Sashe 56
Auren Kwangila Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*MALLAM MAMMAN* manomine wanda ya riqe noma amatsayin sana'arshi, yanada rufin asiri daidai gwargwado don cikin noman yake samun abinci dazasuci harkuma su sayar.
Duk cikin yaranshi babu wanda yayi boko don lokacin ba'a wani bama karatun boko muhinmmanci ba.
Iyakarsu makarantar allo sai suwuce gona idan sun tashi don taimakawa babansu.
Jamila nada shekaru sha shidda akayimata aure dawani d'an abokin Mallam Mamman dake qauyen kakumi.
Auwal tun tasowarshi yakasance yaro mai hazaqa da zuciyar nema, duk yafi sauran yan uwanshi kazar kazar da qoqarin aiki.
Shiyasa sukafi shaquwa da Mallam Mamman don sosai yake taimakamashi a gona.
Auwal da kingin yan uwanshi sunada hadin kai ga girmama na gaba dasu suk qarantar taxarar dake tsakaninsu kau, hakan yasa zaman lfy, girmama juna da hadin kai ya wanzu a ahalin.
Koda sukadan qara tasawa sai suka amshi ragamar nomar yakasance mallam mamman ya sakarmusu komai yakoma yana hutawa.
Haka rayuwa tacigaba da kasancewa a wannan ahalin har watarana wani abokin mallam mamman dake zaune cikin garin kano yakawo mashi ziyara.
Anan su Auwal suka taddasu lokacin sun dawo daga gona, saida suka gaishesu sannan suka shiga cikin gidan.
Bayan sun shige ne abokin mallam mamman wato *MALLAM SANI* yayima mallam mamman tayin mezai hana yabashi daya daga cikin yaran yabishi kano ya hadashi da d'anshi sudinga aikin tuqin dayake.
Dafarko mallam be yarda ba, dakyar mallam sani yashawo kanshi yace zai shawarta.
Sai bayan isha'i sun zaune tsakar gida kamar yadda suka saba, samarin na zagaye da tray din abinci sunaci yayinda iyayen ke gefe.
Anan ne mallam mamman ya tada maganar da abokinshi sani yazomashi daita.
Nan take Auwal yanuna ra'ayinshi nason bin mallam sani don sosai yake sha'awar fita wani wurin nema.
Da farko mallam yaqi yara don ganin duk yafisu himma da qoqarin noma gashi shine babba amma ganin babu mai ra'ayin zuwa cikin qannen yasa ya yarda shima saida Auwal yadan sha wuya wajen shawo kanshi.
Cikin dan qanqanin lokaci suka shirya, ranar da mallam sani zai koma kanon yabiyo suka wuce da Auwal din.
Acan kanon mallam sani ya hada auwal da danshi mai suna Lawal wanda shima tsarar Auwal dinne suna daukan kayan gwari a mota suna kaiwa garruruwa.
Tun Auwal nabin Lawal a mota amatsayin karen mota har shima ya qware da tuqi shima aka bashi mota.
Alhamdulillah yana samu bakin gwargwado don duk qarshen wata idan zai ziyarci wudil yana zuwa masu da alhairi bakin gwargwado.
Suma su Nura suna itakar qoqarinsu a harkar nomansu idan kuma auwal yashigo garin yazo hutu wanda duk yawanci kwana hudu yakeyi haka zasu hadu sutafi gonar gabadaya.
Cikin dan qanqanin lokaci Auwal yayi suna, masu bada mottoci haya suka sanshi saboda gaskiyarshi da riqon amana.
Tun yana daukan kayan gwari har yakoma daukan kayan smuggeling irinsu shinkafa, man olga dadai sauransu.
Sosai yake samu da wannan sana'ar dob harya gyaramasu gidansu dake wudil dukda ba rusheshiba yayi akayi saboba saidai duk ya gyagyarashi an chanza sabon rufi na kwano sa6anin ba karare saikuma shafe da akayima gidan both qasa da bango.
A 6angaren qannenshi kau suma suna samun cigaba sosai don Ibrahim yabude dan shago yana siyarda kayan masarufi wanda yake hadawa da noma.
Nura kuwa yakama kiwo na dabbobi daban2 wanda shima hakan be hanashi nomanba.
Shikuma Zaharadini daga baya Auwal yatafi dashi kanon don sudinga aikin tare.
Auwal cikim tafiye tafiyenshi ba tuqin mota watarana yaje garin yola ya hadu dawata kyakyawar bafulatana mai suna *FATIMA* wanda ke kawo tallar nono da wara a inda suke sauke kaya.
Wasa wasa suka shaqu dajuna soyyaya tashiga tsakaninsu, ya kasance dik sadda yashigo garin suna tare kofar qaton shagon dasuke sauke kayan suna fira kamar karsu rabu hartakai yafison daukan kayan yola don haduwa da sahibarshi.
Ahaka suka qulla shekara daya suna soyyaya .
Awani dawowa hutu dasukayi wudil mallam mamman da yafara tsufa ya tarasu ya nemi kowannensu ya fidda mata yayi aure musanmman Auwal da Ibrahim kasancewar sune manya.
Anan ibrahim ya bayyana cewa shi dama akwai wacce yakeso mai suna *Raliya*, yarinya nitsatsiya babu wanda besantaba a garin wudil.
Sosai sukaji dadin za6in nashi nan aka maido akalar tambaya akan Auwal.
Shima beyi qasa a gwiwa ba ya bayyanamasu soyyayar dake tsakaninsu da Fatima yar yola.
Dafarko Aminatu (inna) taso taqiya acewarta saidai yasamu mata ansn cikin wudil ta aura amma daga baya ta amince bayan mallam mamman ya fahimtar daita shi aure rabone kuma matar mutum qabarinsa.
Nanfa magana takaiga manya, suma can 6angaren fatima sunso qiyawa amma daga baya sai suka amince aka saka rana lokaci daya dana Auwal da Ibrahim din.
Gaggarumin biki akayi a garin wudil.
Mallam mamman baqi yaqi rufuwa ana bikin yara har biyu yan gaban goshi.
Jamila itama ta halarci bikin alokacin 'ya'yanta uku.
Sosai akasha shagalin biki inda anan qauyen aka kawo fatima saida sukayi sati sannan suka koma cikin garin kanon awani madaidaicin gida daya kama haya.
Kwanci tashi asarar mai rai.
Haka Auwal yacigaba da harkarsa ta tuqi Allah na sanyamashi albarka yana kuma qara budamashi har ya tara kudi shima yasiya mota daya dukda da second yafara don gangar jikin motar yafara siya sannan ahankali ahankali yacigaba da hadata harta zama cikkakiyar mota nan shima yabadata haya ga qanninshi Zaharadini yayinda shima yacigaba da nashi tuqin, saiya kasance ana bashi haya shima yana bayarwa kuma hakan ba qaramin budi ya qaramashi ba.
Ana cikin haka suka hadu da *SHAMSU ABUBAKAR* wanda akafi kira da *SHAMSU QOLO* d'an qauyen kankiya dake jahar katsina shima yashigo kano ne cirani.
Sun hadune wani zuwan da shamsu yayi zai sari jarkokin man olga sai aka hadoshi da motar Auwal suka taho alokacin shamsu na aiki ne awani qaton shagon kayan masarufi aqarqashin wani.
A wannan tafiyar suka qulla abota kasancewar shamsu mutum ne mai saurin shiga rai ga iya tsara kalamai ga raha.
Cikin dan qanqanin lokaci suka zama aminan juna don sosai suke qaunar juna har takaiga indai auwal nacikin gari to zakagansu jone koda wane lokaci, hakan yasa kowa yasan da abotarsu.
Shekara daya da aurensu Auwal Allah yayima Mallam mamman rasuwa, mutuwae data girgiza mutane dadama don bawani jinya yayiba, amai da zawo yayi na yini daya ya sheqa.
Babu shiri su Auwal suka tarkato sukayo wudil.
Suna wudil har akayi sadakar bakwai.
Cikin masu zuwa masu gaisuwa harda Shamsu qolo don shi tun ranar kwana biyu yazo saida akayi addu'ar uku yajuya washegari.
Bayan addu'an bakwai su Auwal na shirye shiryen komawa kano Raliya matar Ibrahim ta haihu kasancewar dama da tsohon cikinta akayi rasuwar.
Ta haifi danta namiji tubarkallah babu wata wata aka maida sunan margayi mallam mamman sai aka dinga kiranshi *Mallam*
Sai bayan suna sannan su Auwal suka koma kano.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya, ahankali ahankali Allah yaita budama Auwal yaqara siyan mota yaqara badata haya itama wanda hakan besashi barin tuqinba.
Haka yacigaba tun yana sayan tsoffafi yana hadawa harya fara siyan sabbabi dall zuwa lokacin arziqi ya zaunamashi sosai don harya ginama kanshi gida mai kyan gaske.
Yakumu rushe ginin qasan gidansu ma wudil yayi na zamani ya zuba kayan more rayuwa a gidan musanmman dakin inna wanda babu yadda beyi ba daita kan yamaidota kano taqiya wai gwara ta mutu a mahaifarya.
Haka zalika bebar qannenshi ba, yana taimakamasu bakin yinshi donshi mutum ne mai yawan kyautaa dukda suma basu rasa komaiba sunada rufin asiri daidai gwargwado.
A 6angaren abotarsu da shamsu qolo kau sai abinda yaci gaba don izuwa lokacin shamsu shima ya bude nashi qaton supermarket wanda babu abinda mai siyar na kayan masarufi.
Tun yana order a garruruwa har aka fara kawomashi daga qasashe daban daban wanda harda cotonou inda ake kawomashi shinkafa mottoci mottoci wanda duk yawanci motoccin Auwal ne, hakan yaqara danqon zumuncinsu ya kasance kansu a hade yake.
Saidai matsalar Shamsu daya, had'ama da son kudi, dik inda ta qyallo zai samu saiya kutsa yabi yasamu, hakan yasa yake hadawa da ha'inci a al'amuranshi.
Auwal yasha yimashi fads akan wannan halin amma yakasa dainawa don tun farko betashi ta wata isashiyar tarbiya ba na iyaye saina malamin makarantar allonsu wanda sunmashi yawa baya iya controlling dinsu duka.
Ana haka wata shekara Auwal ya tilastama Shamsu dole suka tafi aikin hajji tare wanda da ason ran shamsu ne bazaijeba don shi be qaunar abinda zai zazzagarmashi da account dinshi.
Bayan dawowarsu Alhaji Auwal da Alhaji shamsu, Alhaji Auwal ya tadda labarin farincikina na samuwar juna biyun Fatima wanda shekararsu ta uku kenan da aure.
Farincikin da Alhaji Auwal dama makusantanshi sukayi baya misaltuwa don sadaka yaitayi yana godewa allah da kyautar dayabasu.
Nanfa suka dauki son duniya da kulawa suka dorawa cikin, ba Alhajin ba ba zaharadini qannanshi ba ba fatima ba.
Haka fatima taita samun kylawa ta musanmman suka raini cikin cikin tsantsan kulawa har allah ya sauketa lfy ta sum6ulo qaton d'anta mai kama daita sak masha allah.
Farincikin da Alhaji Auwal yashiga alokacin 6ata bakine.
Kan kace me? Mutanen wudil harsun iso lokacin har ansakama Nura mai bima Ibrahim biki.
Suma yan adamawa yan ywan fatima ba'a barsu abaya ba da jamila yar kakumu haka suka garzayo kano don taya wannan ahali murnar samun qaruwa.
Ranar suna d'a yaci sunan kakanshi wato Muhammad ana masa laqani da *ASHRAF*...✍️
Ummin fasihu ce🧚🏻♀️
👰🏻🤵🏻AUREN KWANGILA🤵🏻👰🏻
(Contract marriage)
Allah ka yayemana wannan annobar (covid19)🤲
Allah ka ji6anci lamuranmu, karka barmu da kanmu🤲
Story written by Ashaanty love
(Ummin fasihu)
066
Ranar suna Fatima tasamu kyauttutuka dayawa wanda duk yawanci abokan huldar Auwal ne sukafi badawa, sosai suka nuna bajintarsu wajen kawo kyaututtuka na Alfarma.
A 6angaren Alhaji shamsu kau abin ba'a cewa komai don shima ba qaramin kudi yakashe ba don har ragunan da aka yanka shiya siya bayan kayan jarirai da lasa lasai dayaba mai jego.
Haka dai akayi sunan aka watse, kowa yakoma inda yafito.
Anan Fatima tacigaba da wankanta Auwal yasamomata wata dattijuwa dake qasan unguwarsu tana zuwa kullum tana wanke jariri.
Haka suka cigaba da kula da dansu cikin so da qauna, kan kace me yaron ya girma yayi bul bul kamar irin 'ya'yan turawan nan ga wayau kamar me?
Yanada wata biyar suka tattara sai wudil bikin Nura.
Duk cikin yaranshi babu wanda yayi boko don lokacin ba'a wani bama karatun boko muhinmmanci ba.
Iyakarsu makarantar allo sai suwuce gona idan sun tashi don taimakawa babansu.
Jamila nada shekaru sha shidda akayimata aure dawani d'an abokin Mallam Mamman dake qauyen kakumi.
Auwal tun tasowarshi yakasance yaro mai hazaqa da zuciyar nema, duk yafi sauran yan uwanshi kazar kazar da qoqarin aiki.
Shiyasa sukafi shaquwa da Mallam Mamman don sosai yake taimakamashi a gona.
Auwal da kingin yan uwanshi sunada hadin kai ga girmama na gaba dasu suk qarantar taxarar dake tsakaninsu kau, hakan yasa zaman lfy, girmama juna da hadin kai ya wanzu a ahalin.
Koda sukadan qara tasawa sai suka amshi ragamar nomar yakasance mallam mamman ya sakarmusu komai yakoma yana hutawa.
Haka rayuwa tacigaba da kasancewa a wannan ahalin har watarana wani abokin mallam mamman dake zaune cikin garin kano yakawo mashi ziyara.
Anan su Auwal suka taddasu lokacin sun dawo daga gona, saida suka gaishesu sannan suka shiga cikin gidan.
Bayan sun shige ne abokin mallam mamman wato *MALLAM SANI* yayima mallam mamman tayin mezai hana yabashi daya daga cikin yaran yabishi kano ya hadashi da d'anshi sudinga aikin tuqin dayake.
Dafarko mallam be yarda ba, dakyar mallam sani yashawo kanshi yace zai shawarta.
Sai bayan isha'i sun zaune tsakar gida kamar yadda suka saba, samarin na zagaye da tray din abinci sunaci yayinda iyayen ke gefe.
Anan ne mallam mamman ya tada maganar da abokinshi sani yazomashi daita.
Nan take Auwal yanuna ra'ayinshi nason bin mallam sani don sosai yake sha'awar fita wani wurin nema.
Da farko mallam yaqi yara don ganin duk yafisu himma da qoqarin noma gashi shine babba amma ganin babu mai ra'ayin zuwa cikin qannen yasa ya yarda shima saida Auwal yadan sha wuya wajen shawo kanshi.
Cikin dan qanqanin lokaci suka shirya, ranar da mallam sani zai koma kanon yabiyo suka wuce da Auwal din.
Acan kanon mallam sani ya hada auwal da danshi mai suna Lawal wanda shima tsarar Auwal dinne suna daukan kayan gwari a mota suna kaiwa garruruwa.
Tun Auwal nabin Lawal a mota amatsayin karen mota har shima ya qware da tuqi shima aka bashi mota.
Alhamdulillah yana samu bakin gwargwado don duk qarshen wata idan zai ziyarci wudil yana zuwa masu da alhairi bakin gwargwado.
Suma su Nura suna itakar qoqarinsu a harkar nomansu idan kuma auwal yashigo garin yazo hutu wanda duk yawanci kwana hudu yakeyi haka zasu hadu sutafi gonar gabadaya.
Cikin dan qanqanin lokaci Auwal yayi suna, masu bada mottoci haya suka sanshi saboda gaskiyarshi da riqon amana.
Tun yana daukan kayan gwari har yakoma daukan kayan smuggeling irinsu shinkafa, man olga dadai sauransu.
Sosai yake samu da wannan sana'ar dob harya gyaramasu gidansu dake wudil dukda ba rusheshiba yayi akayi saboba saidai duk ya gyagyarashi an chanza sabon rufi na kwano sa6anin ba karare saikuma shafe da akayima gidan both qasa da bango.
A 6angaren qannenshi kau suma suna samun cigaba sosai don Ibrahim yabude dan shago yana siyarda kayan masarufi wanda yake hadawa da noma.
Nura kuwa yakama kiwo na dabbobi daban2 wanda shima hakan be hanashi nomanba.
Shikuma Zaharadini daga baya Auwal yatafi dashi kanon don sudinga aikin tare.
Auwal cikim tafiye tafiyenshi ba tuqin mota watarana yaje garin yola ya hadu dawata kyakyawar bafulatana mai suna *FATIMA* wanda ke kawo tallar nono da wara a inda suke sauke kaya.
Wasa wasa suka shaqu dajuna soyyaya tashiga tsakaninsu, ya kasance dik sadda yashigo garin suna tare kofar qaton shagon dasuke sauke kayan suna fira kamar karsu rabu hartakai yafison daukan kayan yola don haduwa da sahibarshi.
Ahaka suka qulla shekara daya suna soyyaya .
Awani dawowa hutu dasukayi wudil mallam mamman da yafara tsufa ya tarasu ya nemi kowannensu ya fidda mata yayi aure musanmman Auwal da Ibrahim kasancewar sune manya.
Anan ibrahim ya bayyana cewa shi dama akwai wacce yakeso mai suna *Raliya*, yarinya nitsatsiya babu wanda besantaba a garin wudil.
Sosai sukaji dadin za6in nashi nan aka maido akalar tambaya akan Auwal.
Shima beyi qasa a gwiwa ba ya bayyanamasu soyyayar dake tsakaninsu da Fatima yar yola.
Dafarko Aminatu (inna) taso taqiya acewarta saidai yasamu mata ansn cikin wudil ta aura amma daga baya ta amince bayan mallam mamman ya fahimtar daita shi aure rabone kuma matar mutum qabarinsa.
Nanfa magana takaiga manya, suma can 6angaren fatima sunso qiyawa amma daga baya sai suka amince aka saka rana lokaci daya dana Auwal da Ibrahim din.
Gaggarumin biki akayi a garin wudil.
Mallam mamman baqi yaqi rufuwa ana bikin yara har biyu yan gaban goshi.
Jamila itama ta halarci bikin alokacin 'ya'yanta uku.
Sosai akasha shagalin biki inda anan qauyen aka kawo fatima saida sukayi sati sannan suka koma cikin garin kanon awani madaidaicin gida daya kama haya.
Kwanci tashi asarar mai rai.
Haka Auwal yacigaba da harkarsa ta tuqi Allah na sanyamashi albarka yana kuma qara budamashi har ya tara kudi shima yasiya mota daya dukda da second yafara don gangar jikin motar yafara siya sannan ahankali ahankali yacigaba da hadata harta zama cikkakiyar mota nan shima yabadata haya ga qanninshi Zaharadini yayinda shima yacigaba da nashi tuqin, saiya kasance ana bashi haya shima yana bayarwa kuma hakan ba qaramin budi ya qaramashi ba.
Ana cikin haka suka hadu da *SHAMSU ABUBAKAR* wanda akafi kira da *SHAMSU QOLO* d'an qauyen kankiya dake jahar katsina shima yashigo kano ne cirani.
Sun hadune wani zuwan da shamsu yayi zai sari jarkokin man olga sai aka hadoshi da motar Auwal suka taho alokacin shamsu na aiki ne awani qaton shagon kayan masarufi aqarqashin wani.
A wannan tafiyar suka qulla abota kasancewar shamsu mutum ne mai saurin shiga rai ga iya tsara kalamai ga raha.
Cikin dan qanqanin lokaci suka zama aminan juna don sosai suke qaunar juna har takaiga indai auwal nacikin gari to zakagansu jone koda wane lokaci, hakan yasa kowa yasan da abotarsu.
Shekara daya da aurensu Auwal Allah yayima Mallam mamman rasuwa, mutuwae data girgiza mutane dadama don bawani jinya yayiba, amai da zawo yayi na yini daya ya sheqa.
Babu shiri su Auwal suka tarkato sukayo wudil.
Suna wudil har akayi sadakar bakwai.
Cikin masu zuwa masu gaisuwa harda Shamsu qolo don shi tun ranar kwana biyu yazo saida akayi addu'ar uku yajuya washegari.
Bayan addu'an bakwai su Auwal na shirye shiryen komawa kano Raliya matar Ibrahim ta haihu kasancewar dama da tsohon cikinta akayi rasuwar.
Ta haifi danta namiji tubarkallah babu wata wata aka maida sunan margayi mallam mamman sai aka dinga kiranshi *Mallam*
Sai bayan suna sannan su Auwal suka koma kano.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya, ahankali ahankali Allah yaita budama Auwal yaqara siyan mota yaqara badata haya itama wanda hakan besashi barin tuqinba.
Haka yacigaba tun yana sayan tsoffafi yana hadawa harya fara siyan sabbabi dall zuwa lokacin arziqi ya zaunamashi sosai don harya ginama kanshi gida mai kyan gaske.
Yakumu rushe ginin qasan gidansu ma wudil yayi na zamani ya zuba kayan more rayuwa a gidan musanmman dakin inna wanda babu yadda beyi ba daita kan yamaidota kano taqiya wai gwara ta mutu a mahaifarya.
Haka zalika bebar qannenshi ba, yana taimakamasu bakin yinshi donshi mutum ne mai yawan kyautaa dukda suma basu rasa komaiba sunada rufin asiri daidai gwargwado.
A 6angaren abotarsu da shamsu qolo kau sai abinda yaci gaba don izuwa lokacin shamsu shima ya bude nashi qaton supermarket wanda babu abinda mai siyar na kayan masarufi.
Tun yana order a garruruwa har aka fara kawomashi daga qasashe daban daban wanda harda cotonou inda ake kawomashi shinkafa mottoci mottoci wanda duk yawanci motoccin Auwal ne, hakan yaqara danqon zumuncinsu ya kasance kansu a hade yake.
Saidai matsalar Shamsu daya, had'ama da son kudi, dik inda ta qyallo zai samu saiya kutsa yabi yasamu, hakan yasa yake hadawa da ha'inci a al'amuranshi.
Auwal yasha yimashi fads akan wannan halin amma yakasa dainawa don tun farko betashi ta wata isashiyar tarbiya ba na iyaye saina malamin makarantar allonsu wanda sunmashi yawa baya iya controlling dinsu duka.
Ana haka wata shekara Auwal ya tilastama Shamsu dole suka tafi aikin hajji tare wanda da ason ran shamsu ne bazaijeba don shi be qaunar abinda zai zazzagarmashi da account dinshi.
Bayan dawowarsu Alhaji Auwal da Alhaji shamsu, Alhaji Auwal ya tadda labarin farincikina na samuwar juna biyun Fatima wanda shekararsu ta uku kenan da aure.
Farincikin da Alhaji Auwal dama makusantanshi sukayi baya misaltuwa don sadaka yaitayi yana godewa allah da kyautar dayabasu.
Nanfa suka dauki son duniya da kulawa suka dorawa cikin, ba Alhajin ba ba zaharadini qannanshi ba ba fatima ba.
Haka fatima taita samun kylawa ta musanmman suka raini cikin cikin tsantsan kulawa har allah ya sauketa lfy ta sum6ulo qaton d'anta mai kama daita sak masha allah.
Farincikin da Alhaji Auwal yashiga alokacin 6ata bakine.
Kan kace me? Mutanen wudil harsun iso lokacin har ansakama Nura mai bima Ibrahim biki.
Suma yan adamawa yan ywan fatima ba'a barsu abaya ba da jamila yar kakumu haka suka garzayo kano don taya wannan ahali murnar samun qaruwa.
Ranar suna d'a yaci sunan kakanshi wato Muhammad ana masa laqani da *ASHRAF*...✍️
Ummin fasihu ce🧚🏻♀️
👰🏻🤵🏻AUREN KWANGILA🤵🏻👰🏻
(Contract marriage)
Allah ka yayemana wannan annobar (covid19)🤲
Allah ka ji6anci lamuranmu, karka barmu da kanmu🤲
Story written by Ashaanty love
(Ummin fasihu)
066
Ranar suna Fatima tasamu kyauttutuka dayawa wanda duk yawanci abokan huldar Auwal ne sukafi badawa, sosai suka nuna bajintarsu wajen kawo kyaututtuka na Alfarma.
A 6angaren Alhaji shamsu kau abin ba'a cewa komai don shima ba qaramin kudi yakashe ba don har ragunan da aka yanka shiya siya bayan kayan jarirai da lasa lasai dayaba mai jego.
Haka dai akayi sunan aka watse, kowa yakoma inda yafito.
Anan Fatima tacigaba da wankanta Auwal yasamomata wata dattijuwa dake qasan unguwarsu tana zuwa kullum tana wanke jariri.
Haka suka cigaba da kula da dansu cikin so da qauna, kan kace me yaron ya girma yayi bul bul kamar irin 'ya'yan turawan nan ga wayau kamar me?
Yanada wata biyar suka tattara sai wudil bikin Nura.