Sashe 19
Tsaka Mai Wuya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Alhaji Sulaaiman Abubakar Shinkafi Bakin Dattijo Dogo baki. Ya yi sallama Shashen Hajiya Umma, Bayansa kuma Hajiya Mama ce Farar mace alkyabban mata.
Ta ci kwalliya sai faman tashin kamshi take yi. Suna tafe, wasu yara guda biyu mace da Namiji suna bin su a baya.
Da sallama suka shigo falon. Shashen Innani suka fara isa bata nan. Su san ba inda zasu sameta sai Shashen Hajiya Umma. Shiyasa suka garzayo da sauri.
Umma ce ta mike tana musu sannu da zuwa cikin natsuwa tace"Abban su siyama barka da Safiya.! Ina kwana Maman yara?
Afiya Gud mrning"
Umma ta fad'a ta na rike yar mace ajikinta. Namijin ya karisa gabanta tana fad'in"Umma"
Kansa ta shafa tana fad'in"Abadallah bawan Allah"
Wacce aka kira da Maman yara ta saki fuska sosai ganin Umma cikin Dariya tace"Hajiya Umma mun tashi lafiya? Ya kwanan Sultana?
Umma tace"Sai hamdala ya kwanan su Abdallah?
Mama tace"Ga su nan rigiman mu. Su Salima sun fara tsuwwaa sun gaji da su a maida su gidan su"
Umma na dariya tace" Nan ma ai gidan su ne. Ban da abun su salima."
Matan kadai ke hiran su Alhaji Sulaiman ya gurfana gaban Inanni yana gaisheta.
Sai da ta dafa kanshi Sannan ta amsa lokaci d'aya tana fadin"Allah ya yi maka albarka Sulaimanu. Allah ya albarkaci samun ka,da arzikin ka. Ya raya maka zuru'a ya shirya maka su. Allah ya tsole idon makiya a kan ka yarona."
Cikin jin dad'i ya ke ta amsawa'"Ameen Ameem Innani."
Sannan ya koma gefenta ya zauna yana gyara zaman shaddan jikinsa. Inanni kasa kasa take kallon Mama ganin haka yasa itama ta bi bayan mijinta ta zube tana gaisheta ta amsa a Kirne kafin tace"Yaran ki hala basu gidan nan ne Suwaiba?
Mama ta dago tana fad'in"Suna nan Mana Innani. Da Safe ma ai Siyama ce ta kawo miki abun karyawan ki"
Innani ta tabe baki kafin tace"Au ita ce? Ai ba ta jira na ganta ba afalo ta Damkwafar min da shi ta kara gaba."
Mama kanta na kasa tace"ki yi hakuri Innani zan yi musu mgana za su gyara."
Innani ta kauda kai ta maida wajen Danta da ke wasa da jikokinsa,Takaici ya isheta shi kuma ganin haka yasa da Sauri ya tura su gabanta yana fadin"Ku je ku gaishe da Inanni"
Gabanta suka tsaya suna kallonta. Ta dafa kan Afiya tana fadin"Yaran nan yaushe zasu koma gidan Uban su ne?
Falon shuru ya yi daga Umma har Mama an rasa mai mgana sai Abba ne ya yi gyaran murya kafin yace"Sa'imar ba su dawo ba ne. Da sun dawo zata zo ta Dauke su ko Sauwaiba?
Mama tace"Eh Innani da zarar sun dawo zata zo ta Dauke su'
Innani ta kallesu tsab har ta na wani gyara zaman gilashinta kafin ta tabe baki tace"ai shikenan.
Sulaimanu nace baka ji kuka na ba ne yau?
Da Sauri yace"Subhanallah me ya faru Innani?
Innani tace"To magajin gida ne ban ji sa ba kwana biyu. sai hankalina ya tashi na zata ko ya fad'a hannun banza ne, Sai da salamatu ta lallashe ni da cewa sun yi mgana sannan na yarda itama sai da ta rantse na yarda kasan karya ba ta da wuya a wajen Babba."
Abba ya nmurmusa kafin yace"Ya na nan lafiya Inanni. Jiya da Daddare ma mun yi mgana"
Innani tace"Shikenan tunda yana lafiya. Sati mai zuwa na fasa zuwa sha'anin nan na yar gidan Sammani Wajen jika na zani na gansa ko Hankalina ya kwanta"
Abba ya kalli Matansa suka kallesa sigina ya yi ma Umma shiyasa ta gyara zama tana fad'in"A'a Inanni ai basai kin je ba. Da kanshi zai zo ya ganki"
Innani ta yi shuru ta na kallonta ta cikin gilashinta kafin tace"In ma bai zo ba ke kika sani Salamatu. Alhakin rashin zuwa Duba magajin gida na kanki"
Umma na mirmishi tace"shikenan innani.
Sai kuma ta juya tana mgana da Abba kan bikin diyar kaninsa Sammani da za'ayi a Shinkafi Sati na sama Innani tace ita zata wakilceshi ba sai yaje ba.
Abba na fad'in"Innani tare zamu. Ina so na samu Daurin aure"
Kai tsaye tace"To da an gama Daurin auran ka dawo gida kaji ma na Fad'a maka"
Mirmishi ya yi kafin yace"Naji Innani."
Umma na jin su duk da Hankalinta na wajen su Afiya, sannan suna taba Hira da Mama. Sai dai ita tasan Dalilin Innani saboda kada yan'uwa su gansu su kawo bukatotunsu ba ta son D'anta na fitar da kudi. Abunda Inanni bata sani ba ko mako da son kudi Alhaji Sulaiman Shinkafi ya fita.
Mutum d'aya ne shi kadai jalli Tal ke iya saka shi fitar da kudi ko da bai yi niyya ba. Kuma shi ke iya yanke Hukuncin da Ko Innani bata isa ta ce A'a ba ballatana shi.
Innani mikewa ta yi tace zata koma Shashenta ta kwanta Harkarkarinta na ciwo. Abba Da Umma har Mama suka mike suna rawan jikin kamata. Abba ya rike mata Hannu Umma ta kama Sandarta. Ita kuma Mama tabi bayansu bayan tace ma su Afiya su zauna su dawo. Ko da batayi niyya ba dole ta raka su in ba Haka ba yanzu Innani zata hau ta kanta ta zauna.
Suna fita Haraban gidan Haushin kare Huhuhuu!!!
Innani ta razani ta kamkame Abba tana Fad'in"Innalillahi ni Dije? Yanzu daman Sulaimanu baka fita da wad'anan bakaken Halitun da ke Firgitani mutane da makota ba? Har ni uwarka suna hanani barci. Nan fa na gayama mala'ikun Allah basa ta kan mu tunda ka ke ijiye karnuka a cikin gidan ka"
Cikin ladabi yace"Inanni ai sabo gadi ne, kinsan irin Sana'ata"
Kai tsaye tace"Ka ci uwaka kai da sana'ar taka. Allah dai ya tsine ma wad'anan karnukan gabadaya"
Umma na Danne Dariyanta tace"Innani Kin manta Magajin gida yace miki a bar su yana so"
Nan da nan Innani tace"An yi haka kin ga ko na sha'afa salamatu. Sulaiman to kaji Magajin gida yace yana so. Kuma tunda magajin gida yace yana so an gama mgana maza ka barsu, sannan a rika basu abinci kada ya dawo kuma yaga an yi masa ba Daidai ba."
Kai tsaye yace"In sha Allahu Innani."
Yana mirmishi. Mama na baya sai bata rai take yi, har shashenta suka rakata nan din ma sai da suka gurfana gabanta har sai da tace su je su barta zata kwanta huta.
Dalilin da yasa suka yi mata sallama kenan suka fita.
Yau lahadi ce daman a ka'idan Alhaji Sulaiman akan had'u a falon Shashen sa shi da matansa su yi su tattaunawa yaji matsalolinsu.
Yau ma shashen nasa suka wuce bayan Mama ta koma Falon Hajiya Umma ta damkama Sultana su Afiya ta fice ta barta tana Tura baki.
Sam bata son Hayaniya gashi kuma Mama ta had'ata da wad'anan yaran.
Alhalin su Salima na chan kwance suna hutawarsu.
Slm ina maiso taga tayi kiba jikinta yayi kyau tazama yar lukuta 😘ina maiso taga nono yacika yayi kyau ina maiso taga duwawu yafito kinzama cikakiyar mace ❤️ina maza da basacin abinci ina maza masuso suyi kiba ina yara da basuda kiba ina mai farin cikin sanar daku *ZUMAR K'IBA*, zumace wadda take saka k'iba cikin kwana 7 da yardar Allah *ZUMAR K'IBA* zumace mai inganchi wadda aka had'ata da magun-gunan gargajiya Masu kyau da da tasiri ajikin d'an Adam,hajiya indai kina fama da rama d'an gwada shan zumar mu kisha mamaki indai kika sha zuma sai kin chanza..,Ina masu fama da Ciwan sanyi duk nacin sanyin ki hajiya kikai amfanin da maganin Mmn khairat saikin warke duk ko iya da d'ewarshi ajikinki..Domin k'arin bayani👉 WhatsApp no 07044450136, 08167453086
*Janafty*
*Sep 09/2023*
*TSAKA MAI WUYA.*
*Wattpad:Jamilaumar315*
*Mallakar:Janafty*
*Arewabook:Jamilaumarjanafty*
https://chat.whatsapp.com/CPRnRPcAD5K8vEY91Ziz8V
+201123302418
Slm ina maiso taga tayi kiba jikinta yayi kyau tazama yar lukuta 😘ina maiso taga nono yacika yayi kyau ina maiso taga duwawu yafito kinzama cikakiyar mace ❤️ina maza da basacin abinci ina maza masuso suyi kiba ina yara da basuda kiba ina mai farin cikin sanar daku *ZUMAR K'IBA*, zumace wadda take saka k'iba cikin kwana 7 da yardar Allah *ZUMAR K'IBA* zumace mai inganchi wadda aka had'ata da magun-gunan gargajiya Masu kyau da da tasiri ajikin d'an Adam,hajiya indai kina fama da rama d'an gwada shan zumar mu kisha mamaki indai kika sha zuma sai kin chanza..,Ina masu fama da Ciwan sanyi duk nacin sanyin ki hajiya kikai amfanin da maganin Mmn khairat saikin warke duk ko iya da d'ewarshi ajikinki..Domin k'arin bayani👉 WhatsApp no 07044450136, 08167453086
*06*
*Zaria*
Samaru_Tsamiya.
8:11am.
Ta ci kwalliya sai faman tashin kamshi take yi. Suna tafe, wasu yara guda biyu mace da Namiji suna bin su a baya.
Da sallama suka shigo falon. Shashen Innani suka fara isa bata nan. Su san ba inda zasu sameta sai Shashen Hajiya Umma. Shiyasa suka garzayo da sauri.
Umma ce ta mike tana musu sannu da zuwa cikin natsuwa tace"Abban su siyama barka da Safiya.! Ina kwana Maman yara?
Afiya Gud mrning"
Umma ta fad'a ta na rike yar mace ajikinta. Namijin ya karisa gabanta tana fad'in"Umma"
Kansa ta shafa tana fad'in"Abadallah bawan Allah"
Wacce aka kira da Maman yara ta saki fuska sosai ganin Umma cikin Dariya tace"Hajiya Umma mun tashi lafiya? Ya kwanan Sultana?
Umma tace"Sai hamdala ya kwanan su Abdallah?
Mama tace"Ga su nan rigiman mu. Su Salima sun fara tsuwwaa sun gaji da su a maida su gidan su"
Umma na dariya tace" Nan ma ai gidan su ne. Ban da abun su salima."
Matan kadai ke hiran su Alhaji Sulaiman ya gurfana gaban Inanni yana gaisheta.
Sai da ta dafa kanshi Sannan ta amsa lokaci d'aya tana fadin"Allah ya yi maka albarka Sulaimanu. Allah ya albarkaci samun ka,da arzikin ka. Ya raya maka zuru'a ya shirya maka su. Allah ya tsole idon makiya a kan ka yarona."
Cikin jin dad'i ya ke ta amsawa'"Ameen Ameem Innani."
Sannan ya koma gefenta ya zauna yana gyara zaman shaddan jikinsa. Inanni kasa kasa take kallon Mama ganin haka yasa itama ta bi bayan mijinta ta zube tana gaisheta ta amsa a Kirne kafin tace"Yaran ki hala basu gidan nan ne Suwaiba?
Mama ta dago tana fad'in"Suna nan Mana Innani. Da Safe ma ai Siyama ce ta kawo miki abun karyawan ki"
Innani ta tabe baki kafin tace"Au ita ce? Ai ba ta jira na ganta ba afalo ta Damkwafar min da shi ta kara gaba."
Mama kanta na kasa tace"ki yi hakuri Innani zan yi musu mgana za su gyara."
Innani ta kauda kai ta maida wajen Danta da ke wasa da jikokinsa,Takaici ya isheta shi kuma ganin haka yasa da Sauri ya tura su gabanta yana fadin"Ku je ku gaishe da Inanni"
Gabanta suka tsaya suna kallonta. Ta dafa kan Afiya tana fadin"Yaran nan yaushe zasu koma gidan Uban su ne?
Falon shuru ya yi daga Umma har Mama an rasa mai mgana sai Abba ne ya yi gyaran murya kafin yace"Sa'imar ba su dawo ba ne. Da sun dawo zata zo ta Dauke su ko Sauwaiba?
Mama tace"Eh Innani da zarar sun dawo zata zo ta Dauke su'
Innani ta kallesu tsab har ta na wani gyara zaman gilashinta kafin ta tabe baki tace"ai shikenan.
Sulaimanu nace baka ji kuka na ba ne yau?
Da Sauri yace"Subhanallah me ya faru Innani?
Innani tace"To magajin gida ne ban ji sa ba kwana biyu. sai hankalina ya tashi na zata ko ya fad'a hannun banza ne, Sai da salamatu ta lallashe ni da cewa sun yi mgana sannan na yarda itama sai da ta rantse na yarda kasan karya ba ta da wuya a wajen Babba."
Abba ya nmurmusa kafin yace"Ya na nan lafiya Inanni. Jiya da Daddare ma mun yi mgana"
Innani tace"Shikenan tunda yana lafiya. Sati mai zuwa na fasa zuwa sha'anin nan na yar gidan Sammani Wajen jika na zani na gansa ko Hankalina ya kwanta"
Abba ya kalli Matansa suka kallesa sigina ya yi ma Umma shiyasa ta gyara zama tana fad'in"A'a Inanni ai basai kin je ba. Da kanshi zai zo ya ganki"
Innani ta yi shuru ta na kallonta ta cikin gilashinta kafin tace"In ma bai zo ba ke kika sani Salamatu. Alhakin rashin zuwa Duba magajin gida na kanki"
Umma na mirmishi tace"shikenan innani.
Sai kuma ta juya tana mgana da Abba kan bikin diyar kaninsa Sammani da za'ayi a Shinkafi Sati na sama Innani tace ita zata wakilceshi ba sai yaje ba.
Abba na fad'in"Innani tare zamu. Ina so na samu Daurin aure"
Kai tsaye tace"To da an gama Daurin auran ka dawo gida kaji ma na Fad'a maka"
Mirmishi ya yi kafin yace"Naji Innani."
Umma na jin su duk da Hankalinta na wajen su Afiya, sannan suna taba Hira da Mama. Sai dai ita tasan Dalilin Innani saboda kada yan'uwa su gansu su kawo bukatotunsu ba ta son D'anta na fitar da kudi. Abunda Inanni bata sani ba ko mako da son kudi Alhaji Sulaiman Shinkafi ya fita.
Mutum d'aya ne shi kadai jalli Tal ke iya saka shi fitar da kudi ko da bai yi niyya ba. Kuma shi ke iya yanke Hukuncin da Ko Innani bata isa ta ce A'a ba ballatana shi.
Innani mikewa ta yi tace zata koma Shashenta ta kwanta Harkarkarinta na ciwo. Abba Da Umma har Mama suka mike suna rawan jikin kamata. Abba ya rike mata Hannu Umma ta kama Sandarta. Ita kuma Mama tabi bayansu bayan tace ma su Afiya su zauna su dawo. Ko da batayi niyya ba dole ta raka su in ba Haka ba yanzu Innani zata hau ta kanta ta zauna.
Suna fita Haraban gidan Haushin kare Huhuhuu!!!
Innani ta razani ta kamkame Abba tana Fad'in"Innalillahi ni Dije? Yanzu daman Sulaimanu baka fita da wad'anan bakaken Halitun da ke Firgitani mutane da makota ba? Har ni uwarka suna hanani barci. Nan fa na gayama mala'ikun Allah basa ta kan mu tunda ka ke ijiye karnuka a cikin gidan ka"
Cikin ladabi yace"Inanni ai sabo gadi ne, kinsan irin Sana'ata"
Kai tsaye tace"Ka ci uwaka kai da sana'ar taka. Allah dai ya tsine ma wad'anan karnukan gabadaya"
Umma na Danne Dariyanta tace"Innani Kin manta Magajin gida yace miki a bar su yana so"
Nan da nan Innani tace"An yi haka kin ga ko na sha'afa salamatu. Sulaiman to kaji Magajin gida yace yana so. Kuma tunda magajin gida yace yana so an gama mgana maza ka barsu, sannan a rika basu abinci kada ya dawo kuma yaga an yi masa ba Daidai ba."
Kai tsaye yace"In sha Allahu Innani."
Yana mirmishi. Mama na baya sai bata rai take yi, har shashenta suka rakata nan din ma sai da suka gurfana gabanta har sai da tace su je su barta zata kwanta huta.
Dalilin da yasa suka yi mata sallama kenan suka fita.
Yau lahadi ce daman a ka'idan Alhaji Sulaiman akan had'u a falon Shashen sa shi da matansa su yi su tattaunawa yaji matsalolinsu.
Yau ma shashen nasa suka wuce bayan Mama ta koma Falon Hajiya Umma ta damkama Sultana su Afiya ta fice ta barta tana Tura baki.
Sam bata son Hayaniya gashi kuma Mama ta had'ata da wad'anan yaran.
Alhalin su Salima na chan kwance suna hutawarsu.
Slm ina maiso taga tayi kiba jikinta yayi kyau tazama yar lukuta 😘ina maiso taga nono yacika yayi kyau ina maiso taga duwawu yafito kinzama cikakiyar mace ❤️ina maza da basacin abinci ina maza masuso suyi kiba ina yara da basuda kiba ina mai farin cikin sanar daku *ZUMAR K'IBA*, zumace wadda take saka k'iba cikin kwana 7 da yardar Allah *ZUMAR K'IBA* zumace mai inganchi wadda aka had'ata da magun-gunan gargajiya Masu kyau da da tasiri ajikin d'an Adam,hajiya indai kina fama da rama d'an gwada shan zumar mu kisha mamaki indai kika sha zuma sai kin chanza..,Ina masu fama da Ciwan sanyi duk nacin sanyin ki hajiya kikai amfanin da maganin Mmn khairat saikin warke duk ko iya da d'ewarshi ajikinki..Domin k'arin bayani👉 WhatsApp no 07044450136, 08167453086
*Janafty*
*Sep 09/2023*
*TSAKA MAI WUYA.*
*Wattpad:Jamilaumar315*
*Mallakar:Janafty*
*Arewabook:Jamilaumarjanafty*
https://chat.whatsapp.com/CPRnRPcAD5K8vEY91Ziz8V
+201123302418
Slm ina maiso taga tayi kiba jikinta yayi kyau tazama yar lukuta 😘ina maiso taga nono yacika yayi kyau ina maiso taga duwawu yafito kinzama cikakiyar mace ❤️ina maza da basacin abinci ina maza masuso suyi kiba ina yara da basuda kiba ina mai farin cikin sanar daku *ZUMAR K'IBA*, zumace wadda take saka k'iba cikin kwana 7 da yardar Allah *ZUMAR K'IBA* zumace mai inganchi wadda aka had'ata da magun-gunan gargajiya Masu kyau da da tasiri ajikin d'an Adam,hajiya indai kina fama da rama d'an gwada shan zumar mu kisha mamaki indai kika sha zuma sai kin chanza..,Ina masu fama da Ciwan sanyi duk nacin sanyin ki hajiya kikai amfanin da maganin Mmn khairat saikin warke duk ko iya da d'ewarshi ajikinki..Domin k'arin bayani👉 WhatsApp no 07044450136, 08167453086
*06*
*Zaria*
Samaru_Tsamiya.
8:11am.