Sashe 50
Auren Kwangila Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"This is gonna be tough" yafada yana saka hannayenshi a aljihu yana qara kallon bakery din.
Ganin tsayuwar batada amfani yasashi shiga mota yabata wuta yabar wajen.
Direct company dinshi yawuce, anan yayi assigning din wani daga cikin guards dinshi kan ya cigaba da saka idanu a bakery dinta duk sanda yaganta yayi alerting dinshi.
Yakuma yi assigning din wani a unguwarsu akan yasaka idanu a gidansu saudart duk sadda yaga fitowarta yayi alerting dinshi.
Komawa yayi jikin kujera yana jujjuyawa ahankali yana jinshi empty, Yanajin kamar yarasa wani 6ari nashi mai matuqar muhinmmanci.
Ranar babu wani aikin dayayi bayaga tunaninta, abin har tsoro yake bashi don gani yake kamar qaramashi Sonta ake akowace daqiqa mai wucewa.
Wasa wasa kwana uku kenan da assigning din masu saka ido akan saudart amma babu wani labari mai dadi.
Kullum amsarsu daya ce, basuga fitowarta ba.
Ashraf yashiga cikin tsananin damuwa, damuwarshi dayace anya lafiyarta qalau kuwa? Idan yayi la'akari da yadda suka rabu a haduwarsu na qarshe sai yaga kamar ba lafiya.
Duk yabi ya susuce, kodayaushe wayace a hannunshi yana jiran akirashi ace anga fitowarta amma shiru, idan kuma yagaji shi yabuga amsar duk dayace, babu ita.
Duk wannan budirin da'ake sadeeq na gefe ya zuba mashi idanu, don shi abun ya daina bashi mammaki yanzu saima takaici.
Yaya za'ayi ace kana tsananin son ganin mutum kuma kasan inda yake amma ka kasa zuwa ganinshi saboda wani dalili naka na banza?
Hakan yasashi bude kwandon shara ya sakashi ciki ya rufe ya cigaba da harkar gabanshi acewarshi idan kaji ana rakani kashi to ba zawo bane.
Yau Saturday babu aiki don haka yau gidansu ya wuni yana hutawa.
Kwance yake yana waya murya qasa qasa da alamu da masoyiyarshi yake wayar.
Da sallama Ashraf yashigo looking so pale, kallo daya zakayi mashi kasan yana cikin damuwa don duk yazama wani iri, gashi nan dai.
Dagowa sadeeq yayi ya amsa sallamar sannan ya cigaba da amsa kiranshi hankali kwance.
Samun kujerar dake dakin Ashraf yayi ya zauna ya jingina da kujerar yana dafe kanshi dake dan Sara mashi.
Sadeeq na ankare dashi amma ya share yacigaba da wayarshi batareda ya kulashi ba, shima Ashraf bece komai ba sai lumshe idanun dayayi hannu dafe dakai yana sauraron wayar sadeeq.
Ada idan yaganshi yana waya irin haka has yake bashi yana yi mashi kallon marar aikin yi amma yanzu jiyake dama shine ke wayar da muradin ranshi, abar kaunarshi, Saudart.
Haka yaita jiranshi harya gama wayar batareda ya katseshi ba ko yanuna 6acin ranshi akan shareshin dayayi hasalima kalaman sadeeq din yake sauraro yana mammakin ina ya iya wadannan kalamai haka.
Dagowa sadeeq yayi yana kallonshi sannan yadan ta6e baki
"Ya dai? Naga you look pale"
Bude lumsassun idanunshi yayi ya kalleshi sannan ya maidasu ya rufe batareda ya tanka mashi ba.
"Mtcheew dan wahala kawai" inji sadeeq yana daukar remote zai kunna kallo
Bude idanunshi yasakeyi ya kalleshi sannan cikin sanyi yace
"Please banson hayaniya karka kunna"
Wani kallon uku saura kwata sadeeq yayi mashi sannan yace
"Dalili? Dakinka ko nawa? Kaji qarfin hali"
Sauke ajiyar zuciya Ashraf yayi yana dan rolling din idanu
"Sadeeq dama haka kake? Dama kai maqiyina ne bansaniba? Ni atunanina idan ina cikin damuwa saika fini shiga damuwar amma am mistaken"
Sadeeq da tunda yafara magana yake antayamashi harara yaja tsaki yace
"To ni me zan maka? Ashraf taurin kanka yasa nafara tantamar da irin qashin da'akayi namu kan akayi naka, kana wahala zuciyarka na wahala amma kasan yadda zaka kawo qarshen wahalar ka kasa, saboda wani banzan dalili naka can" yafada cikin jin haushi
"But am trying ko? Duk hanyar danasan zan ganta inabi kaima kasani" yafada kamar zaiyi kuka
"Nidai tawa ta sameni, dafarko ina zaman zamana hankali kwance banida damuwar komai amma tunda tashigo rayuwata ta sauya komai, gashi yanzu ta tafi tabarni da jinya gashi kai da nake tunanin zan dan samu sauqi a wajen ka kaima ka juyamin baya" yaqarashe zancen yana dafe Kai.
"Mtcheew kai ka siya ai, muddin bazaka sauke girman Kai ba bakaga komai bama, ita saudart din allurace da zata bace bakasan inda zaka ganota ba? Kasan inda zakaje ka ganta kawai baka shirya ganinta bane" yafada yana maida hankalinshi kan kallon dazai kunna
"I can't, bazan iya taka gidan mutumin nanba, zan iya zuwa koma inane inganta amma banda wannan gidan" inji Ashraf yana dan huci.
"Why? Ai ba wajen shi zakajeba, wajen Matar ka kaje, ni banga wani Abu aciki ba"
"Ni nagani, the first and worst mistake dina shine sanyota acikin deal dina, da bansata aciki ba da ko saninta banyiba bare har wannan masifar ta hayeni" inji Ashraf yana cije le6an qasa.
"Yes Ashraf, Allah ne ke nuna mana kurenmu, yakuma nuna mana aure ba abin wasa bane, dukda rama sharri da sharri ba haramun bane anfison a ramashi da alhairi, amma mu saimuka nemi ramawa fiyeda yadda akayi mana, muka kuma saka Wanda bata jiba bata ganiba kuma muka dauki abu mai martaba irin aure muka maidashi wasa shiyasa muka rufta aciki" inji sadeeq shima cikin sanyi.
"And you warned me, ka gargadeni akan hakan amma ni idanuna sun rufe fansa kawai nakeson dauka gashi yanzu muntashi ba wan ba qanin saima masifar danake ciki, wlh danasan yadda zan cire Sonta a zuciyata danayi hakan ko na huta, kullum kamar qaramani Sonta akeyi, with every passing minute, second, breath jinake kamar qara huramani wutar Sonta ake, am helpless, bansan yaya zan tunkareta ba, bansan Kalmar dazan yi amfani dashiba, bansan komai ba, all I know is I love her, I so much love her" yafada cikin wani irin yanayi mai ban tausayi.
Cikin tausayawa sadeeq ya dawo kusada shi ya zauna tareda dafa kafadarshi
"It ok bro, insha Allah komai zaizo da sauki, ka riqe addu'a kuma kaima kayi trying best dinka, ka ajiye komai kayi fighting for your love, insha Allah saudart alhairi ce a rayuwarka shiyasa tun farko ka sakota aciki, insha Allah zakayi dariya watarana.."
Ringing din wayar Ashraf ce ta katsesu.
Saurin saka hannu yayi ya fiddo wayar jin ringing tone din Ummy ne Wanda contact dinta kadai yasama tone din.
Janye hannunshi sadeeq yayi daga kafadarshi yana kallonshi yayinda shikuma ya daga ya kara a kunne yana sallama.
Ganin yanayin fuskarshi na chanzawa yasa sadeeq kuramashi idanu da alamun tambaya
"Ummy.. Lafiya?" Inji Ashraf cikin Rashin fahimta.
Bansan ko me ummin tace ba sai gani nayi wayar takawo haske alamun an katseta.
Ahankali ya sauke wayar daga kunnenshi fuskarshi dauke da ayar tambaya.
"Lafiya?" Inji sadeeq daketa kallonshi tundazu
"Ummy ke Neman mu" Ashraf ya amsa absentmindedly tunani kala kala na yawo a qwanyar shi.
"Meyasa?" Inji sadeeq
Miqewa Ashraf yayi
"Muje amma she don't sound normal".
Shima miqewan yayi ya Dora t-shirt akan singlet dinshi yasaka takalmi suka fita.
Sallama sukayima umman sadeeq dake falo akan zasu dan fita su dawo sannan suka fice da motar Ashraf.
A harabar gidansu Ashraf sukayi parking suka fito.
" sadeeq wani Abu na faruwa, inaji a raina something bad is happening" inji Ashraf yana kallon hanyar cikin gidan
"Babu komai insha Allah, mushiga nasan babu komai sai alhairi" inji sadeeq cikin qarfafa mashi gwiwa.
Haka suka jero kamar yadda suka saba sadeeq ya Danna door bell sukayi jigum suna kallon kofar.
Bayan yan daqiqu sai gani sukayi an murda kofar an bude.
Baby ce ta bayyana fuskarta adagule alamun something is happening.
Saurin qaqalo murmushi tayi tana kaucemasu tana gaishesu.
Yau babu Wanda yasamu halin amsawa saboda fargaba don haka shiga sukayi atare suna sallama.
A falo suka hango Ummy zaune kan one seater fuskarnan babu fara'a tadago tana amsa sallamarsu tana masu wani irin kallon daya kada hanjin cikinsu.
A sanyaye suka qaraso suka zauna qasan tsadadden rug din dake tsakiyar falon suka sunkuya kai.
Itama baby dawowa ciki tayi ta zauna kan kujerar dake nesa dasu ta zauna tana kallonsu
Tare suka gaidata cikin sanyi kallo daya zakayi musu kasan suna cikin fargaba sosai.
Kallo tashiga binsu dashi batareda ta amsaba hakan yasasu sunkuyar dakai kasa
"Ina matarka?" Ummy ta jefo masu tambayar a bazata.
Hakan yasa duk suka dago kai gabadaya suka kalleta sai kuma suka kalli juna.
Maida kallonsu suka sakeyi kanta sannan Ashraf cikin inda inda yace
"Ni?"
Batace komai ba sai tsareshi da idanu datayi Wanda hakan ba qaramin sanyaya mashi jiki yayiba.
Sunkuyar dakai yayi sannan ya bude baki yace
"Tana gida"
"Ka kirata tazo yanzu" tafada commandly
Dagowa yayi yasake kallonta yanason karantar yanayinta
"Ummy.. Wayarta a kashe.. Take"
Dan murmushi Ummy tasaki mai kamada na takaici sannan ta kalli baby tace
"Kirata"
Jiki a sanyaye baby ta Ciro wayarta ta kira number saudart sai gashi tashiga suna kuma ji saboda hands free tasata.
Har tayi ringing dinta tagama ba'a dagaba.
Maido kallonta Ummy tayi kansu sukayi saurin sunkuyar dakai.
"Ina matarka Ashraf!"
Gamm ya runtse idanunshi tashin hankali qarara a fuskarshi.
Tunda yake Ummy bata taba kiranshi da sunanshi ba sai yau.
Nan take zuciyarshi tafara bugawa abnormally gumi na tsatsafo mashi.
"Nace where is your wife!!" Ummy ta daka mashi uban tsawar da bata ta6a yi musu ba.
Nan take baby tafashe da kuka tana toshe bakinta shikuma Ashraf yadago yana kallon Ummy idanunshi sunyi jajur.
"Ummy.."
"Shut up!" Ta katse sadeeq din a tsawace
"Kabari nadawo kanka tukun" tafada a fadace
"Now answer me, ina matarka?" Ta maida akalar tambayar kan Ashraf.
Bakinshi yabude zaiyi magana amma yakasa sai 6ari da bakin keyi.
Be Ankara ba yaji an wurga mashi takardu a fuska sun watse a gabanshi
"What is this?! Nace meye wannan!" Ta tambaya a tsawace
Bin takardun yayi da kallo nan take Jikinshi yadauki rawa...✍️
Ummin fasihu ce🧚♀
👰🏻🤵🏻AUREN KWANGILA🤵🏻👰🏻
(Contract marriage)
Allah ka yayemana wannan annobar (covid19)🤲
Allah ka ji6anci lamuranmu, karka barmu da kanmu🤲
Aslm fans🙋🏻♀️ sorry kunjini shiru kwana biyu, wayatace tasamu mtsl😟 amma yanzu komai yayi daidai.
Masu cigiya, masu kira da masu text duk nagode da qauna😍😇
Allah yabar zumunci🤲
Story written by Ashaanty love💖
(Ummin fasihu)
Bin takardun yayi da kallo nan take jikinshi yadauki rawa.
Shima sadeeq takardun yake kallo fuskarshi fall mammaki zuciyarshi na bugawa.
"Nace meye wannan!!" Suka sakejin muryarta tsakar kansu.
Ganin tsayuwar batada amfani yasashi shiga mota yabata wuta yabar wajen.
Direct company dinshi yawuce, anan yayi assigning din wani daga cikin guards dinshi kan ya cigaba da saka idanu a bakery dinta duk sanda yaganta yayi alerting dinshi.
Yakuma yi assigning din wani a unguwarsu akan yasaka idanu a gidansu saudart duk sadda yaga fitowarta yayi alerting dinshi.
Komawa yayi jikin kujera yana jujjuyawa ahankali yana jinshi empty, Yanajin kamar yarasa wani 6ari nashi mai matuqar muhinmmanci.
Ranar babu wani aikin dayayi bayaga tunaninta, abin har tsoro yake bashi don gani yake kamar qaramashi Sonta ake akowace daqiqa mai wucewa.
Wasa wasa kwana uku kenan da assigning din masu saka ido akan saudart amma babu wani labari mai dadi.
Kullum amsarsu daya ce, basuga fitowarta ba.
Ashraf yashiga cikin tsananin damuwa, damuwarshi dayace anya lafiyarta qalau kuwa? Idan yayi la'akari da yadda suka rabu a haduwarsu na qarshe sai yaga kamar ba lafiya.
Duk yabi ya susuce, kodayaushe wayace a hannunshi yana jiran akirashi ace anga fitowarta amma shiru, idan kuma yagaji shi yabuga amsar duk dayace, babu ita.
Duk wannan budirin da'ake sadeeq na gefe ya zuba mashi idanu, don shi abun ya daina bashi mammaki yanzu saima takaici.
Yaya za'ayi ace kana tsananin son ganin mutum kuma kasan inda yake amma ka kasa zuwa ganinshi saboda wani dalili naka na banza?
Hakan yasashi bude kwandon shara ya sakashi ciki ya rufe ya cigaba da harkar gabanshi acewarshi idan kaji ana rakani kashi to ba zawo bane.
Yau Saturday babu aiki don haka yau gidansu ya wuni yana hutawa.
Kwance yake yana waya murya qasa qasa da alamu da masoyiyarshi yake wayar.
Da sallama Ashraf yashigo looking so pale, kallo daya zakayi mashi kasan yana cikin damuwa don duk yazama wani iri, gashi nan dai.
Dagowa sadeeq yayi ya amsa sallamar sannan ya cigaba da amsa kiranshi hankali kwance.
Samun kujerar dake dakin Ashraf yayi ya zauna ya jingina da kujerar yana dafe kanshi dake dan Sara mashi.
Sadeeq na ankare dashi amma ya share yacigaba da wayarshi batareda ya kulashi ba, shima Ashraf bece komai ba sai lumshe idanun dayayi hannu dafe dakai yana sauraron wayar sadeeq.
Ada idan yaganshi yana waya irin haka has yake bashi yana yi mashi kallon marar aikin yi amma yanzu jiyake dama shine ke wayar da muradin ranshi, abar kaunarshi, Saudart.
Haka yaita jiranshi harya gama wayar batareda ya katseshi ba ko yanuna 6acin ranshi akan shareshin dayayi hasalima kalaman sadeeq din yake sauraro yana mammakin ina ya iya wadannan kalamai haka.
Dagowa sadeeq yayi yana kallonshi sannan yadan ta6e baki
"Ya dai? Naga you look pale"
Bude lumsassun idanunshi yayi ya kalleshi sannan ya maidasu ya rufe batareda ya tanka mashi ba.
"Mtcheew dan wahala kawai" inji sadeeq yana daukar remote zai kunna kallo
Bude idanunshi yasakeyi ya kalleshi sannan cikin sanyi yace
"Please banson hayaniya karka kunna"
Wani kallon uku saura kwata sadeeq yayi mashi sannan yace
"Dalili? Dakinka ko nawa? Kaji qarfin hali"
Sauke ajiyar zuciya Ashraf yayi yana dan rolling din idanu
"Sadeeq dama haka kake? Dama kai maqiyina ne bansaniba? Ni atunanina idan ina cikin damuwa saika fini shiga damuwar amma am mistaken"
Sadeeq da tunda yafara magana yake antayamashi harara yaja tsaki yace
"To ni me zan maka? Ashraf taurin kanka yasa nafara tantamar da irin qashin da'akayi namu kan akayi naka, kana wahala zuciyarka na wahala amma kasan yadda zaka kawo qarshen wahalar ka kasa, saboda wani banzan dalili naka can" yafada cikin jin haushi
"But am trying ko? Duk hanyar danasan zan ganta inabi kaima kasani" yafada kamar zaiyi kuka
"Nidai tawa ta sameni, dafarko ina zaman zamana hankali kwance banida damuwar komai amma tunda tashigo rayuwata ta sauya komai, gashi yanzu ta tafi tabarni da jinya gashi kai da nake tunanin zan dan samu sauqi a wajen ka kaima ka juyamin baya" yaqarashe zancen yana dafe Kai.
"Mtcheew kai ka siya ai, muddin bazaka sauke girman Kai ba bakaga komai bama, ita saudart din allurace da zata bace bakasan inda zaka ganota ba? Kasan inda zakaje ka ganta kawai baka shirya ganinta bane" yafada yana maida hankalinshi kan kallon dazai kunna
"I can't, bazan iya taka gidan mutumin nanba, zan iya zuwa koma inane inganta amma banda wannan gidan" inji Ashraf yana dan huci.
"Why? Ai ba wajen shi zakajeba, wajen Matar ka kaje, ni banga wani Abu aciki ba"
"Ni nagani, the first and worst mistake dina shine sanyota acikin deal dina, da bansata aciki ba da ko saninta banyiba bare har wannan masifar ta hayeni" inji Ashraf yana cije le6an qasa.
"Yes Ashraf, Allah ne ke nuna mana kurenmu, yakuma nuna mana aure ba abin wasa bane, dukda rama sharri da sharri ba haramun bane anfison a ramashi da alhairi, amma mu saimuka nemi ramawa fiyeda yadda akayi mana, muka kuma saka Wanda bata jiba bata ganiba kuma muka dauki abu mai martaba irin aure muka maidashi wasa shiyasa muka rufta aciki" inji sadeeq shima cikin sanyi.
"And you warned me, ka gargadeni akan hakan amma ni idanuna sun rufe fansa kawai nakeson dauka gashi yanzu muntashi ba wan ba qanin saima masifar danake ciki, wlh danasan yadda zan cire Sonta a zuciyata danayi hakan ko na huta, kullum kamar qaramani Sonta akeyi, with every passing minute, second, breath jinake kamar qara huramani wutar Sonta ake, am helpless, bansan yaya zan tunkareta ba, bansan Kalmar dazan yi amfani dashiba, bansan komai ba, all I know is I love her, I so much love her" yafada cikin wani irin yanayi mai ban tausayi.
Cikin tausayawa sadeeq ya dawo kusada shi ya zauna tareda dafa kafadarshi
"It ok bro, insha Allah komai zaizo da sauki, ka riqe addu'a kuma kaima kayi trying best dinka, ka ajiye komai kayi fighting for your love, insha Allah saudart alhairi ce a rayuwarka shiyasa tun farko ka sakota aciki, insha Allah zakayi dariya watarana.."
Ringing din wayar Ashraf ce ta katsesu.
Saurin saka hannu yayi ya fiddo wayar jin ringing tone din Ummy ne Wanda contact dinta kadai yasama tone din.
Janye hannunshi sadeeq yayi daga kafadarshi yana kallonshi yayinda shikuma ya daga ya kara a kunne yana sallama.
Ganin yanayin fuskarshi na chanzawa yasa sadeeq kuramashi idanu da alamun tambaya
"Ummy.. Lafiya?" Inji Ashraf cikin Rashin fahimta.
Bansan ko me ummin tace ba sai gani nayi wayar takawo haske alamun an katseta.
Ahankali ya sauke wayar daga kunnenshi fuskarshi dauke da ayar tambaya.
"Lafiya?" Inji sadeeq daketa kallonshi tundazu
"Ummy ke Neman mu" Ashraf ya amsa absentmindedly tunani kala kala na yawo a qwanyar shi.
"Meyasa?" Inji sadeeq
Miqewa Ashraf yayi
"Muje amma she don't sound normal".
Shima miqewan yayi ya Dora t-shirt akan singlet dinshi yasaka takalmi suka fita.
Sallama sukayima umman sadeeq dake falo akan zasu dan fita su dawo sannan suka fice da motar Ashraf.
A harabar gidansu Ashraf sukayi parking suka fito.
" sadeeq wani Abu na faruwa, inaji a raina something bad is happening" inji Ashraf yana kallon hanyar cikin gidan
"Babu komai insha Allah, mushiga nasan babu komai sai alhairi" inji sadeeq cikin qarfafa mashi gwiwa.
Haka suka jero kamar yadda suka saba sadeeq ya Danna door bell sukayi jigum suna kallon kofar.
Bayan yan daqiqu sai gani sukayi an murda kofar an bude.
Baby ce ta bayyana fuskarta adagule alamun something is happening.
Saurin qaqalo murmushi tayi tana kaucemasu tana gaishesu.
Yau babu Wanda yasamu halin amsawa saboda fargaba don haka shiga sukayi atare suna sallama.
A falo suka hango Ummy zaune kan one seater fuskarnan babu fara'a tadago tana amsa sallamarsu tana masu wani irin kallon daya kada hanjin cikinsu.
A sanyaye suka qaraso suka zauna qasan tsadadden rug din dake tsakiyar falon suka sunkuya kai.
Itama baby dawowa ciki tayi ta zauna kan kujerar dake nesa dasu ta zauna tana kallonsu
Tare suka gaidata cikin sanyi kallo daya zakayi musu kasan suna cikin fargaba sosai.
Kallo tashiga binsu dashi batareda ta amsaba hakan yasasu sunkuyar dakai kasa
"Ina matarka?" Ummy ta jefo masu tambayar a bazata.
Hakan yasa duk suka dago kai gabadaya suka kalleta sai kuma suka kalli juna.
Maida kallonsu suka sakeyi kanta sannan Ashraf cikin inda inda yace
"Ni?"
Batace komai ba sai tsareshi da idanu datayi Wanda hakan ba qaramin sanyaya mashi jiki yayiba.
Sunkuyar dakai yayi sannan ya bude baki yace
"Tana gida"
"Ka kirata tazo yanzu" tafada commandly
Dagowa yayi yasake kallonta yanason karantar yanayinta
"Ummy.. Wayarta a kashe.. Take"
Dan murmushi Ummy tasaki mai kamada na takaici sannan ta kalli baby tace
"Kirata"
Jiki a sanyaye baby ta Ciro wayarta ta kira number saudart sai gashi tashiga suna kuma ji saboda hands free tasata.
Har tayi ringing dinta tagama ba'a dagaba.
Maido kallonta Ummy tayi kansu sukayi saurin sunkuyar dakai.
"Ina matarka Ashraf!"
Gamm ya runtse idanunshi tashin hankali qarara a fuskarshi.
Tunda yake Ummy bata taba kiranshi da sunanshi ba sai yau.
Nan take zuciyarshi tafara bugawa abnormally gumi na tsatsafo mashi.
"Nace where is your wife!!" Ummy ta daka mashi uban tsawar da bata ta6a yi musu ba.
Nan take baby tafashe da kuka tana toshe bakinta shikuma Ashraf yadago yana kallon Ummy idanunshi sunyi jajur.
"Ummy.."
"Shut up!" Ta katse sadeeq din a tsawace
"Kabari nadawo kanka tukun" tafada a fadace
"Now answer me, ina matarka?" Ta maida akalar tambayar kan Ashraf.
Bakinshi yabude zaiyi magana amma yakasa sai 6ari da bakin keyi.
Be Ankara ba yaji an wurga mashi takardu a fuska sun watse a gabanshi
"What is this?! Nace meye wannan!" Ta tambaya a tsawace
Bin takardun yayi da kallo nan take Jikinshi yadauki rawa...✍️
Ummin fasihu ce🧚♀
👰🏻🤵🏻AUREN KWANGILA🤵🏻👰🏻
(Contract marriage)
Allah ka yayemana wannan annobar (covid19)🤲
Allah ka ji6anci lamuranmu, karka barmu da kanmu🤲
Aslm fans🙋🏻♀️ sorry kunjini shiru kwana biyu, wayatace tasamu mtsl😟 amma yanzu komai yayi daidai.
Masu cigiya, masu kira da masu text duk nagode da qauna😍😇
Allah yabar zumunci🤲
Story written by Ashaanty love💖
(Ummin fasihu)
Bin takardun yayi da kallo nan take jikinshi yadauki rawa.
Shima sadeeq takardun yake kallo fuskarshi fall mammaki zuciyarshi na bugawa.
"Nace meye wannan!!" Suka sakejin muryarta tsakar kansu.