Sashe 43
Tsaka Mai Wuya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Na fita daga hayyacina da bansan su waye ke kaina ba naji dai hayaniya. Ramatu ta wankemin jiki bayan na gama Aman suka kai ni daki.
Daga lokacin kwance kawai na ke ina Numfarfashi kamar wacce numfashinta zai bar gangar jikinta.
Har dawowan Su Adda Fati ban sani ba.
jikina ya yi zafi ashe sai da Nura ya kira wani abokinsa mai Chemist yazo ya yi min alluran ulcer sannan ya sakamin Drip na samu barci.
Duk nan suka kwana Ramatu ce kad'ai ta tafi gida sai wayan gari na yi na ganni kwance an gama min karin ruwa.
Tun kuma wayewan garin na ke kuka lallashi da ban baki ba wanda Adda Fati da inna talatu ba su yi min ba sun yi har sun gaji sun kyaleni.
Amma ko bata mgana, ita kanta in da zata kwanta sai ta fi Hasiya jin jiki saboda yanayin da ta ke ji ajikinta.
Zuciyarta na zafi da rad'ad'i in ta tuna yadda Rayuwata ke cikin TSAKA MAI WUYA.!
*Littafin TSAKA MAI WUYA paid book ne, iya Book 1 ne free Pay N500 For BOOK 2,3. Regular group or VIP GROUP N1000. Via 0552179550 Jamila Umar gt bank.*
*Shedar biya ta wad'anan lambobin 09069067488 or 08032773332.*
*SPECIAL GROUPS Follow@Jamilaumarjanafty On AREWABOOKS mutanen mu na Niger za su Tuntubi Kausar Aglan nissa +22796562223 Nagode*
*Janafty*
*TSAKA MAI WUYA..!*
*Wattpad:Jamilaumar315*
*Mallakar:Janafty*
*Arewabook:Jamilaumarjanafty*
https://chat.whatsapp.com/GoRzZ7ZgslV2alO5hYGAnj
Albishirinku ya yan'uwana An-Nisa! Ina wacce ta dade tana amfani da Sabaya amma bata ganin aikinsa duk kuwa irin shan da take masa ? To share hawayenki tamu Sabayar ingantacce ne wanda muka sake bakin aljihu muka zuzzuba kayan gyaran jiki wanda bana cutarwa ba infact shi wannan hadin 2 in 1 ne…. Hadin SABAAYA da ADUMULMULA, in kina fama da matsalar zubewar Nono to wannan had'i naki ne, in kinaso ki cicciko fatarki tayi kyau ki koma tamkar ‘yar yarinya to ki riki wannan hadi namu… Aikinsa bai tsaya iya nan ba hatta da kara lafiyar garkuwar jiki yanayi da kuma kara ni'ima…kowa na iya shansa, matan aure, Masu shayarwa in kin kusa yaye, 'yan mata, babba da yaro, maza da mata kowa na iya amfani da wannan hadi namu…. Muna maraba da mai siyan daya ko sari.
Abangare guda kuma muna had'a magani ingantacce na ciwon sanyi da yaki jin magani, in aka daure ana amfani dashi ana dacewa bi'izinillahi ta'ala, kai hatta da maganin hawan jini da diabetes duk muna saidawa kuma ana dacewa in sha Allah.
Atuntubemu tanan whatsApp or call 📞 07065481260.. Don Allah don annabi in kin san ba siya zakiyi ba kar kizo ki bata mana lokaci da tambayoyi please kayayyakinmu original 💯ne babu algus
*13*
Duk lallashin da suke yi min Ina jin su ammh kuma ba na daukan duka magangansu, domin nasan irin kalaman na su na kuma jima ina jin irin su, ammh har yau har gobe babu al'amarin da ya sauya.
Gayamin suke na daina damuwa komai da ya faru daga Allah ne.
Ni ban isa na tsara kaddaran mutane a Hannuna ba, to a irin yanayin da na ke ciki na gaji da jin irin kalamansu Tunda ba za su taba sama mun mafita ba.
Duk maganganun da suke yi ban bude baki na nace Tak ba. Kuka kawai na ke yi na had'a kai da gwiwa ina rafzan kuka. Ko ruwa ban bari ya shiga bakina ba duk ko da magiyan da suke yi min da na ci wani abu ko zan samu karfin jikina.
Haba rayuwar nan duk ta isheni in har mganar mutane ba gaskiya ba ne meyasa abubuwa suke faruwa da ni daki daki haka?
Farko Babanmu na biyu an ce ciwon Amma ni ce Sanadinsa halin da muke ciki duka Laifin na kaina, Sabo da ni Dangin mahaifin mu suka Gujemu kowama ya gujemu Abubakar ya aureni ya sakeni Salisu ma haka. Duk kuma ace haka kurum abubuwa ke faruwa dani kamar ni kad'ai ce Y'a a wannan Duniyan?
Tabbas akwai kamshin gaskiya. na fara Tunanin tunda na zama Annoba ga al'umma to banga amfanin Rayuwata ba ko na Mutu, ko kuma na yi nesa da Rayuwar da ni ke ciki. Ina ji Adda Rukayya ta kira Adda Fati sun yi mgana sannan an ba ma Amma ta na ta bata Hakuri.
Adda Fati ta dafani ta na Fad'in"Rukayya na gaishe ki. Tace a yi miki sannu gobe kila ta shigo ita da Habiba."
Ban so na yi mgana ba Saboda ba na jin yin mgana da kowa ammh a wannan gabar ina bukatar wani karin bayani, idanuwana jajir na dago ina kallon Adda Fati fuskata duk ta kumbura saboda kuka da duka cikin Dashewar murya nace"Adda Fati ban gane wani abu ba? Me yasa Adda Rukayya ta damu saboda dangin Mijinta sun Tozartani."
Adda Fati tace"Kada ki manta Rukayya jininki ne Hasiya. Duk in da aka kai aka kawo ba ta da kamarki kamar yadda ke ma baki da kamarta."
Na yi mirmishi ina jin yadda bakina ya Bushe da makogwaro na. Ban ce komai ba na maida kaina cikin gwiwoyina na suke.
Inna Talatu ne tace"Ita Halin Rukayya Wauta ne da rashiin wayau. Ammh ba ka budema miji sirrin yan'uwanka ka rika bata su a idon sa saboda gudun watarana ga shi yanzu sun yi abu kuma ya zo ya na Damunta."
Sai alokacin Amma ta saka baki jikin Raunin zuciya da na jiki tace"Kuma shi wannan dan'uwa da ka ke Tunanin wani ya fisa. To duk duniya shi ne naka akwai kuma bangaren da Dole naka ne zai iya kare maka shi. Baren bazai iya ba. Ina Fatan wannan abun ya yi sanadin dawo da Rukayya cikin Hayyacinta."
Adda Fati ta amsa da Ameen kafin tace"Kuma fa Amma ita zata iya yima Hasiya. ammh in wani ya ci zarafinta sai abun ya fi yi mata zafi kamar yadda ya faru. Wani kuma Tozarcin da suka yi har da zugan Kanwar Abubakar din nan tare da maganganun dangin mu muma."
Adda Fati ta sauke ajiyar rai kafin ta cigaba da fad'in"Tunda da bakinsu suke fad'in ga abunda suke fad'i a kan Hasiya. Har suna fad'in suma Dalilin haka suka gujemu, Kuma da gaske ne sun gujemu ba mai neman mu ko sha'aninsu wani Lokacin bama sani suna yin shi. Yanzu Baaba ta lagos sai ta zo garin nan sau biyar dakyar zata zo gidan sau d'aya to wai har gwara ita akan su Baba Tanko shi Baba Jibril karshe da shi da iyalansa ma ba su san inda muke Rayuwa ba. Sai Baba Saminu shi kuma daman tsegumi ke kawosa ya zo ya fad'i mganganu ya kara gaba gabadyansu ba mai Mu'amala mai kyau damu."
Amma ta jinjina kai kwarmin idanuwanta sun cika da ruwa cikin wani yanayi tace"Uhm. Ni kaina sun ba ni mamaki kuma lokacin da Alhaji ke Raye wlh ya yi musu komai ya samu na yan'uwan shi ne da iyalansa, ammh yanzu in da zai dawo Duniya yaga Halin da suka barmu a ciki na Tabbata zai yi bakinciki mai yawa."
Inna Talatu tace"Ai Allah ne ya kawo mu zamanin Zumuncin zamani. Daga kai sai kauri, in kana da shi ayi da kai in baka da shi kuma kai da banza duk Daya."
Amma na sharan hawaye da Gefen zaninta Lokaci daya ta na fad'in"Akwai Allah. Watarana sai Labari komai zai zo ya wuce Rayuwa zata fita daga cikin Tsaka mai wuya, komai kuma zai yi daidai in sha Allahu."
Duk ina jinsu ammh ban tankan su ba na riga na samar ma kaina mafita da ni ke ganin shine daidai da Rayuwata da rayuwar kowa sai dai na zabi na yi shuru da bakina ba na son ma wani ya Lallasheni ballatana ya bani baki. Adda Fati ita tayi aikace aikace ta yi abinci ni kam ko a bakina sun yi sun yi nace na ce na koshi ina nan kwance ina kukan zucci da na Sarari jiya an yi min Tozarcin da bazan taba mantawa da shi ba Tsirara a kayi min ana dukana da Zargin maita da kananun Shekaruna na ashirin da Biyar Shekaruna na Duniya, na Dand'ani Dacin Sakin aure har sau biyu bayan Tarin Tozarcin da ke bibiye da Rayuwata.
Adda Fati da Inna Talatu sai da Yammah suka tafi, Adda ta yi ta ba ni Hakuri kan ta tafi, inna Talatu kuma roko na ta ke yi kan naci abinci toh kawai na ce musu ba domin na amince da duka mganganunsu ba.
Zama a iren gidajen haya irin Gidan mu mtsala ne duk abunda ya faru in dai sun sani sai mutanen gari sun gama ji ballatana ni da Labarina ya yi Tambari a gari.
Magana har ta yad'u a gari makotana nata shigowa yi ma Amma jaje da ganin Halin da na ke ciki, abun sai ya kara tabani batare da Tunanin komai ba su Adda na tafiya na mike ina ganin jiri ammh ban damu ba na fara Had'a kayana cikin akwatina babba tun ta auran Abubakar ne, Tunda ya barmin komai da akwatin da duka kayan gidan Gabadaya.
Amma na kallo na ta kasa mgana sai da taga shirin nawa ya fi karfin hankali sannan tace"Hasiya lafiya.? Me yasa kike had'a kaya.?
Kai Tsaye nace"Amma wajen Adda zan koma bazan iya juran zama na anan ba."
Da Sauri Amma tace"Hasiya ba na kashe wannan mganar ba? Ba inda zaki koma nan zaki zauna tare da ni."
Kai Tsaye nace"ni kuma ba zan zauna ba Amma ko ki barni na koma wajen Adda ko kuma na shiga Duniya."
"Hasiya..!"
Daga lokacin kwance kawai na ke ina Numfarfashi kamar wacce numfashinta zai bar gangar jikinta.
Har dawowan Su Adda Fati ban sani ba.
jikina ya yi zafi ashe sai da Nura ya kira wani abokinsa mai Chemist yazo ya yi min alluran ulcer sannan ya sakamin Drip na samu barci.
Duk nan suka kwana Ramatu ce kad'ai ta tafi gida sai wayan gari na yi na ganni kwance an gama min karin ruwa.
Tun kuma wayewan garin na ke kuka lallashi da ban baki ba wanda Adda Fati da inna talatu ba su yi min ba sun yi har sun gaji sun kyaleni.
Amma ko bata mgana, ita kanta in da zata kwanta sai ta fi Hasiya jin jiki saboda yanayin da ta ke ji ajikinta.
Zuciyarta na zafi da rad'ad'i in ta tuna yadda Rayuwata ke cikin TSAKA MAI WUYA.!
*Littafin TSAKA MAI WUYA paid book ne, iya Book 1 ne free Pay N500 For BOOK 2,3. Regular group or VIP GROUP N1000. Via 0552179550 Jamila Umar gt bank.*
*Shedar biya ta wad'anan lambobin 09069067488 or 08032773332.*
*SPECIAL GROUPS Follow@Jamilaumarjanafty On AREWABOOKS mutanen mu na Niger za su Tuntubi Kausar Aglan nissa +22796562223 Nagode*
*Janafty*
*TSAKA MAI WUYA..!*
*Wattpad:Jamilaumar315*
*Mallakar:Janafty*
*Arewabook:Jamilaumarjanafty*
https://chat.whatsapp.com/GoRzZ7ZgslV2alO5hYGAnj
Albishirinku ya yan'uwana An-Nisa! Ina wacce ta dade tana amfani da Sabaya amma bata ganin aikinsa duk kuwa irin shan da take masa ? To share hawayenki tamu Sabayar ingantacce ne wanda muka sake bakin aljihu muka zuzzuba kayan gyaran jiki wanda bana cutarwa ba infact shi wannan hadin 2 in 1 ne…. Hadin SABAAYA da ADUMULMULA, in kina fama da matsalar zubewar Nono to wannan had'i naki ne, in kinaso ki cicciko fatarki tayi kyau ki koma tamkar ‘yar yarinya to ki riki wannan hadi namu… Aikinsa bai tsaya iya nan ba hatta da kara lafiyar garkuwar jiki yanayi da kuma kara ni'ima…kowa na iya shansa, matan aure, Masu shayarwa in kin kusa yaye, 'yan mata, babba da yaro, maza da mata kowa na iya amfani da wannan hadi namu…. Muna maraba da mai siyan daya ko sari.
Abangare guda kuma muna had'a magani ingantacce na ciwon sanyi da yaki jin magani, in aka daure ana amfani dashi ana dacewa bi'izinillahi ta'ala, kai hatta da maganin hawan jini da diabetes duk muna saidawa kuma ana dacewa in sha Allah.
Atuntubemu tanan whatsApp or call 📞 07065481260.. Don Allah don annabi in kin san ba siya zakiyi ba kar kizo ki bata mana lokaci da tambayoyi please kayayyakinmu original 💯ne babu algus
*13*
Duk lallashin da suke yi min Ina jin su ammh kuma ba na daukan duka magangansu, domin nasan irin kalaman na su na kuma jima ina jin irin su, ammh har yau har gobe babu al'amarin da ya sauya.
Gayamin suke na daina damuwa komai da ya faru daga Allah ne.
Ni ban isa na tsara kaddaran mutane a Hannuna ba, to a irin yanayin da na ke ciki na gaji da jin irin kalamansu Tunda ba za su taba sama mun mafita ba.
Duk maganganun da suke yi ban bude baki na nace Tak ba. Kuka kawai na ke yi na had'a kai da gwiwa ina rafzan kuka. Ko ruwa ban bari ya shiga bakina ba duk ko da magiyan da suke yi min da na ci wani abu ko zan samu karfin jikina.
Haba rayuwar nan duk ta isheni in har mganar mutane ba gaskiya ba ne meyasa abubuwa suke faruwa da ni daki daki haka?
Farko Babanmu na biyu an ce ciwon Amma ni ce Sanadinsa halin da muke ciki duka Laifin na kaina, Sabo da ni Dangin mahaifin mu suka Gujemu kowama ya gujemu Abubakar ya aureni ya sakeni Salisu ma haka. Duk kuma ace haka kurum abubuwa ke faruwa dani kamar ni kad'ai ce Y'a a wannan Duniyan?
Tabbas akwai kamshin gaskiya. na fara Tunanin tunda na zama Annoba ga al'umma to banga amfanin Rayuwata ba ko na Mutu, ko kuma na yi nesa da Rayuwar da ni ke ciki. Ina ji Adda Rukayya ta kira Adda Fati sun yi mgana sannan an ba ma Amma ta na ta bata Hakuri.
Adda Fati ta dafani ta na Fad'in"Rukayya na gaishe ki. Tace a yi miki sannu gobe kila ta shigo ita da Habiba."
Ban so na yi mgana ba Saboda ba na jin yin mgana da kowa ammh a wannan gabar ina bukatar wani karin bayani, idanuwana jajir na dago ina kallon Adda Fati fuskata duk ta kumbura saboda kuka da duka cikin Dashewar murya nace"Adda Fati ban gane wani abu ba? Me yasa Adda Rukayya ta damu saboda dangin Mijinta sun Tozartani."
Adda Fati tace"Kada ki manta Rukayya jininki ne Hasiya. Duk in da aka kai aka kawo ba ta da kamarki kamar yadda ke ma baki da kamarta."
Na yi mirmishi ina jin yadda bakina ya Bushe da makogwaro na. Ban ce komai ba na maida kaina cikin gwiwoyina na suke.
Inna Talatu ne tace"Ita Halin Rukayya Wauta ne da rashiin wayau. Ammh ba ka budema miji sirrin yan'uwanka ka rika bata su a idon sa saboda gudun watarana ga shi yanzu sun yi abu kuma ya zo ya na Damunta."
Sai alokacin Amma ta saka baki jikin Raunin zuciya da na jiki tace"Kuma shi wannan dan'uwa da ka ke Tunanin wani ya fisa. To duk duniya shi ne naka akwai kuma bangaren da Dole naka ne zai iya kare maka shi. Baren bazai iya ba. Ina Fatan wannan abun ya yi sanadin dawo da Rukayya cikin Hayyacinta."
Adda Fati ta amsa da Ameen kafin tace"Kuma fa Amma ita zata iya yima Hasiya. ammh in wani ya ci zarafinta sai abun ya fi yi mata zafi kamar yadda ya faru. Wani kuma Tozarcin da suka yi har da zugan Kanwar Abubakar din nan tare da maganganun dangin mu muma."
Adda Fati ta sauke ajiyar rai kafin ta cigaba da fad'in"Tunda da bakinsu suke fad'in ga abunda suke fad'i a kan Hasiya. Har suna fad'in suma Dalilin haka suka gujemu, Kuma da gaske ne sun gujemu ba mai neman mu ko sha'aninsu wani Lokacin bama sani suna yin shi. Yanzu Baaba ta lagos sai ta zo garin nan sau biyar dakyar zata zo gidan sau d'aya to wai har gwara ita akan su Baba Tanko shi Baba Jibril karshe da shi da iyalansa ma ba su san inda muke Rayuwa ba. Sai Baba Saminu shi kuma daman tsegumi ke kawosa ya zo ya fad'i mganganu ya kara gaba gabadyansu ba mai Mu'amala mai kyau damu."
Amma ta jinjina kai kwarmin idanuwanta sun cika da ruwa cikin wani yanayi tace"Uhm. Ni kaina sun ba ni mamaki kuma lokacin da Alhaji ke Raye wlh ya yi musu komai ya samu na yan'uwan shi ne da iyalansa, ammh yanzu in da zai dawo Duniya yaga Halin da suka barmu a ciki na Tabbata zai yi bakinciki mai yawa."
Inna Talatu tace"Ai Allah ne ya kawo mu zamanin Zumuncin zamani. Daga kai sai kauri, in kana da shi ayi da kai in baka da shi kuma kai da banza duk Daya."
Amma na sharan hawaye da Gefen zaninta Lokaci daya ta na fad'in"Akwai Allah. Watarana sai Labari komai zai zo ya wuce Rayuwa zata fita daga cikin Tsaka mai wuya, komai kuma zai yi daidai in sha Allahu."
Duk ina jinsu ammh ban tankan su ba na riga na samar ma kaina mafita da ni ke ganin shine daidai da Rayuwata da rayuwar kowa sai dai na zabi na yi shuru da bakina ba na son ma wani ya Lallasheni ballatana ya bani baki. Adda Fati ita tayi aikace aikace ta yi abinci ni kam ko a bakina sun yi sun yi nace na ce na koshi ina nan kwance ina kukan zucci da na Sarari jiya an yi min Tozarcin da bazan taba mantawa da shi ba Tsirara a kayi min ana dukana da Zargin maita da kananun Shekaruna na ashirin da Biyar Shekaruna na Duniya, na Dand'ani Dacin Sakin aure har sau biyu bayan Tarin Tozarcin da ke bibiye da Rayuwata.
Adda Fati da Inna Talatu sai da Yammah suka tafi, Adda ta yi ta ba ni Hakuri kan ta tafi, inna Talatu kuma roko na ta ke yi kan naci abinci toh kawai na ce musu ba domin na amince da duka mganganunsu ba.
Zama a iren gidajen haya irin Gidan mu mtsala ne duk abunda ya faru in dai sun sani sai mutanen gari sun gama ji ballatana ni da Labarina ya yi Tambari a gari.
Magana har ta yad'u a gari makotana nata shigowa yi ma Amma jaje da ganin Halin da na ke ciki, abun sai ya kara tabani batare da Tunanin komai ba su Adda na tafiya na mike ina ganin jiri ammh ban damu ba na fara Had'a kayana cikin akwatina babba tun ta auran Abubakar ne, Tunda ya barmin komai da akwatin da duka kayan gidan Gabadaya.
Amma na kallo na ta kasa mgana sai da taga shirin nawa ya fi karfin hankali sannan tace"Hasiya lafiya.? Me yasa kike had'a kaya.?
Kai Tsaye nace"Amma wajen Adda zan koma bazan iya juran zama na anan ba."
Da Sauri Amma tace"Hasiya ba na kashe wannan mganar ba? Ba inda zaki koma nan zaki zauna tare da ni."
Kai Tsaye nace"ni kuma ba zan zauna ba Amma ko ki barni na koma wajen Adda ko kuma na shiga Duniya."
"Hasiya..!"