Sashe 62
Tsaka Mai Wuya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abba ne ya ke tambayanta wayarta ya daina ganinta kwana biyu.
Innani ta karkace baki tace"Allah dai ya Tsine ma barawo da uwar barawo an sace ta. Tun kwanaki na daina ganinta ballatana ihun nan da ta ke yi in ana kirana."
Sadiq da ya so ya fita sai ya fasa ya Juyo ya na kallon Innani ya na fad"in"Wai ke tsohuwar nan bakya jin mgana ko? Ba na hanaki Tsine ma mutane ba? Ki tsine ma ya'yan wasu da jikokin wasu mu ma wasu su tsine mana."
Da Sauri Innani tace"Arr. Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu. Jikokina y'an albarka ne haihuwan Sulaimanu haihuwan kwarai."
Kai kawai ya girgiza ya fice ya na fadin"Umma ina bangaren ki."
Da toh ta amsa shi.
Shi dai na ya bar su da Innani ta na musu wani Toshon Tarihi tun Abba na yaro irin labaran Innani kenan in ba labarin Abba ba, Labarin kowa a wajenta bamai kyau ba ne ta kan ba da shi ba wani ma yasan harda karin maginta.
Sanda ya shiga Falon Umma ba kowa sai tashin kamshin Turare.
Kan d'aya daga cikin kujerun falon ya zauna ya Dauko wayarsa ya kira Tahir
Sun jima suna mgana har ya ba shi Hajja suka gaisa ta na tambayan Innani yace yanzu ya baro bangaranta.
Shi fa ya kiyaye had'a Innani waya da Mutane in ta shiga Surutun da ba'a saka ta ba sai ta kunyata Mutane.
Kafin su yi sallama sai da Tahir yace yaushe zasu koma zariya.
Sadiq ya yi shuru kafin yace zai fad'a masa in ya saka rana.
Bayan ya gama wayar ya koma ya kishigid'a saman kujeran Umma hankalinsa ya koma kan Tv a tashar Mbc3 Cartoon.
Ya na mamakin waye ya ke kallon Cartoon Umma da ba ta da yara sai kamar an yi masa wahayi ya ce"Sultana."
Kamar ta na jinsa sai ga ta ta fito daga Daki dauke da karamin Kofin Tangara a hannunta kamar kitchen zata je. yadda ta fito kanta Tsaye yasa yasan bata san ya shigo Falon ba.
Duk da tasani shima ya san alaqarsu ta wuce ta yaya da kanwa ammh ba wani sakewa Tsakaninsu.
Illah girmamawa da Sanin Darajan juna bai taba wani Hira da Sultana ba bayan gaisuwa ko Hiran makaranta.
Har ta kawo Tsakiyar falon bata gan shi ba shi kuma sai ya yi lamo ya na kare mata kallo.
Doguwar rigar jikinta ta Roba ce ta Lafe ajikinta abunda ba dabi'arsa bace yau ya yi kallon Sultana Tundaga samanta har kasanta.
Ido ya waro ya na kallon manyan kaya wajen karamar yarinya.
Sultana ta na da cikar kirji duk da siririya ce daga kasanta ta na da Fad'i
Fuskarta ya kallah ta na da cikar Fuskar sannan kafafunta da hannayenta suna da kauri ba kamar na HASIYA BA.
ashe abun ba Shekaru ba ne tunda Sai yanzu yasan Hasiya zata girmema Sultana ammh ita ba ta da komai.
Bai taba ganinta ba Hijabi ba ammh acikin Hijabin ya ke ganin komai nata ba babba ba ne karami ne.
Yaji matsanancin kunya Lokacin da Sultana ta kamasa dumu dumu ya kura mata ido.
Sai da yaji muryanta ta na Fad'in"Ina yi ni ya Sadiq"
Sannan ya dawo cikin hayyacinsa.
Basarwa ya yi da sauri ya na amsa mata. Ya na gani ta wuce kitchen a kunyace duk yadda ya so kada ya bita da kallo sai zuciyarsa ta rinjayesa ya bi bayanta da kallo har ta shige Kitchen.
Sannan ya sauke ajiyar rai har da Sarke hannuwansa a saman kirjinsa ya na sakin mirmishin da ya ke fitowa daga kasan ran shi.
Ta jima kafin ta fito kila ta na Tunanin ko zai tafi ne sai dai ta fito ta tarar da shi kunya take ji ya ganta ba Hijabi.
Ko da mganar aure a tsakanin su Umma bata barinta ta na zama kusa da shi ba Hijabi.
Ta na kame jikinta ta fito kanta a kasa ta na wasa da yatsun hannayenta.
Daki ta ke shirin komawa ya sa ya gyara zama cikin muryan kasala ya kira sunanta.
"SULTANA."
Tsayawa ya yi kafin ta juyo ta na kallonsa da kai ya yi mata mgana kafin yace"Zo nan."
Kamar tace Bari ta Dauko Hijabi sai kuma ta fasa shi ko aransa mamakin yarinyar ya ke duk da ba shi da Dabiar yawan kallo ai bazata ce bai santa ba yarinyar da ya sani Tun tana jaririya.
Kujeran gefensa ta zauna ta kasa kallonsa daga gani a matukar takure ta ke. Sai da ya sha iska sannan ya kalleta yace"Kun gaji da zaman gida ko?
Da kai ta amsa masa bai damu ba ya cigaba da fad'in"da an koma Hutu zaku fara zuwa makaranta in sha Allahu ke da Siyama."
Cikin murnan da ya bayyana akan Fuskarta tace"Allah ya kai mu."
Ya na kallonta kai Tsaye yace"Sai ku dage da karatu ban da wasa. In naga kun maida Hankali wata Shekarar sai a siya muku wayoyi ko?
Da Sauri ta Dago kanta ta na washe baki tace"Da gaske?
Kai ya gyad'a mata kafin yace"In sha Allahu."
Hakoranta sai da suka bayyana awaje daga gani taji dadi.
Cikin mamaki yace"Kina son waya ashe? Wa zaki rika kira?
Cikin jin dadi tace"Baba da su Ma'u"
Bude ido ya yi ya na fad"in"Ku kad'ai Sultana? Sai ta gyad'a kai alamun eh.
Cikin marairacewa yace"Ban da ni ko? Shikenan.".
Sai taji kunya ta Rufe Fuskarta da Tafukan hannayenta ta na yar dariya Lokaci daya tace"Kai ma zan rika kiran ka."
Tabe baki ya yi kafin yace"A'a ai mganar Farko sarki ke fara kamawa. Na gane kin fi son Baba da Ma'u a kaina shikenan na zama maraya Sultana bata so na."
Ba zato ya ji tace"Kai ma ina SONKA wlh."
Sai da ya kalleta ta san abunda tace ai da Gudu ta tashi ta shige daki.
Bai san Lokacin da ya kyalkyace da Dariya ba.
Yarinta akwai dadi cikin lokaci ya yi mata wayau ta fad'i abunda ke ranta.
A fili ya Furta"Sultana ta fi Hasiya Auki."
Sai kuma da ya fad'i sunan Hasiya ya yi tsam me yasa ko lissafin zai yi sai ya kawo sunan Hasiya? ya na kuma da Tabbacin ba ta inda Sultana zata iya Had'uwa da Hasiya.
Ko da Allah zai had'a su ta sanadin ka?
Saboda jiran Umma yasa bai koma bangaransa ba. ita kuma Sultana Tunda ta gudu bata dawo ba.
Sai chan da jimawa Umma ta shigo ba su jima suna mgana ba gajiya ta sauko masa yace zai je ya kwanta.
Ammh sun bari akan gobe za su tafi Gummi shi da Innani tunda yace ya kusa tafiya.
Baisan bayan Innani har da Sultana za'a tafi ba sai da safe bayan sun shirya ana zuba kayan abinci acikin Booth din mota.
Innani ta sha lullubinta da kayanta ma su kyau da wani faskeken gilashinta.
Har da uban kaya domin ta rantse ita sai ta yi kwanaki.
Sai da yaga Sultana ta shirya itama Dauke da Jakar kayan Innani tun wacce taje Saudiya ne.
Yadda Innani ta ke ji da jakar nan ana tabata sai Tsine tsine ya fara tashi.
Ciki Sultana ta saka kayanta kala Biyu.
Umma ke fad'amai Sultana tace itama Zataje shiyasa tace ta shirya.
Ko mgana bai yi ba yana ji ta na gaisheshi ya amsa a tamke kamar ba shi ba ne jiya ya sake da ita ba.
Kafin su tafi sai da suka kara samun wata abokiyar tafiyar Siyama tace zata je Innani tace ta shirya
Salima dai ita da Mama za su tafi Gidan su acikin gari.
Sadiq na gidan gaba Innani da jikokinta na baya gabadaya ta cika Motar da Surutunta kuma komai tagani a hanya sai tace an Tsaya an siya ko gajiya da ciye ciye ba ta yi.
Takaici yasa Sadiq bai yi mgana ba har suka isa Gummi.
Gidan su Umma babban gidan ne mahaifinta malamai ne a garin.
Mahaifiyarta ta rasu ammh Babanta Mallam zakari na nan da ransa da Inna Meri matarsa.
Da ya ke an san da zuwan su sun samu Tarba shi dai Sadiq ya na dakin Mallam zakari suna Hirar jika da kaka su Innani na cikin gida.
Sai da suka natsa sannan ta shigo su gaisa.
Sai ga Innani ta zauna ta na rattaba bayanin ta so ayi auran su bad'i nan ammh Sadiq yace sai ya samu masta dinsa sannan za'ayi auran.
Mallam zakari yace"Me wani masta kuma Dije? Aure ai sunnar ma'aiki ne tunda yara sun hada kansu me ake jira? Kai Saddiqu ko baka so ne na shiga cikin Layin nameman daman fin karfi ka yi min"
Mirmishi kawai ya yi bai yi mgana ba.
Innani ta saka ana la'asar suka kamo Hanya shi da Direba.
Duk wanda ya shigo sai ta nuna sa shi da Sultana ta kuma ba da labarin komai Tun daga Tushe.
Da zai tafi yace yaushe za'a zo a Dauketa ya na so su je shinkafi kafin ya koma.
Innani tace sai yadda tafiya ta yi da su, Tunda yanzu sha'anin Tafiya na Allah ne. Yana jin haka ya kama kanshi shi da Direba suka Dauki Hanya
Shima Mallam zakarin irin Innanin ne biye mata ya ke yi su ta yi basa gajiya.
Shi dai tunda ya ba su sakon Abba ya sauke nauyi suka kamo hanya sai mangariba suka iso Gusai.
*Littafin TSAKA MAI WUYA paid book ne, iya Book 1 ne free Pay N500 For BOOK 2,3. Regular group or VIP GROUP N1000. Via 0552179550 Jamila Umar gt bank.*
*Shedar biya ta wad'anan lambobin 09069067488 or 08032773332.*
*SPECIAL GROUPS Follow@Jamilaumarjanafty On AREWABOOKS mutanen mu na Niger za su Tuntubi Kausar Aglan nissa +22796562223 Nagode*
*Janafty*
*TSAKA MAI WUYA.*
*Wattpad:Jamilaumar315*
*Mallakar:Janafty*
*Arewabook:Jamilaumarjanafty*
https://chat.whatsapp.com/BARBh2begGc0KdlLEZDzhk
Ku zo ku yi sayayyarku tare da Yar Gidan Imam, inda za ku sami komai cikin sauki, tun daga kan kayan kicin, kayan yara,atamfofi da lesissika uwa uba da kayan gyaran jiki irin na manyan matan da suka San kan su,har counselling mu na yi yadda duk damuwar da ki ke ciki a game da aurenki da gyaran jikinki zaki samu solution. Ku dai ku shigo cikin wannan gidan na karamci kai tsaye domin more tagomashin da ke ciki.
*19*
Innani ta karkace baki tace"Allah dai ya Tsine ma barawo da uwar barawo an sace ta. Tun kwanaki na daina ganinta ballatana ihun nan da ta ke yi in ana kirana."
Sadiq da ya so ya fita sai ya fasa ya Juyo ya na kallon Innani ya na fad"in"Wai ke tsohuwar nan bakya jin mgana ko? Ba na hanaki Tsine ma mutane ba? Ki tsine ma ya'yan wasu da jikokin wasu mu ma wasu su tsine mana."
Da Sauri Innani tace"Arr. Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu. Jikokina y'an albarka ne haihuwan Sulaimanu haihuwan kwarai."
Kai kawai ya girgiza ya fice ya na fadin"Umma ina bangaren ki."
Da toh ta amsa shi.
Shi dai na ya bar su da Innani ta na musu wani Toshon Tarihi tun Abba na yaro irin labaran Innani kenan in ba labarin Abba ba, Labarin kowa a wajenta bamai kyau ba ne ta kan ba da shi ba wani ma yasan harda karin maginta.
Sanda ya shiga Falon Umma ba kowa sai tashin kamshin Turare.
Kan d'aya daga cikin kujerun falon ya zauna ya Dauko wayarsa ya kira Tahir
Sun jima suna mgana har ya ba shi Hajja suka gaisa ta na tambayan Innani yace yanzu ya baro bangaranta.
Shi fa ya kiyaye had'a Innani waya da Mutane in ta shiga Surutun da ba'a saka ta ba sai ta kunyata Mutane.
Kafin su yi sallama sai da Tahir yace yaushe zasu koma zariya.
Sadiq ya yi shuru kafin yace zai fad'a masa in ya saka rana.
Bayan ya gama wayar ya koma ya kishigid'a saman kujeran Umma hankalinsa ya koma kan Tv a tashar Mbc3 Cartoon.
Ya na mamakin waye ya ke kallon Cartoon Umma da ba ta da yara sai kamar an yi masa wahayi ya ce"Sultana."
Kamar ta na jinsa sai ga ta ta fito daga Daki dauke da karamin Kofin Tangara a hannunta kamar kitchen zata je. yadda ta fito kanta Tsaye yasa yasan bata san ya shigo Falon ba.
Duk da tasani shima ya san alaqarsu ta wuce ta yaya da kanwa ammh ba wani sakewa Tsakaninsu.
Illah girmamawa da Sanin Darajan juna bai taba wani Hira da Sultana ba bayan gaisuwa ko Hiran makaranta.
Har ta kawo Tsakiyar falon bata gan shi ba shi kuma sai ya yi lamo ya na kare mata kallo.
Doguwar rigar jikinta ta Roba ce ta Lafe ajikinta abunda ba dabi'arsa bace yau ya yi kallon Sultana Tundaga samanta har kasanta.
Ido ya waro ya na kallon manyan kaya wajen karamar yarinya.
Sultana ta na da cikar kirji duk da siririya ce daga kasanta ta na da Fad'i
Fuskarta ya kallah ta na da cikar Fuskar sannan kafafunta da hannayenta suna da kauri ba kamar na HASIYA BA.
ashe abun ba Shekaru ba ne tunda Sai yanzu yasan Hasiya zata girmema Sultana ammh ita ba ta da komai.
Bai taba ganinta ba Hijabi ba ammh acikin Hijabin ya ke ganin komai nata ba babba ba ne karami ne.
Yaji matsanancin kunya Lokacin da Sultana ta kamasa dumu dumu ya kura mata ido.
Sai da yaji muryanta ta na Fad'in"Ina yi ni ya Sadiq"
Sannan ya dawo cikin hayyacinsa.
Basarwa ya yi da sauri ya na amsa mata. Ya na gani ta wuce kitchen a kunyace duk yadda ya so kada ya bita da kallo sai zuciyarsa ta rinjayesa ya bi bayanta da kallo har ta shige Kitchen.
Sannan ya sauke ajiyar rai har da Sarke hannuwansa a saman kirjinsa ya na sakin mirmishin da ya ke fitowa daga kasan ran shi.
Ta jima kafin ta fito kila ta na Tunanin ko zai tafi ne sai dai ta fito ta tarar da shi kunya take ji ya ganta ba Hijabi.
Ko da mganar aure a tsakanin su Umma bata barinta ta na zama kusa da shi ba Hijabi.
Ta na kame jikinta ta fito kanta a kasa ta na wasa da yatsun hannayenta.
Daki ta ke shirin komawa ya sa ya gyara zama cikin muryan kasala ya kira sunanta.
"SULTANA."
Tsayawa ya yi kafin ta juyo ta na kallonsa da kai ya yi mata mgana kafin yace"Zo nan."
Kamar tace Bari ta Dauko Hijabi sai kuma ta fasa shi ko aransa mamakin yarinyar ya ke duk da ba shi da Dabiar yawan kallo ai bazata ce bai santa ba yarinyar da ya sani Tun tana jaririya.
Kujeran gefensa ta zauna ta kasa kallonsa daga gani a matukar takure ta ke. Sai da ya sha iska sannan ya kalleta yace"Kun gaji da zaman gida ko?
Da kai ta amsa masa bai damu ba ya cigaba da fad'in"da an koma Hutu zaku fara zuwa makaranta in sha Allahu ke da Siyama."
Cikin murnan da ya bayyana akan Fuskarta tace"Allah ya kai mu."
Ya na kallonta kai Tsaye yace"Sai ku dage da karatu ban da wasa. In naga kun maida Hankali wata Shekarar sai a siya muku wayoyi ko?
Da Sauri ta Dago kanta ta na washe baki tace"Da gaske?
Kai ya gyad'a mata kafin yace"In sha Allahu."
Hakoranta sai da suka bayyana awaje daga gani taji dadi.
Cikin mamaki yace"Kina son waya ashe? Wa zaki rika kira?
Cikin jin dadi tace"Baba da su Ma'u"
Bude ido ya yi ya na fad"in"Ku kad'ai Sultana? Sai ta gyad'a kai alamun eh.
Cikin marairacewa yace"Ban da ni ko? Shikenan.".
Sai taji kunya ta Rufe Fuskarta da Tafukan hannayenta ta na yar dariya Lokaci daya tace"Kai ma zan rika kiran ka."
Tabe baki ya yi kafin yace"A'a ai mganar Farko sarki ke fara kamawa. Na gane kin fi son Baba da Ma'u a kaina shikenan na zama maraya Sultana bata so na."
Ba zato ya ji tace"Kai ma ina SONKA wlh."
Sai da ya kalleta ta san abunda tace ai da Gudu ta tashi ta shige daki.
Bai san Lokacin da ya kyalkyace da Dariya ba.
Yarinta akwai dadi cikin lokaci ya yi mata wayau ta fad'i abunda ke ranta.
A fili ya Furta"Sultana ta fi Hasiya Auki."
Sai kuma da ya fad'i sunan Hasiya ya yi tsam me yasa ko lissafin zai yi sai ya kawo sunan Hasiya? ya na kuma da Tabbacin ba ta inda Sultana zata iya Had'uwa da Hasiya.
Ko da Allah zai had'a su ta sanadin ka?
Saboda jiran Umma yasa bai koma bangaransa ba. ita kuma Sultana Tunda ta gudu bata dawo ba.
Sai chan da jimawa Umma ta shigo ba su jima suna mgana ba gajiya ta sauko masa yace zai je ya kwanta.
Ammh sun bari akan gobe za su tafi Gummi shi da Innani tunda yace ya kusa tafiya.
Baisan bayan Innani har da Sultana za'a tafi ba sai da safe bayan sun shirya ana zuba kayan abinci acikin Booth din mota.
Innani ta sha lullubinta da kayanta ma su kyau da wani faskeken gilashinta.
Har da uban kaya domin ta rantse ita sai ta yi kwanaki.
Sai da yaga Sultana ta shirya itama Dauke da Jakar kayan Innani tun wacce taje Saudiya ne.
Yadda Innani ta ke ji da jakar nan ana tabata sai Tsine tsine ya fara tashi.
Ciki Sultana ta saka kayanta kala Biyu.
Umma ke fad'amai Sultana tace itama Zataje shiyasa tace ta shirya.
Ko mgana bai yi ba yana ji ta na gaisheshi ya amsa a tamke kamar ba shi ba ne jiya ya sake da ita ba.
Kafin su tafi sai da suka kara samun wata abokiyar tafiyar Siyama tace zata je Innani tace ta shirya
Salima dai ita da Mama za su tafi Gidan su acikin gari.
Sadiq na gidan gaba Innani da jikokinta na baya gabadaya ta cika Motar da Surutunta kuma komai tagani a hanya sai tace an Tsaya an siya ko gajiya da ciye ciye ba ta yi.
Takaici yasa Sadiq bai yi mgana ba har suka isa Gummi.
Gidan su Umma babban gidan ne mahaifinta malamai ne a garin.
Mahaifiyarta ta rasu ammh Babanta Mallam zakari na nan da ransa da Inna Meri matarsa.
Da ya ke an san da zuwan su sun samu Tarba shi dai Sadiq ya na dakin Mallam zakari suna Hirar jika da kaka su Innani na cikin gida.
Sai da suka natsa sannan ta shigo su gaisa.
Sai ga Innani ta zauna ta na rattaba bayanin ta so ayi auran su bad'i nan ammh Sadiq yace sai ya samu masta dinsa sannan za'ayi auran.
Mallam zakari yace"Me wani masta kuma Dije? Aure ai sunnar ma'aiki ne tunda yara sun hada kansu me ake jira? Kai Saddiqu ko baka so ne na shiga cikin Layin nameman daman fin karfi ka yi min"
Mirmishi kawai ya yi bai yi mgana ba.
Innani ta saka ana la'asar suka kamo Hanya shi da Direba.
Duk wanda ya shigo sai ta nuna sa shi da Sultana ta kuma ba da labarin komai Tun daga Tushe.
Da zai tafi yace yaushe za'a zo a Dauketa ya na so su je shinkafi kafin ya koma.
Innani tace sai yadda tafiya ta yi da su, Tunda yanzu sha'anin Tafiya na Allah ne. Yana jin haka ya kama kanshi shi da Direba suka Dauki Hanya
Shima Mallam zakarin irin Innanin ne biye mata ya ke yi su ta yi basa gajiya.
Shi dai tunda ya ba su sakon Abba ya sauke nauyi suka kamo hanya sai mangariba suka iso Gusai.
*Littafin TSAKA MAI WUYA paid book ne, iya Book 1 ne free Pay N500 For BOOK 2,3. Regular group or VIP GROUP N1000. Via 0552179550 Jamila Umar gt bank.*
*Shedar biya ta wad'anan lambobin 09069067488 or 08032773332.*
*SPECIAL GROUPS Follow@Jamilaumarjanafty On AREWABOOKS mutanen mu na Niger za su Tuntubi Kausar Aglan nissa +22796562223 Nagode*
*Janafty*
*TSAKA MAI WUYA.*
*Wattpad:Jamilaumar315*
*Mallakar:Janafty*
*Arewabook:Jamilaumarjanafty*
https://chat.whatsapp.com/BARBh2begGc0KdlLEZDzhk
Ku zo ku yi sayayyarku tare da Yar Gidan Imam, inda za ku sami komai cikin sauki, tun daga kan kayan kicin, kayan yara,atamfofi da lesissika uwa uba da kayan gyaran jiki irin na manyan matan da suka San kan su,har counselling mu na yi yadda duk damuwar da ki ke ciki a game da aurenki da gyaran jikinki zaki samu solution. Ku dai ku shigo cikin wannan gidan na karamci kai tsaye domin more tagomashin da ke ciki.
*19*