Sashe 30
Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri Police din da suka zo daukar report dinta suka jo kanta da gudu suka riketa dayan ya juyarda hannunta da karfi zan lankwasa sai Likitan yayi saurin dakatar da shi ganin yana kokarin yi mata illa kamar ya samu katon namiji.
“Nonono she's just a girl karka ji mata mana”
“Ai kara ayi mata haka, what is akwai dafi a bakinta fa? Ba mu san waye ita ba”
Ya fada yana kara matseta.
“Saketa dan Allah ta tsorata ne tana zaton zan mata wani abun ne”
Ya saketa kamar yadda Dr Shuraim ya bukata, sai ta rumgume hannayen nata m har da mai ciwon.
Dr Shuraim ya fice gurin rike da hannunsa har lokacin ciwo yake ji a iz sosai, kamin ya karasa Office dinsu na Likito ya cire safar hannun ya jafa a gurin da aka tana da domin zuba shara, bathroom 2(8 ya fara shiga ya wanke hannunsa sannan ya fito ya dauki audiga ya saka a gurin ya goge, sannan ya cire labcoat din dake jikinsa ya aje ya ciro wayarsa dake ringing ganin mai kiran ya saka shi murmushi.
“Hey Baby Girl”
“Ruhul Kal ya kake ya aiki?”
“Ina lafiya fatar ke ma haka kike?”
“Nima haka, ya Katsina”
“Katsina na nan sai zafin kamar za a kama da wuta”
“Mu kuwa ruwa ake mana yanzu, wani guri na samu na fake ma”
“Daman ku yan Abuja kun fi kowa zama yan gayu, fatar dai ruwan be taba min ke ba”
“Ya jika ni kadan”
“Da ace zan ga ruwan an kuwa da na masa duka”
Ta kyalkyale da dariya, shi kuma yayi murmushin da ya bayyana fararen hakoransa da suka haska bakar fatar jikinsa mai kyau da sheki.
“Take care of yourself zan kiraki idan na bar gurin aiki”
“Toh I love you”
“I love more and more and more Baby girl”
Ya sauke wayar, sannan ya fice daga gurin, dakin da ake aje majiyanta ya sake komawa sai ya samu har lokacin suna nan tsaye akan yarinyar yanzu ma har an samu karin wasu mutane dake kallonta a cikin masu jinya.
“Wannan ai zaku tsoratata ne, please kowa ya koma gurinsa”
Kowa ya wuce ban da police din da suke zon tirsasa ta tayi magana.
“Ba zata iya magana a yanzu ba, a yadda na fahimta ko tayi magana ba zai amfanar ku komai ba, domin ba ta jin yarenku inda ba ta yi hakan da gangan ba, kai kana duba jikinta da yanayin tufafinta kasan ba ta jin yarenmu”
“Amman Doctor zai dauke ta lokaci kamin ta warke?”
“Eh ya danganta da kalar majicin daya cije ta, zata iya sati ko sama da haka a ka'ida dai ana son ta samu kulawa mai kyau na wata daya idan abun yana da karfi wata shida shi ne zata warke gaba daya”
“Okay mun gode, dan sandanmu daya zai tsaya tare da ita saboda bada tsaro da kuma kula da ita, ni kuma zan je na sanar da halin da take ciki”
Da kai ya amsa masa, sannan ya mika masa hannun suka gaisa su biyu suka fice dayan ma da aka bari domin bata tsaro fita yayi saboda ganin Likitan ya zauna a saman gadon da take zaune. Kallonta Dr Shuraim yake yana son fahimtar wasu abubuwa a tattare da ita.
“Baby Girl...”
Ya kirata da irin sunan da yake kiran Babensa, domin be san sunanta balle ya kirata da shi.
Ya leka kasan fuskarta sai ta boye kanta.
“Akwai bukatar ki tsabtace jikinki ki ci abinci a baki magani”
Kamar wacce ta san abun da yake fada sai ta lake kafada daga boyen da take ta fashe da kuka. Da kamar mamaki ya ke kallonta.
“Kina jin yarena?”
Nan ma ta lake kafadar.
“Wane yare kike ji?”
Nan ma ta sake yin abun da ta yi dazu, sai ya fahimci bata son yayi mata magana ne.
“Okay Baby Girl zan barki ki huta”
Ya mike tsaye sai ta dago kanta ta kai apple din hannunta a baki ta fara ci, still tana kuka kamar wata shagwababbiya. Shi dai be sake ce mata komai ba ya fice.
AMEER POV.
Fitar Ameer da kamar minti biyar da fitar Ameer Daddy ya kira Momy sai a lokacin yake fada mata abun da ya faru, da kuma response din Ameer akan cewar shi be san da labarin yarinyar ba.
“Wata kila da gaske ne, kasan Ameer baya tsoron amsa laifi idan ya aikata kamar yadda ya amsa maka cewar ya karbi motar”
Ajiyar zuciya ya sauke mai dauke da damuwa.
“Ina fatar haka, sai dai ina jin kamar ba yarda da shi ba, kwana biyun nan abun da Ameer yake ya fi karfin na baya”
“Jarabawa ce, dole hakuri zamu yi muna masa addu'a har Allah ya shiryar da shi, kuma ni ina ganin kamar ayi masa aure a zai saka ya natsu”
“Tun da nake da Ameer be taba min zancen soyayyar ba, gaba daya mata basa gabansa shiyasa na sha mamaki lokacin da yake fadar akwai wata yarinyar shi har suka samu matsala da abokinsa”
“Kai mahaifine ai, zaka iya zaunar da shi ka nuna masa inda kuskurensa yake, idan ya manta karatun sai ka tusa masa, yaran yanzu sai da haka, kuma duk wata lalace da kake ganin Ameer yayi laifinka ne, sam baka yarda ayi masa magana idan yayi kuskure”
“Akwai yara da yawa da suka tashi a cikin gatan irin na Ameer, amman basa yin abun da yake yi, zai fi kyau mu dora abun a babin kaddara Allah ya hukunta kawai”
“Toh Allah ya shirya mana, amman gaskiya a maida hankali gurin yi masa aure kasan aure yana natsar da Mutum kuma idan an tashi kar a nema masa yar Babban Mutun domin ba ko wace mace ce zata iya zama da shi ba, sai dai a nema masa mai hakuri wanda zata iya bin halinsa”
“Idan kuma yana da wanda yake so fa?”
“Shikenan ta kwana gidan sauki, sai a aura masa daman ai ya kai munzalin auren kuma Allah ya hore komai”
“Nima kuma shekaru suna ja, ina da burin ganin haka kamin ta Allah ta kasance”
Furucin da Daddy yayi sam be yi mata dadi ba, hakan ya saka bata sake cewa komai ababin maganar ba.
“Zan aje waya, saboda ina shirya abincin rana”
Yayi murmushi ya sauke wayar, sannan ya sake kiran CP, duk wani abun da za ayi a kashe maganar Daddy yayi domin baya son damuwa a yanzu kamar yadda likitansa ya tabbatar masa.
Jikin Motar Momy ya jingina thinking of din yarinyar ta mutu yadda zai bata ma Maleek da kanwarsa suna, a yanzu din ma tunanin yadda zai yi amfani da wannan damar ya taba martabar gidansu Maleek yake, he just wants to take revenge shi dai zuciyarsa suna masa take Maleek yayi masa Zagon Kasa, ya bude motar ya shiga yayi mata key jin kamar yana marmarin gurin da suka saba zama da abokansa ya saka shi nufar wani gurin shakatarwar na dabam, domin baya son ya sake shiga safgarsu tun bayan wulakancin da suka masa na zabar Maleek su barshi.
MALEEK POV.
Babu wanda yace Uffan a cikinsu bayan Abiey ya gama labarta cewar Ameer yace shi be san yarinyar ba be san inda ta fito ba kuma ba shi da alaka da ita.
“Amman karyar yake yi yana son ya kulla mana wani abun ne kawai”
Namra ta fada cikin jin haushi domin ji take kamar ace yana gabanta ta kwada masa mari. Ummi ta kalleta a hankali jin yadda take magana da zafin rai sai dai bata ce komai ba ta mai da kanta kasa tana jin zuciyarta ba dadi. Maleek ya saka hanayensa aljihu
“Wata kila kuma gaskiya ya fada, domin na san waye Ameer baya shakar ya amsa laifi komai girmansa matukar ya aikata zai ce shi yayi, idan har be amsa ba to be aikata din ba ne”
Namra ta girgiza kai.
“To waya aikata? Waye zai yi hakan bayan shi? Ko da ma ace wani ne yayi ai shi ne sila, kai da Ummi kamar kuna son kare Ameer din nan makiyin mu ne fa”
Maleek ya nunata da yatsa.
“Don't you dare raise your voice on me, na ce be aikata ba and i meant it tun da ya amsa cewar ba shi ba ne ba shi din ne ba, beside ai yarinyar tana da baki sai ta fadi wanda ya dauko ta”
“CP yace yarinyar bata jin hausa, kuma bata iya turanci ayi communicate da ita ma ya zama aiki”
Cewar Abiey with curious face. Ummi ta kalli mijinta da fuskarta ta wadanda lafiya bata wadace su ba.
“Yarinyar tana Katsina ne?”
“Eh likitoci sun ce zata samu wata daya zuwa 6 kamin ta warke garau”
“We can stay with her a nan har ta samu sauki kuma ta iya fahimtar yarenmu ko kuma mu mu fahimcin nata, then sai a hadata da yan'uwanta”
Maleek ya karba mata.
“Shi ne akwai yafi daman police sun san da maganar in case of wani abun ya faru suna sane, tun da yarinyar bata da wanda zata zauna a gurin can KT din, maybe ma daga wata kasar aka satota aka samu motar a ajeye aka saka ta a ciki, mude Allah tana raye that's just it”
“Shi ne, tun da mace ce be kamata a barta a can ba, ba zata samu kula yadda ya kamata ba, kuma babu kowa a can tare da ita, ko ba komai mu muke da hakkin kula da ita saboda a motar Nimra aka ganta”
Ummi ta sake fada duk da ta san ba lallai ne Abiey ya yarda ya dauki shawarata a yanzu ba, Nimra kam bata ma falon domin ganin take kamar mahaifinta be bukatar ganinta a yanzu bayan duk abun da ta jefasu ciki, itama kanta tana kunyar hada ido da shi.
“Kar kuma mu aikata abun da zai zama mana na nadama daga baya! Kar ta zama mana cuta”
Abiey ya fada a nasa fahimtar kamar be kamata yarinyar ta zauna a gidan ba, domin mai son abin ka ya fika dabara.
“Nonono she's just a girl karka ji mata mana”
“Ai kara ayi mata haka, what is akwai dafi a bakinta fa? Ba mu san waye ita ba”
Ya fada yana kara matseta.
“Saketa dan Allah ta tsorata ne tana zaton zan mata wani abun ne”
Ya saketa kamar yadda Dr Shuraim ya bukata, sai ta rumgume hannayen nata m har da mai ciwon.
Dr Shuraim ya fice gurin rike da hannunsa har lokacin ciwo yake ji a iz sosai, kamin ya karasa Office dinsu na Likito ya cire safar hannun ya jafa a gurin da aka tana da domin zuba shara, bathroom 2(8 ya fara shiga ya wanke hannunsa sannan ya fito ya dauki audiga ya saka a gurin ya goge, sannan ya cire labcoat din dake jikinsa ya aje ya ciro wayarsa dake ringing ganin mai kiran ya saka shi murmushi.
“Hey Baby Girl”
“Ruhul Kal ya kake ya aiki?”
“Ina lafiya fatar ke ma haka kike?”
“Nima haka, ya Katsina”
“Katsina na nan sai zafin kamar za a kama da wuta”
“Mu kuwa ruwa ake mana yanzu, wani guri na samu na fake ma”
“Daman ku yan Abuja kun fi kowa zama yan gayu, fatar dai ruwan be taba min ke ba”
“Ya jika ni kadan”
“Da ace zan ga ruwan an kuwa da na masa duka”
Ta kyalkyale da dariya, shi kuma yayi murmushin da ya bayyana fararen hakoransa da suka haska bakar fatar jikinsa mai kyau da sheki.
“Take care of yourself zan kiraki idan na bar gurin aiki”
“Toh I love you”
“I love more and more and more Baby girl”
Ya sauke wayar, sannan ya fice daga gurin, dakin da ake aje majiyanta ya sake komawa sai ya samu har lokacin suna nan tsaye akan yarinyar yanzu ma har an samu karin wasu mutane dake kallonta a cikin masu jinya.
“Wannan ai zaku tsoratata ne, please kowa ya koma gurinsa”
Kowa ya wuce ban da police din da suke zon tirsasa ta tayi magana.
“Ba zata iya magana a yanzu ba, a yadda na fahimta ko tayi magana ba zai amfanar ku komai ba, domin ba ta jin yarenku inda ba ta yi hakan da gangan ba, kai kana duba jikinta da yanayin tufafinta kasan ba ta jin yarenmu”
“Amman Doctor zai dauke ta lokaci kamin ta warke?”
“Eh ya danganta da kalar majicin daya cije ta, zata iya sati ko sama da haka a ka'ida dai ana son ta samu kulawa mai kyau na wata daya idan abun yana da karfi wata shida shi ne zata warke gaba daya”
“Okay mun gode, dan sandanmu daya zai tsaya tare da ita saboda bada tsaro da kuma kula da ita, ni kuma zan je na sanar da halin da take ciki”
Da kai ya amsa masa, sannan ya mika masa hannun suka gaisa su biyu suka fice dayan ma da aka bari domin bata tsaro fita yayi saboda ganin Likitan ya zauna a saman gadon da take zaune. Kallonta Dr Shuraim yake yana son fahimtar wasu abubuwa a tattare da ita.
“Baby Girl...”
Ya kirata da irin sunan da yake kiran Babensa, domin be san sunanta balle ya kirata da shi.
Ya leka kasan fuskarta sai ta boye kanta.
“Akwai bukatar ki tsabtace jikinki ki ci abinci a baki magani”
Kamar wacce ta san abun da yake fada sai ta lake kafada daga boyen da take ta fashe da kuka. Da kamar mamaki ya ke kallonta.
“Kina jin yarena?”
Nan ma ta lake kafadar.
“Wane yare kike ji?”
Nan ma ta sake yin abun da ta yi dazu, sai ya fahimci bata son yayi mata magana ne.
“Okay Baby Girl zan barki ki huta”
Ya mike tsaye sai ta dago kanta ta kai apple din hannunta a baki ta fara ci, still tana kuka kamar wata shagwababbiya. Shi dai be sake ce mata komai ba ya fice.
AMEER POV.
Fitar Ameer da kamar minti biyar da fitar Ameer Daddy ya kira Momy sai a lokacin yake fada mata abun da ya faru, da kuma response din Ameer akan cewar shi be san da labarin yarinyar ba.
“Wata kila da gaske ne, kasan Ameer baya tsoron amsa laifi idan ya aikata kamar yadda ya amsa maka cewar ya karbi motar”
Ajiyar zuciya ya sauke mai dauke da damuwa.
“Ina fatar haka, sai dai ina jin kamar ba yarda da shi ba, kwana biyun nan abun da Ameer yake ya fi karfin na baya”
“Jarabawa ce, dole hakuri zamu yi muna masa addu'a har Allah ya shiryar da shi, kuma ni ina ganin kamar ayi masa aure a zai saka ya natsu”
“Tun da nake da Ameer be taba min zancen soyayyar ba, gaba daya mata basa gabansa shiyasa na sha mamaki lokacin da yake fadar akwai wata yarinyar shi har suka samu matsala da abokinsa”
“Kai mahaifine ai, zaka iya zaunar da shi ka nuna masa inda kuskurensa yake, idan ya manta karatun sai ka tusa masa, yaran yanzu sai da haka, kuma duk wata lalace da kake ganin Ameer yayi laifinka ne, sam baka yarda ayi masa magana idan yayi kuskure”
“Akwai yara da yawa da suka tashi a cikin gatan irin na Ameer, amman basa yin abun da yake yi, zai fi kyau mu dora abun a babin kaddara Allah ya hukunta kawai”
“Toh Allah ya shirya mana, amman gaskiya a maida hankali gurin yi masa aure kasan aure yana natsar da Mutum kuma idan an tashi kar a nema masa yar Babban Mutun domin ba ko wace mace ce zata iya zama da shi ba, sai dai a nema masa mai hakuri wanda zata iya bin halinsa”
“Idan kuma yana da wanda yake so fa?”
“Shikenan ta kwana gidan sauki, sai a aura masa daman ai ya kai munzalin auren kuma Allah ya hore komai”
“Nima kuma shekaru suna ja, ina da burin ganin haka kamin ta Allah ta kasance”
Furucin da Daddy yayi sam be yi mata dadi ba, hakan ya saka bata sake cewa komai ababin maganar ba.
“Zan aje waya, saboda ina shirya abincin rana”
Yayi murmushi ya sauke wayar, sannan ya sake kiran CP, duk wani abun da za ayi a kashe maganar Daddy yayi domin baya son damuwa a yanzu kamar yadda likitansa ya tabbatar masa.
Jikin Motar Momy ya jingina thinking of din yarinyar ta mutu yadda zai bata ma Maleek da kanwarsa suna, a yanzu din ma tunanin yadda zai yi amfani da wannan damar ya taba martabar gidansu Maleek yake, he just wants to take revenge shi dai zuciyarsa suna masa take Maleek yayi masa Zagon Kasa, ya bude motar ya shiga yayi mata key jin kamar yana marmarin gurin da suka saba zama da abokansa ya saka shi nufar wani gurin shakatarwar na dabam, domin baya son ya sake shiga safgarsu tun bayan wulakancin da suka masa na zabar Maleek su barshi.
MALEEK POV.
Babu wanda yace Uffan a cikinsu bayan Abiey ya gama labarta cewar Ameer yace shi be san yarinyar ba be san inda ta fito ba kuma ba shi da alaka da ita.
“Amman karyar yake yi yana son ya kulla mana wani abun ne kawai”
Namra ta fada cikin jin haushi domin ji take kamar ace yana gabanta ta kwada masa mari. Ummi ta kalleta a hankali jin yadda take magana da zafin rai sai dai bata ce komai ba ta mai da kanta kasa tana jin zuciyarta ba dadi. Maleek ya saka hanayensa aljihu
“Wata kila kuma gaskiya ya fada, domin na san waye Ameer baya shakar ya amsa laifi komai girmansa matukar ya aikata zai ce shi yayi, idan har be amsa ba to be aikata din ba ne”
Namra ta girgiza kai.
“To waya aikata? Waye zai yi hakan bayan shi? Ko da ma ace wani ne yayi ai shi ne sila, kai da Ummi kamar kuna son kare Ameer din nan makiyin mu ne fa”
Maleek ya nunata da yatsa.
“Don't you dare raise your voice on me, na ce be aikata ba and i meant it tun da ya amsa cewar ba shi ba ne ba shi din ne ba, beside ai yarinyar tana da baki sai ta fadi wanda ya dauko ta”
“CP yace yarinyar bata jin hausa, kuma bata iya turanci ayi communicate da ita ma ya zama aiki”
Cewar Abiey with curious face. Ummi ta kalli mijinta da fuskarta ta wadanda lafiya bata wadace su ba.
“Yarinyar tana Katsina ne?”
“Eh likitoci sun ce zata samu wata daya zuwa 6 kamin ta warke garau”
“We can stay with her a nan har ta samu sauki kuma ta iya fahimtar yarenmu ko kuma mu mu fahimcin nata, then sai a hadata da yan'uwanta”
Maleek ya karba mata.
“Shi ne akwai yafi daman police sun san da maganar in case of wani abun ya faru suna sane, tun da yarinyar bata da wanda zata zauna a gurin can KT din, maybe ma daga wata kasar aka satota aka samu motar a ajeye aka saka ta a ciki, mude Allah tana raye that's just it”
“Shi ne, tun da mace ce be kamata a barta a can ba, ba zata samu kula yadda ya kamata ba, kuma babu kowa a can tare da ita, ko ba komai mu muke da hakkin kula da ita saboda a motar Nimra aka ganta”
Ummi ta sake fada duk da ta san ba lallai ne Abiey ya yarda ya dauki shawarata a yanzu ba, Nimra kam bata ma falon domin ganin take kamar mahaifinta be bukatar ganinta a yanzu bayan duk abun da ta jefasu ciki, itama kanta tana kunyar hada ido da shi.
“Kar kuma mu aikata abun da zai zama mana na nadama daga baya! Kar ta zama mana cuta”
Abiey ya fada a nasa fahimtar kamar be kamata yarinyar ta zauna a gidan ba, domin mai son abin ka ya fika dabara.