Mahmood saboda kawai na faranta ran Ummi, likitoci sun ce idan akwai wani abun da ya muke da buri ko kuma ita take da buri to mu aiwatar mata da shi a yanzu, domin ciwon nata kara tsanani yake”
A take tashin hankalin ya rufe Namra, wani irin faduwar gaba da fargaba da bata taba samun kanta a ciki ba ya rufeta, bata san wani abu gumin tashin hankali da sarkewar numfashi ba sai a lokacin, kamar ta bude baki ta cewa Abiey bata son Ameer kuma ba zata iya ba, domin yana da girma a idonta kuma baya wata magana mai girma bata taba hadasu haka ba, gani take kamar idan ta musa masa zai ce bata kyauta masa ba ne.
“Nuwaira”
Ta kasa amsawa kuma ta kasa dagowa ta kalleshi sai hawaye suke mata zuba kanta na sarawa a take zazzabi da tsanyi suka rufe ta.
“Nuwaira ina son ki bude bakin ki amsa min abun da zan tambaye ki, karki ji kunya ko nauyi na, karki cuci kanki kuma karki cutar da kowa, ki fada min abun da yake ranki, Shim kina son Ameer?”
Ta dago jajayen idanuwanta ta kalleshi hawaye na mata zuba ta girgiza kai alamar aa bakinta har rawa yake saboda kukan dake cikinta.