Sashe 79
Auren Kwangila Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kasa dagowa tayi don sosai taqara nutsewa cikin kunya musanmman datasan Abba na wajen kuma yana jinsu jitayi kamar ta zubamashi rankwashi akai don takaici.
Abba yayi gyaran murya yace
"To yafa kamata kowa yaje ya kwanta, dare yayi akashe t.vn hakanan"
Babu musu aka kashe kallon duk sukaima juna saida safe sannan suka wuce sama su Abba suka bisu da kallo har suka kule.
Ajiyar Zuciya mamy ta sauke ta kalli Abba tace
"Yanzu Alhaji aganinka yakamata azubama yarinyarnan ido haka? Da aurenta tana zaune gida? Bama wannan ba, baku ganin anshiga haqqin yaronnan? Sai inga kamar hakan be daceba" tafada atausashe damuwa a fuskarta.
"Hakane khadija, yauma daga wajen alhaji shamsu nayonan, insha allah zata koma dakinta very soon"
Dadi sosai mamy taji tace
"To allah ya amince"
Amsawa yayi da amin yana tashi shima yayi part dinshi.
Saida mamy ta kashe komai na falon sannan tashiga dakinta ta shirya tafito.
Saida ta leqa dakunan yaran don tabbatarda kowa ya kwanta kamar yadda tasaba sannan ta fito tanufi part din Abba.
Tanajin alamun ta tafi ta bude idanunta don dama tanajin takunta tayi saurin kwanciya tayi pretending barci takeyi.
Tashi tayi xaune ta jingina da kan gado ta dora tunaninda take daga inda ta tsaya.
Ita tama rasa taqamaimen meke damunta, kawai dai jinta take wani iri badadi ga tunanin magangganun ashraf dayaqi barin brain dinta.
Takusan raba dare ahakan kafin barci ya sadado ya saceta.
Tun daga ranar bata sake bari sun qara haduwa ba, duk randa tasan zaizo saita qirqiri ciwon kan qarya ko tace batajin dadi, zuwanshi uku tana haka.
Be ta6a damuwaba saima sayayyar dayakeyi mata yaba su abdul sukai mata donshi baqaramin kunyar shiga ciki yakeba.
Duk zuwanshi sau uku ya ta6a shiga suka gaisa da mamy shima a darare, kunyar matar yakeji sosai kamar ya nitse dukda sakin fuskar dayake samu awajenta.
Abba ma sun hadu dashi sau daya, wani zuwan daya ta6a yi shima daidai abba yadawo daga aiki.
Shima a kunyacen yabishi falonshi suka gaisa sannan yafito.
Kunyarsu yakeji sosai gani yake suna kallonshi da abinda ya aikata shiyasa duk yadda sukaso yasaki jiki dasu yakasa don duk lokacin dayake tareda su yanajin sense of guilt a jikinshi musanmman daddy don ko hada ido be yarda suyi don sosai yakejin nauyinshi.
Shikau daddy yadda kasan d'a haka ya daukeshi, yana qoqarin janshi jiki don ganin ya sake dashi amma yaqiya don the more yake janshi jiki the more yakejin nauyinshi.
***
Yau laraba, tunda ya dawo daga office yake shiri don zuwa ganin tauraruwar tashi dukda beda tabbacin yauma zai ganta.
Wanka sosai ya dauka cikin manyan kaya kalar milk wanda akaima aikin brown colour, kanshi sanyeda hula brown mai ratsi ratsin milk colour.
Hannunshi daure da agogon fata brown sai kaffafuwanshi dake sanye da brown half cover shoes.
Sosai yayi kyau kuma kamalarshi taqara bayyana, saida yafeshe jikinshi da turarrukanshi sannan ya dauki car keys dinshi da waya yafita.
A falo ya tadda ummy zaune baby tayi matashin kai da cinyarta tana mata tsifa.
Saurin tashi zaune baby tayi hangoshi datayi yana saukowa qasa.
Duk binshi sukayi da kallo harya qaraso falon don ba qaramin haduwa yayiba kuma ko basu tambayaba sunsan inda zashi.
Hararar gefen ido ya jefama baby ganin tawani kafeshi da ido, hakan yasata kauda kai tana qumshe dariyarta.
Zuwa yayi ya zauna dayan gefen ummy sai ya kasance sun sata tsakiya ya dora kanshi bisa kafadarta.
Ta6e baki tadanyi tace
"Sai ina kuma daga dawowanka?"
Turo baki yadanyi sannan yace
"Unguwa"
"To Allah ya tsare ni tadamin kafada ajebo kawai" tafada tana ture kanshi.
Tashi yayi zaune yana kallonta fuska adan kwa6e.
"Yaya in rakaka unguwar?" Inji baby cikin neman magana
Wata uwar harara ya gallamata sannan yace
"Eh rakani din tunda ni sa'anki ne"
"Sorry" tafada tana toshe bakinta don dariya keson kufce mata
Kwafa yayi sannan ya tashi tsaye ya kalli ummy
"Ummy saina dawo"
"To adawo lfy" inji ummy
"Yaya allah ya kiyaye agaidasu"
Juyowa yayi ya kalleta tayi saurin sadda kai qasa tana shigewa jikin ummy.
Kwafa yayi sannan yafice daga dakin.
Tureta ummy tayi tana cewa
"Ni dagani ga tsoro ga jan fada"
Dariya baby ta kyalkyale dashi tace
"Wlh ummy wajen aunty zaya, oh su yaya manya! Kinji yadda yaketa qamshi kuwa?"
"Mtcheew saiya kamaki sannan ido ya raina fata kizo ki dameni da raki ko? Cigaba"
Dariya tasakeyi tace
"Ai yanzu naga yayi sanyi, yabarmin wannan muguntar ko saboda aunty ne oho? Ni ummy yaushe zata koma ne? Kullum shikenan yaita zaryar xance kamar saurayi?"
"Ni tadani kiga magrib takusa, kikuma qulle kan nan hakanan kin ida tsefeshi gobe idan munada rabon ganinta, kuma kema kitashi kiyi haramar sallar"
"Toh ummy" inji baby tana daukar hularta zata rufe kan itakuma ummy tayi gaba.
Saida yatsaya ahanya yasiyama su abdul chocolates da kayan malaqi kamar yadda yasaba sannan yanufi gidan.
Lokacin daya isa har anfara kiraye kirayen sallar magrib.
Parking yayi inda yasaba parkawa yayi saurin fitowa sanadin g
hango Abba dayayi.
Qarasawa wajenshi yayi yana dan murmushi kanshi qasa, shima abba fara'a fall fuskarshi yake kallonshi.
Koda ya qaraso, hannu abba yabashi suyi musabaha, amsar hannun yayi a kunyace ya duqa still hannunshi ana abban ya gaidashi cikin girmamawa.
Amsamashi shima yayi cikin fara'a yana tambayarshi ya mutan gida shikuma yana amsamashi da duk suna lfy.
Haka suka jera tare suka fita don dama massalaci abba yanufa don har ankusa kabbara sallar.
Koda aka gama ma tare suka fito suna tafe suna fira dikda ashraf bawani sakin jikinshiba yayi sosai.
Tare suka wuce part din abba sakamakon cemashi da abba yayi yanason magana dashi.
Haka kawai yaji gabanshi na faduwa yana addu'ar allah yasadai lafiya cikin zuciyarshi.
Zama abba yayi kan daya daga cikin kujerun dakin ashraf ya xauna kan centre carpet ta tankwashe kaffafunshi dake sanye da baqaqqen safa don yariga yacire takalminshi abakin kofa ya sadda kai yana sauraron abinda abba zaice.
Gyaran murya abba yadanyi sannan yace
"To alhamdulillah, dama ba komai yasa nace kazoba saidan na sanar dakai idan ka shirya kana iya zuwa ka dauki matarka kutafi jibi idan allah yakaimu, fatanmu akanku shine allah yabaku xaman lafiya ya kuma albarkaci zaman daku baki daya"
Wani farinciki nan take ya lullu6e ashraf, jiyake kamar yatashi ya taka rawa don murna.
Godiya yashiga zubama abba kamar wani maroqi kallo daya zakamashi kasan he's soo happy.
Shima abba yaji dadin reaction dinshi don haka yashiga yimishi nasihohi masu shiga xuciya sosai.
Saida suka kusan rabin awa ahaka sannan abba ya sallameshi.
Fitowa yayi feeling soo happy, jiyake babu wanda yakaishi farinciki yau a duniyan nan. He can't wait yaganshi da ita agida su kadai just like before.
Koda yafito harsu abdul sunfito don tuni maigadi ya sanar dasu zuwanshi.
Dagudu suka nufoshi suka rungume kaffafunshi suna murna.
Nan suka shiga gaidashi yana amsawa cikin murmushi, yacema habeeb yaje yacewa mamy zaishigo su gaisa.
Can saiga habeeb yafito yana cewa sutaho.
Kama hannayensu yayi suka nufi main door din suna tafe abdul na xubamashi surutu.
Da sallama suka shiga falon mamy dake zaune sanye da hijab ta amsa fuskarta asake.
Qarasowa dakin yayi akunyace ya zauna inda yasaba zama qasa yashiga gaidata kanshi kasa tana amsawa cikin fara'a.
Tashi tayi ta haye sama don kiran saudart da tunda taji labarin yaxo ta ruga sama.
Shima ashraf fita yayi tareda su habeeb don jiran fitowarta yana masu habeeb tambayoyi gameda karatunsu.
Qudundune ta isketa cikin bargo don har kai ta lullu6e.
Girgiza kai mamy tayi ta qaraso cikin dakin fuska daure tace
"Zaki tashi ne ko saina zubamiki dundu abaya?"
Jin haka yasata saurin tashi bashiri don tasan halin mamy
"Saiki shirya kije ki sameshi, allah dai ya shiryaki kekam don abin naki naga sai ana hadawa da addu'a"
Turo baki tadanyi tace
"Ummy am not feeling well fa"
Harara mamy ta aikamata sannan tafita batareda tasake cemata komaiba.
Sake turo baki take tana gunguni don ita allah yasani batason fitarnan dazatayi, yanzu data fita zai maidata mirror yana kallonta da mayun idanun nan dasuke sata jin wani iri.
Haka ta tashi tana kumburi ta canza kayanta daga doguwar armless gown zuwa doguwar rigar atamfa mai kalar baqi da jaa ta dora jan three quater hijab tadan fesa turare tafita tanajin an takurawa rayuwarta.
Tun daga nesa ta hangosu gefen parking space shi dasu habeeb zazzaune kan plastic chair sun sashi a tsakiya sunata zubamashi surutu.
Sauke idanunta tayi ganin shima ya dago yana kallonta ta cigaba da nufosu kanta qasa tana jujjuya phone din hannunta.
Da sallama ta qaraso wajen duk suka kalleta suna amsawa.
Jan wata kujera tayi ta zauna tana bada dan tazara a tsakaninsu sannan ta gaidashi ahankali.
Ansawa yayi yana kallonta kamar zai hadiyeta don sosai tayimashi kyau kuma daya tuna cewa jibi warhaka tana gidanshi sai yaji ranshi yaqarayin fess.
Habeeb yazo tafiya don ba laifi yana hankali sosai ashraf ya riqo hannunshi yana cewa ina zashi?
Murmushi yayi yace ciki ashraf yace A'a su tsaya ai basu gama firarba don yasan kosun tafi bawani hira zasuyiba da saudart saidai suyita zaman kuramen dasuka saba don koyayi niyyar janta da fira bata bashi hadin kai sai taita amsamashi a taqaice ko tamayi shiru.
Haka sukaita firarsu tana jinsu ko dagowa batayiba shikau ashraf suna fira yana kallonta qasa qasa don sosai take qara chanza mashi gawani kyau datake qarawa kullum.
Haka akayi firar ranar tsakaninshi dasu habeeb while saudart tun maganarsu tafarko ko tari bata qaraba burinta kawai yatafi don atakure take sosai.
Saida akafara kiraye kirayen isha'i sannan yatashi da nufin tafiya.
Sallama sukayi sama sama tajuya tashige ciki kamar dama akan qaya take, binta yayi da kallo har saida ta shige sannan ya girgiza kai yana dan murmushi ya tafi dasu habeeb wajen motarshi yaciro kayan daya siyomusu suka amsa suna godiya sannan yashiga motarshi ya tadda yafita suna dagamashi hannu.
Tuqi yake amma sai sakin murmushi yake from time to time.
Jiyake babu wanda yakaishi farinciki yau aduniya, he can't wait jibi tayi yaxo yatafi da abinshi.
Da daddare bayan kowa ya kwanta Abba ke sanar daita yadda sukayi da Ashraf.
Sosai taji dadi don har saida hakan ya bayyana sosai a fuskarta.
Abba yayi gyaran murya yace
"To yafa kamata kowa yaje ya kwanta, dare yayi akashe t.vn hakanan"
Babu musu aka kashe kallon duk sukaima juna saida safe sannan suka wuce sama su Abba suka bisu da kallo har suka kule.
Ajiyar Zuciya mamy ta sauke ta kalli Abba tace
"Yanzu Alhaji aganinka yakamata azubama yarinyarnan ido haka? Da aurenta tana zaune gida? Bama wannan ba, baku ganin anshiga haqqin yaronnan? Sai inga kamar hakan be daceba" tafada atausashe damuwa a fuskarta.
"Hakane khadija, yauma daga wajen alhaji shamsu nayonan, insha allah zata koma dakinta very soon"
Dadi sosai mamy taji tace
"To allah ya amince"
Amsawa yayi da amin yana tashi shima yayi part dinshi.
Saida mamy ta kashe komai na falon sannan tashiga dakinta ta shirya tafito.
Saida ta leqa dakunan yaran don tabbatarda kowa ya kwanta kamar yadda tasaba sannan ta fito tanufi part din Abba.
Tanajin alamun ta tafi ta bude idanunta don dama tanajin takunta tayi saurin kwanciya tayi pretending barci takeyi.
Tashi tayi xaune ta jingina da kan gado ta dora tunaninda take daga inda ta tsaya.
Ita tama rasa taqamaimen meke damunta, kawai dai jinta take wani iri badadi ga tunanin magangganun ashraf dayaqi barin brain dinta.
Takusan raba dare ahakan kafin barci ya sadado ya saceta.
Tun daga ranar bata sake bari sun qara haduwa ba, duk randa tasan zaizo saita qirqiri ciwon kan qarya ko tace batajin dadi, zuwanshi uku tana haka.
Be ta6a damuwaba saima sayayyar dayakeyi mata yaba su abdul sukai mata donshi baqaramin kunyar shiga ciki yakeba.
Duk zuwanshi sau uku ya ta6a shiga suka gaisa da mamy shima a darare, kunyar matar yakeji sosai kamar ya nitse dukda sakin fuskar dayake samu awajenta.
Abba ma sun hadu dashi sau daya, wani zuwan daya ta6a yi shima daidai abba yadawo daga aiki.
Shima a kunyacen yabishi falonshi suka gaisa sannan yafito.
Kunyarsu yakeji sosai gani yake suna kallonshi da abinda ya aikata shiyasa duk yadda sukaso yasaki jiki dasu yakasa don duk lokacin dayake tareda su yanajin sense of guilt a jikinshi musanmman daddy don ko hada ido be yarda suyi don sosai yakejin nauyinshi.
Shikau daddy yadda kasan d'a haka ya daukeshi, yana qoqarin janshi jiki don ganin ya sake dashi amma yaqiya don the more yake janshi jiki the more yakejin nauyinshi.
***
Yau laraba, tunda ya dawo daga office yake shiri don zuwa ganin tauraruwar tashi dukda beda tabbacin yauma zai ganta.
Wanka sosai ya dauka cikin manyan kaya kalar milk wanda akaima aikin brown colour, kanshi sanyeda hula brown mai ratsi ratsin milk colour.
Hannunshi daure da agogon fata brown sai kaffafuwanshi dake sanye da brown half cover shoes.
Sosai yayi kyau kuma kamalarshi taqara bayyana, saida yafeshe jikinshi da turarrukanshi sannan ya dauki car keys dinshi da waya yafita.
A falo ya tadda ummy zaune baby tayi matashin kai da cinyarta tana mata tsifa.
Saurin tashi zaune baby tayi hangoshi datayi yana saukowa qasa.
Duk binshi sukayi da kallo harya qaraso falon don ba qaramin haduwa yayiba kuma ko basu tambayaba sunsan inda zashi.
Hararar gefen ido ya jefama baby ganin tawani kafeshi da ido, hakan yasata kauda kai tana qumshe dariyarta.
Zuwa yayi ya zauna dayan gefen ummy sai ya kasance sun sata tsakiya ya dora kanshi bisa kafadarta.
Ta6e baki tadanyi tace
"Sai ina kuma daga dawowanka?"
Turo baki yadanyi sannan yace
"Unguwa"
"To Allah ya tsare ni tadamin kafada ajebo kawai" tafada tana ture kanshi.
Tashi yayi zaune yana kallonta fuska adan kwa6e.
"Yaya in rakaka unguwar?" Inji baby cikin neman magana
Wata uwar harara ya gallamata sannan yace
"Eh rakani din tunda ni sa'anki ne"
"Sorry" tafada tana toshe bakinta don dariya keson kufce mata
Kwafa yayi sannan ya tashi tsaye ya kalli ummy
"Ummy saina dawo"
"To adawo lfy" inji ummy
"Yaya allah ya kiyaye agaidasu"
Juyowa yayi ya kalleta tayi saurin sadda kai qasa tana shigewa jikin ummy.
Kwafa yayi sannan yafice daga dakin.
Tureta ummy tayi tana cewa
"Ni dagani ga tsoro ga jan fada"
Dariya baby ta kyalkyale dashi tace
"Wlh ummy wajen aunty zaya, oh su yaya manya! Kinji yadda yaketa qamshi kuwa?"
"Mtcheew saiya kamaki sannan ido ya raina fata kizo ki dameni da raki ko? Cigaba"
Dariya tasakeyi tace
"Ai yanzu naga yayi sanyi, yabarmin wannan muguntar ko saboda aunty ne oho? Ni ummy yaushe zata koma ne? Kullum shikenan yaita zaryar xance kamar saurayi?"
"Ni tadani kiga magrib takusa, kikuma qulle kan nan hakanan kin ida tsefeshi gobe idan munada rabon ganinta, kuma kema kitashi kiyi haramar sallar"
"Toh ummy" inji baby tana daukar hularta zata rufe kan itakuma ummy tayi gaba.
Saida yatsaya ahanya yasiyama su abdul chocolates da kayan malaqi kamar yadda yasaba sannan yanufi gidan.
Lokacin daya isa har anfara kiraye kirayen sallar magrib.
Parking yayi inda yasaba parkawa yayi saurin fitowa sanadin g
hango Abba dayayi.
Qarasawa wajenshi yayi yana dan murmushi kanshi qasa, shima abba fara'a fall fuskarshi yake kallonshi.
Koda ya qaraso, hannu abba yabashi suyi musabaha, amsar hannun yayi a kunyace ya duqa still hannunshi ana abban ya gaidashi cikin girmamawa.
Amsamashi shima yayi cikin fara'a yana tambayarshi ya mutan gida shikuma yana amsamashi da duk suna lfy.
Haka suka jera tare suka fita don dama massalaci abba yanufa don har ankusa kabbara sallar.
Koda aka gama ma tare suka fito suna tafe suna fira dikda ashraf bawani sakin jikinshiba yayi sosai.
Tare suka wuce part din abba sakamakon cemashi da abba yayi yanason magana dashi.
Haka kawai yaji gabanshi na faduwa yana addu'ar allah yasadai lafiya cikin zuciyarshi.
Zama abba yayi kan daya daga cikin kujerun dakin ashraf ya xauna kan centre carpet ta tankwashe kaffafunshi dake sanye da baqaqqen safa don yariga yacire takalminshi abakin kofa ya sadda kai yana sauraron abinda abba zaice.
Gyaran murya abba yadanyi sannan yace
"To alhamdulillah, dama ba komai yasa nace kazoba saidan na sanar dakai idan ka shirya kana iya zuwa ka dauki matarka kutafi jibi idan allah yakaimu, fatanmu akanku shine allah yabaku xaman lafiya ya kuma albarkaci zaman daku baki daya"
Wani farinciki nan take ya lullu6e ashraf, jiyake kamar yatashi ya taka rawa don murna.
Godiya yashiga zubama abba kamar wani maroqi kallo daya zakamashi kasan he's soo happy.
Shima abba yaji dadin reaction dinshi don haka yashiga yimishi nasihohi masu shiga xuciya sosai.
Saida suka kusan rabin awa ahaka sannan abba ya sallameshi.
Fitowa yayi feeling soo happy, jiyake babu wanda yakaishi farinciki yau a duniyan nan. He can't wait yaganshi da ita agida su kadai just like before.
Koda yafito harsu abdul sunfito don tuni maigadi ya sanar dasu zuwanshi.
Dagudu suka nufoshi suka rungume kaffafunshi suna murna.
Nan suka shiga gaidashi yana amsawa cikin murmushi, yacema habeeb yaje yacewa mamy zaishigo su gaisa.
Can saiga habeeb yafito yana cewa sutaho.
Kama hannayensu yayi suka nufi main door din suna tafe abdul na xubamashi surutu.
Da sallama suka shiga falon mamy dake zaune sanye da hijab ta amsa fuskarta asake.
Qarasowa dakin yayi akunyace ya zauna inda yasaba zama qasa yashiga gaidata kanshi kasa tana amsawa cikin fara'a.
Tashi tayi ta haye sama don kiran saudart da tunda taji labarin yaxo ta ruga sama.
Shima ashraf fita yayi tareda su habeeb don jiran fitowarta yana masu habeeb tambayoyi gameda karatunsu.
Qudundune ta isketa cikin bargo don har kai ta lullu6e.
Girgiza kai mamy tayi ta qaraso cikin dakin fuska daure tace
"Zaki tashi ne ko saina zubamiki dundu abaya?"
Jin haka yasata saurin tashi bashiri don tasan halin mamy
"Saiki shirya kije ki sameshi, allah dai ya shiryaki kekam don abin naki naga sai ana hadawa da addu'a"
Turo baki tadanyi tace
"Ummy am not feeling well fa"
Harara mamy ta aikamata sannan tafita batareda tasake cemata komaiba.
Sake turo baki take tana gunguni don ita allah yasani batason fitarnan dazatayi, yanzu data fita zai maidata mirror yana kallonta da mayun idanun nan dasuke sata jin wani iri.
Haka ta tashi tana kumburi ta canza kayanta daga doguwar armless gown zuwa doguwar rigar atamfa mai kalar baqi da jaa ta dora jan three quater hijab tadan fesa turare tafita tanajin an takurawa rayuwarta.
Tun daga nesa ta hangosu gefen parking space shi dasu habeeb zazzaune kan plastic chair sun sashi a tsakiya sunata zubamashi surutu.
Sauke idanunta tayi ganin shima ya dago yana kallonta ta cigaba da nufosu kanta qasa tana jujjuya phone din hannunta.
Da sallama ta qaraso wajen duk suka kalleta suna amsawa.
Jan wata kujera tayi ta zauna tana bada dan tazara a tsakaninsu sannan ta gaidashi ahankali.
Ansawa yayi yana kallonta kamar zai hadiyeta don sosai tayimashi kyau kuma daya tuna cewa jibi warhaka tana gidanshi sai yaji ranshi yaqarayin fess.
Habeeb yazo tafiya don ba laifi yana hankali sosai ashraf ya riqo hannunshi yana cewa ina zashi?
Murmushi yayi yace ciki ashraf yace A'a su tsaya ai basu gama firarba don yasan kosun tafi bawani hira zasuyiba da saudart saidai suyita zaman kuramen dasuka saba don koyayi niyyar janta da fira bata bashi hadin kai sai taita amsamashi a taqaice ko tamayi shiru.
Haka sukaita firarsu tana jinsu ko dagowa batayiba shikau ashraf suna fira yana kallonta qasa qasa don sosai take qara chanza mashi gawani kyau datake qarawa kullum.
Haka akayi firar ranar tsakaninshi dasu habeeb while saudart tun maganarsu tafarko ko tari bata qaraba burinta kawai yatafi don atakure take sosai.
Saida akafara kiraye kirayen isha'i sannan yatashi da nufin tafiya.
Sallama sukayi sama sama tajuya tashige ciki kamar dama akan qaya take, binta yayi da kallo har saida ta shige sannan ya girgiza kai yana dan murmushi ya tafi dasu habeeb wajen motarshi yaciro kayan daya siyomusu suka amsa suna godiya sannan yashiga motarshi ya tadda yafita suna dagamashi hannu.
Tuqi yake amma sai sakin murmushi yake from time to time.
Jiyake babu wanda yakaishi farinciki yau aduniya, he can't wait jibi tayi yaxo yatafi da abinshi.
Da daddare bayan kowa ya kwanta Abba ke sanar daita yadda sukayi da Ashraf.
Sosai taji dadi don har saida hakan ya bayyana sosai a fuskarta.