Sashe 39
Tsaka Mai Wuya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Tahir da kansa tun a daran ya gaji da cin mganinsa ya sauko ya na masa mgana bai kuma tambayeshi ba ya fad'a masa kano yaje gidan Jb.
Sadiq bai yi mamaki ba daman ya na kallon Wani Turkish Drama ne a laptop dinsa ya Tsaida yana Sauraransa Tahir din.
Cikin Tattausan lazafi yace"Fatan ya na lafiya..?
Tahir ya sauke wayar Hannunsa ya na Fadin"Uhm kai kasan me? naga abunda ka ke gayamin Jb fa ya lalace mata haka ya ke kawowa gidan ana shaye shaye ana lalacewa."
Sadiq ya jinjina kai kafin yace"Ba sabon abu ba ne."
Tahir yace"Ni ai ban zata haka ya lalace ba. Wlh da gudu na had'o kayana na dawo nima ya fara kokarin Tusamin lalacewarsa har da cewa zai kawomin yan mata Biyun da zasu rika tayani kwana kafin na dawo."
Sadiq ya gyada kai ya na kallon Tahir kafin yace"Me yasa baka karbi' tayinsa ba.?
Tahir ya harareshi kafin yace"Ni dan iska ne Sadiq? Haba haba dai."
Sadiq ya ce"Ok ashe yanzu ka Fahimci mganata. Da nace ba matsayin ku d'aya da Jb ba."
Tahir yace"Na Fahimta. Sorry Abokina Sharrin Shedan ne."
Sadiq yace"Is ok.."
Daga haka ya cigaba da kallon Tahir kuma ya Dauki wayarsa ya na Fadin"Usman Mb na gaisheka."
Kai Tsaye Sadiq yace"Mun yi chart da shi dazu ina wajen aiki."
Tahir yace"Oh nima jiya muka yi mgana da shi."
Daga haka Sadiq bai kara mgana ba, ya cigaba da kallonsa Tahir kuma ya cigaba da latsa wayarsa.
Washegari asabar da gyaran Daki Sadiq ya tashi da kuma wankin kayansa. Tahir na kofar dakin kan jakar ruwan da suka siya ya na kallon Sadiq ya tube dagashi sai 3Quater wando da Karamar riga ya na wankin kayansa.
Cikin takaici yace"gaskiya ka na cutar da Magajin gidan nan da ake kiran ka. Wanki fa ka ke yi da kanka."
Sadiq kamar bazai yi mgana ba sai chan yace"Eh mana ai ban fi karfin wanki da kaina ba. Ko daman chan lalacewa ne ace mutum ya zauna yace komai sai an yi masa, kuma nagaya maka mai wankin nan baya min wanki mai kyau. Sannan ga batar da kaya wanduna na nawa ya ce bai gani ba? Har fa wannan wandon farar shaddar tawa ya bace kuma zencen kenan."
Tahir yace"To ba sai ka yi masa kashedi ba..?
Sadiq ya yi tsaki kafin yace"Sai dai in a cikin kunnensa zan zuba kashedin sannan sai ya ji."
Tahir ya kwashe da Dariya kafin yace"Tsiyana da kai fushi. ni kam bazan iya ba. Ga ruguna na had'e da boxers dina na kawo ka wankemin?
Sadiq ya dago ya na nuna ma Tahir kwatan dake gabansu lokaci d'aya yana fadin"Kawo Tahir. Kwata ta kwashi nata rabon."
Tahir ya dage baki kafin yace"Mugunta phone store Abubakar Sadiq Sulaiman Shinkafi."
Sadiq yace"ba ka ga mugunta ba sai kaga fararen rigunanka acikin kwata."
Dariya suka saka gabadaya. Tahir na zaune har Sadiq ya gama wankinsa ya shanya suna da Igiya nan bakin barandansu saura kuma kananun kaya a daki ya baza saman akwatinsu tunda igiyan bata da girma.
kuma ba shi kadai ya yi wanki ba Tahir dai bai yi ba son jiki shi dai ya fi gane ma ya kai wanki a kawomasa a goge acikin Leda shi kuma Sadiq yace ya gaji da Hannunsa ba mai kara saka shi ciwon baki.
*Littafin TSAKA MAI WUYA paid book ne, iya Book 1 ne free Pay N500 For BOOK 2,3. Regular group or VIP GROUP N1000. Via 0552179550 Jamila Umar gt bank.*
*Shedar biya ta wad'anan lambobin 09069067488 or 08032773332.*
*SPECIAL GROUPS Follow@Jamilaumarjanafty On AREWABOOKS mutanen mu na Niger za su Tuntubi Kausar Aglan nissa +22796562223 Nagode*
*Janafty*
*TSAKA MAI WUYA.*
*Wattpad:Jamilaumar315*
*Mallakar:Janafty*
*Arewabooks:JamilaUmarjanafty*
https://chat.whatsapp.com/CPRnRPcAD5K8vEY91Ziz8V
Slm ina maiso taga tayi kiba jikinta yayi kyau tazama yar lukuta 😘ina maiso taga nono yacika yayi kyau ina maiso taga duwawu yafito kinzama cikakiyar mace ❤️ina maza da basacin abinci ina maza masuso suyi kiba ina yara da basuda kiba ina mai farin cikin sanar daku *ZUMAR K'IBA*, zumace wadda take saka k'iba cikin kwana 7 da yardar Allah *ZUMAR K'IBA* zumace mai inganchi wadda aka had'ata da magun-gunan gargajiya Masu kyau da da tasiri ajikin d'an Adam,hajiya indai kina fama da rama d'an gwada shan zumar mu kisha mamaki indai kika sha zuma sai kin chanza..,Ina masu fama da Ciwan sanyi duk nacin sanyin ki hajiya kikai amfanin da maganin Mmn khairat saikin warke duk ko iya da d'ewarshi ajikinki..Domin k'arin bayani👉 WhatsApp no 07044450136, 08167453086
*12*
Haka kurum na ji na kwana da zumud'in tafiyar mu tarewar Adda Rukayya.
Abunda bai cika Damuna ba kenan wato shiga Mutane, shiyasa ko D'anwake ranar asabar d'in ban yi ba nace ma Amma zamu huta.
Amma tace daman ai ni ce ba na son jikina ya Huta ammh tuni tace na rika Hutawa ko sau d'aya a sati.
Tun safe na yi wanka na shirya Tunda Habiba tun jiya ta tafi, sai da na tsaya na yi ma Amma abinci na gyara daki wanka ne kada'i ba tayi ba tace min jikinta sai a hankali bazata iya wankan nan ba kila sai zuwa gobe.
Sai na Rabu da ita kawai daman mun yi da Ramatu zan biya mata mu wuce tare.
Inna talatu kuma tare zasu tafi da Adda Fati da zata biyo ta nan gidan su wuce. ina gidan kafin na wuce Suka iso gabad'ayansu da na so ma mu tafi tare sai nace ma Ramatu mu had'u achan kawai sai kuma na sauya Ra'ayi jin su Maman Salihi sun buga tsalle sun ce zasu je ma Adda Murna.
Ban san a ina ma suka ji labarin ba Kawai sai na ce musu sai sun zo.
Kayana na saka wanda Ramatu ta yi mana ranar sunan Noor. Sai na yi amfani da Farin Hijabina sabo ne lokacin Bikina da Salisu na d'inkashi.
Na saka takalmina mai saukakken Tudu tunda ina da tsawo ba na jin Dadin saka takalma masu Tudu.
Sai ga shi na yi yar kwalliyata har da Shafa hoda da kwalliya tare da man lebe Amma da su Adda suna ta fad'in na yi kyau da na kalli madubi sai da na yi dariyan kaina Fuskarta yar Sirit ce gaskiyan mgana komai na jikina karami ne ba Babba ba, hatta ko da kaina duk da tarin gashin da na ke da shi kana kallona zaka san ina da karamin kai. sai dai fuskar ta yi fasali Farar Hoda na saka daman ita nake shafawa,tunda ga yanayin Fatar Jikina ina da Haske sosai kamar wata zabiya.
Adda Fati na ta yi min d'an bikin na jirasu nace Wlh bazan tsaya jiran wannan gayyar tafiyar na su ba. Na ko yi tafiyata bayan na yi ma Amma sallama tace a dawo lafiya.
Na riga na yi yak'i da kaddarata shiyasa na yi Gundunbalan fita ba Abun rufe Fuskaa duk da ba wanda ya tareni da wata mgana ammh na sha nu ni da baki da Hannu ana zud'ena.
Adaidaita na samu zuwa pizzet daganan na samu na D'anmagaji tunda yanzu ta cikin Titin Tukur Tukur suke bi.
Sadiq bai yi mamaki ba daman ya na kallon Wani Turkish Drama ne a laptop dinsa ya Tsaida yana Sauraransa Tahir din.
Cikin Tattausan lazafi yace"Fatan ya na lafiya..?
Tahir ya sauke wayar Hannunsa ya na Fadin"Uhm kai kasan me? naga abunda ka ke gayamin Jb fa ya lalace mata haka ya ke kawowa gidan ana shaye shaye ana lalacewa."
Sadiq ya jinjina kai kafin yace"Ba sabon abu ba ne."
Tahir yace"Ni ai ban zata haka ya lalace ba. Wlh da gudu na had'o kayana na dawo nima ya fara kokarin Tusamin lalacewarsa har da cewa zai kawomin yan mata Biyun da zasu rika tayani kwana kafin na dawo."
Sadiq ya gyada kai ya na kallon Tahir kafin yace"Me yasa baka karbi' tayinsa ba.?
Tahir ya harareshi kafin yace"Ni dan iska ne Sadiq? Haba haba dai."
Sadiq ya ce"Ok ashe yanzu ka Fahimci mganata. Da nace ba matsayin ku d'aya da Jb ba."
Tahir yace"Na Fahimta. Sorry Abokina Sharrin Shedan ne."
Sadiq yace"Is ok.."
Daga haka ya cigaba da kallon Tahir kuma ya Dauki wayarsa ya na Fadin"Usman Mb na gaisheka."
Kai Tsaye Sadiq yace"Mun yi chart da shi dazu ina wajen aiki."
Tahir yace"Oh nima jiya muka yi mgana da shi."
Daga haka Sadiq bai kara mgana ba, ya cigaba da kallonsa Tahir kuma ya cigaba da latsa wayarsa.
Washegari asabar da gyaran Daki Sadiq ya tashi da kuma wankin kayansa. Tahir na kofar dakin kan jakar ruwan da suka siya ya na kallon Sadiq ya tube dagashi sai 3Quater wando da Karamar riga ya na wankin kayansa.
Cikin takaici yace"gaskiya ka na cutar da Magajin gidan nan da ake kiran ka. Wanki fa ka ke yi da kanka."
Sadiq kamar bazai yi mgana ba sai chan yace"Eh mana ai ban fi karfin wanki da kaina ba. Ko daman chan lalacewa ne ace mutum ya zauna yace komai sai an yi masa, kuma nagaya maka mai wankin nan baya min wanki mai kyau. Sannan ga batar da kaya wanduna na nawa ya ce bai gani ba? Har fa wannan wandon farar shaddar tawa ya bace kuma zencen kenan."
Tahir yace"To ba sai ka yi masa kashedi ba..?
Sadiq ya yi tsaki kafin yace"Sai dai in a cikin kunnensa zan zuba kashedin sannan sai ya ji."
Tahir ya kwashe da Dariya kafin yace"Tsiyana da kai fushi. ni kam bazan iya ba. Ga ruguna na had'e da boxers dina na kawo ka wankemin?
Sadiq ya dago ya na nuna ma Tahir kwatan dake gabansu lokaci d'aya yana fadin"Kawo Tahir. Kwata ta kwashi nata rabon."
Tahir ya dage baki kafin yace"Mugunta phone store Abubakar Sadiq Sulaiman Shinkafi."
Sadiq yace"ba ka ga mugunta ba sai kaga fararen rigunanka acikin kwata."
Dariya suka saka gabadaya. Tahir na zaune har Sadiq ya gama wankinsa ya shanya suna da Igiya nan bakin barandansu saura kuma kananun kaya a daki ya baza saman akwatinsu tunda igiyan bata da girma.
kuma ba shi kadai ya yi wanki ba Tahir dai bai yi ba son jiki shi dai ya fi gane ma ya kai wanki a kawomasa a goge acikin Leda shi kuma Sadiq yace ya gaji da Hannunsa ba mai kara saka shi ciwon baki.
*Littafin TSAKA MAI WUYA paid book ne, iya Book 1 ne free Pay N500 For BOOK 2,3. Regular group or VIP GROUP N1000. Via 0552179550 Jamila Umar gt bank.*
*Shedar biya ta wad'anan lambobin 09069067488 or 08032773332.*
*SPECIAL GROUPS Follow@Jamilaumarjanafty On AREWABOOKS mutanen mu na Niger za su Tuntubi Kausar Aglan nissa +22796562223 Nagode*
*Janafty*
*TSAKA MAI WUYA.*
*Wattpad:Jamilaumar315*
*Mallakar:Janafty*
*Arewabooks:JamilaUmarjanafty*
https://chat.whatsapp.com/CPRnRPcAD5K8vEY91Ziz8V
Slm ina maiso taga tayi kiba jikinta yayi kyau tazama yar lukuta 😘ina maiso taga nono yacika yayi kyau ina maiso taga duwawu yafito kinzama cikakiyar mace ❤️ina maza da basacin abinci ina maza masuso suyi kiba ina yara da basuda kiba ina mai farin cikin sanar daku *ZUMAR K'IBA*, zumace wadda take saka k'iba cikin kwana 7 da yardar Allah *ZUMAR K'IBA* zumace mai inganchi wadda aka had'ata da magun-gunan gargajiya Masu kyau da da tasiri ajikin d'an Adam,hajiya indai kina fama da rama d'an gwada shan zumar mu kisha mamaki indai kika sha zuma sai kin chanza..,Ina masu fama da Ciwan sanyi duk nacin sanyin ki hajiya kikai amfanin da maganin Mmn khairat saikin warke duk ko iya da d'ewarshi ajikinki..Domin k'arin bayani👉 WhatsApp no 07044450136, 08167453086
*12*
Haka kurum na ji na kwana da zumud'in tafiyar mu tarewar Adda Rukayya.
Abunda bai cika Damuna ba kenan wato shiga Mutane, shiyasa ko D'anwake ranar asabar d'in ban yi ba nace ma Amma zamu huta.
Amma tace daman ai ni ce ba na son jikina ya Huta ammh tuni tace na rika Hutawa ko sau d'aya a sati.
Tun safe na yi wanka na shirya Tunda Habiba tun jiya ta tafi, sai da na tsaya na yi ma Amma abinci na gyara daki wanka ne kada'i ba tayi ba tace min jikinta sai a hankali bazata iya wankan nan ba kila sai zuwa gobe.
Sai na Rabu da ita kawai daman mun yi da Ramatu zan biya mata mu wuce tare.
Inna talatu kuma tare zasu tafi da Adda Fati da zata biyo ta nan gidan su wuce. ina gidan kafin na wuce Suka iso gabad'ayansu da na so ma mu tafi tare sai nace ma Ramatu mu had'u achan kawai sai kuma na sauya Ra'ayi jin su Maman Salihi sun buga tsalle sun ce zasu je ma Adda Murna.
Ban san a ina ma suka ji labarin ba Kawai sai na ce musu sai sun zo.
Kayana na saka wanda Ramatu ta yi mana ranar sunan Noor. Sai na yi amfani da Farin Hijabina sabo ne lokacin Bikina da Salisu na d'inkashi.
Na saka takalmina mai saukakken Tudu tunda ina da tsawo ba na jin Dadin saka takalma masu Tudu.
Sai ga shi na yi yar kwalliyata har da Shafa hoda da kwalliya tare da man lebe Amma da su Adda suna ta fad'in na yi kyau da na kalli madubi sai da na yi dariyan kaina Fuskarta yar Sirit ce gaskiyan mgana komai na jikina karami ne ba Babba ba, hatta ko da kaina duk da tarin gashin da na ke da shi kana kallona zaka san ina da karamin kai. sai dai fuskar ta yi fasali Farar Hoda na saka daman ita nake shafawa,tunda ga yanayin Fatar Jikina ina da Haske sosai kamar wata zabiya.
Adda Fati na ta yi min d'an bikin na jirasu nace Wlh bazan tsaya jiran wannan gayyar tafiyar na su ba. Na ko yi tafiyata bayan na yi ma Amma sallama tace a dawo lafiya.
Na riga na yi yak'i da kaddarata shiyasa na yi Gundunbalan fita ba Abun rufe Fuskaa duk da ba wanda ya tareni da wata mgana ammh na sha nu ni da baki da Hannu ana zud'ena.
Adaidaita na samu zuwa pizzet daganan na samu na D'anmagaji tunda yanzu ta cikin Titin Tukur Tukur suke bi.