Sashe 27
Auren Kwangila Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bata wani yi kwalliyar kirkiba saidai ta shafama sexy small lips dinta maroon din janbaki Wanda yasata yin kyau sosai, feshe turare mai sanyin qamshi tayi sannan ta kwashi wayoyinta da ATM sannan tafito.
Back seat ta zauna, ya tada motar suka shilla.
A hanya saida tasa drivern ajiye ta wani super market ta siyama Ummy turraruka ita kuma baby kayan maqulashe sannan suka wuce.
Jin horn yasa baby da tundazu tana zaune tana cika tana batsewa tayi saurin leqa wa, ganin motar daya daga cikin na Ashraf ne yasata qara la6ewa tana kallo don tsoron fitowa take don duk atunaninta Ashraf ya kawota.
Ganin emeka yafito daga gaban motar ya zagayo ya budewa saudart yasata qwala wata uwar qara Wanda saida Ummy dake zaune tana duba wani littafi tsoro.
Dagudu tanufi kofa ta bude tayi waje tana tsalle cikin murna.
Qwaqumeta tayi cikin tsananin murna tana tsalle itama saudart rungumeta tayi cikin murna.
Haka suka shiga ciki kowa fuska fall farinciki karma baby taji lbr.
Cikin fara'a Ummy ta tarbe saudart ita kau tayi qasa zata gaidata tayi saurin tarota tana rungumeta.
"You're welcome my dear, Allah yayimaki albarka"
Sinne kai tayi tana gaidata.
Amsawa Ummy tayi tana zauna daita akan kujera baby tazo ta zauna kusada ita sai washe baki take.
"Wai bazaki dauko mata kayan sha ba? Kinwani maqale mata" tafada tana antayamata harara.
Dariya baby tayi tamiqe ta ruga kitchen din.
Daidai nan emeka yashigo da kayan datayi shopping din ya gaida Ummy a girmame ya ajiye a tsakiyar falon yafita.
Fitowa baby tayi fuskarta da murmushi hannunta dauke da tray mai daukeda drinks da ruwa da snacks.
Doramata tayi kan stool dake kusada kujeranta daidai nan idanunta ya sauka akan ledojin qasa.
"Anty wannan fa?"
"Yours"
Da sauri ta jawo ledar tana murna ta bude, ganin kayan maqulashe yasata yin ihu tana rungumo saudart tana murna ummy namata fadan karta karya mata daughter.
Nan taware dayan ledar ta leqa taga turrarukan tace
"Wannan dai ko ba'a fadaba nasan na Ummy ne, Ummy gashi"
Ta miqamata.
Itama leqawa Ummy tayi tana fiddowa tana santinsu itama tana godiya.
Ita kau saudart kunya ma ta kamata.
Haka su kadan ta6a hira ganin kamar taqi sakewa yasa tace sutafi sama dakin baby.
Aikau nanfa abun nema ya samu, hira suke kamar wasu dasukayi shekaru dama dasanin Juna Wanda duk yawanci tsokana ce.
Sai bayan sallar juma@ Ummy tace su shirya akaisu gidan mamy ma.
Sosai saudart taji dadin haka.
Nanfa baby aka dauki wanka aka cake dankwali suka tafi.
Sosai mamy taji dadin zuwansu kuma taji dadin ganin chanjin Da saudart tayi don taqara yin fresh tayi kyau.
Nanfa suka baje kolin fira dasu kamal Wanda mostly da baby sukeyi sai tsokanar juna suke.
Sai wajajen six suka bar gidan bayan mamy tagama kashewa saudart jiki da nasiha.
Direct gidan daddy suka nifa.
Nanfa baby taga tsantsar soyyaya tsakanin uba da diya, fira kau sunsha shi kamar babu gobe.
Koda dasu tafi kuka taitayi dakyar ya rarrasheta yasamu suka tafi.
A hanya baby sai tsokanar ta take.
Haka sukaita fira cikin jindadi har suka isa gidan.
Sosai saudart taji dadin fitarta yau don sosai take jin wani irin nishadi data jima bata jiba.
Parking sukayi suka fito suna dariya.
Can dariyarsu ta tsaya gabadaya a dalilin ganin motar A.A dake fake a parking space din.
"Seems sweetheart dinki nanan" inji baby cikin shaqiyanci.
Harara saudart tabata tayi gaba, baby tabita tana dariya qasa qasa.
Da sallama tashigo falon.
Kamar hadin baki ya dago ya kalli kofar daga inda yake kwance bisa cinyar Ummy itama daidai ta kallo cikin falon sai caraf idanunsu suka gauraya...✍
Ummin fasihu ce🧚♀
👰🏻🤵🏻AUREN KWANGILA🤵🏻👰🏻
(Contract marriage)
Allah ka yayemana wannan annobar (covid19)🤲
Allah kabamu zaman lfy a qasarmu Nigeria🤲
Allah ka ji6anci lamuranmu, karka barmu da kanmu🤲
Story written by Ashaanty love
(Ummin fasihu)
036
Basu yiwa juna kallon second biyuba kowanne ya janye idanunshi.
"A'a? Kun dawo? Dama yanzu nake tunanin kiranku naji shirun yayi yawa" inji Ummy tana ture kan Ashraf daga kafarta shikau sai sake maqalewa yake.
"Wlh kau Ummy, mun dan taushe hannu" inji saudart tana zama akan wata kujera dake kallonsu.
Baby ma da sallama tashigo cikin nutsuwa kamar wata saliha ta zauna kusada saudart tana gaida Ashraf
"Yaya ina wuni?"
"Lfy" kawai yace yana qara gyara kwanciyarshi kan cinyar Ummy.
"Ya wajen su mamyn?" Inji Ummy cikin fara'a
"Wlh lfy lau tana gaidaku ma"
"Aikau muna amsawa, ai rananma na kirata mun gaisa"
Murmushi saudart tayi tana dan wasa da zoben yatsarta tace
"Allah sarki"
"Oh ni, waini son meke damunka ne? C'mon get up, saika karyani tukkuna?"
Tafada tana tureshi
"Shhhhh Ummy mana?" Yafada cikin shagwa6a yana sake maqale mata.
"Wai dukda kayi auren ma bazan tsiraba? Dama haka kike fama daughter?"
Sunkuyar dakai saudart tayi cikin kunya, a bangare guda kuma tana mammakin abinda Ashraf yakeyi.
Haka Ummy taita fama dashi yana wani narke mata yana zuba shagwa6a.
Itadai saudart takaici na ya qumeta, don kwata kwata be burgeta ba, mata akasani da zuba shagwa6a ba qaton gardiba.
Tsaki tajashi yafi cikon kwando acikin zuciyarta.
Ganin abun nasu bana qarewa bane yasata tashi murmushi a fuskarta.
"Ummy, Bari muke sama muyi sallah"
"Ok, ai gashinan kau anata kira, muma yanzu zamu tashi"
Tare suka tashi da baby da tunda tashigo bata sake cewa komai ba bayan gaisuwar datayima Ashraf.
Bayan sun shiga daki baby ta fashe da dariya harda kyakyatawa.
Binta da kallo saudart tayi daga bisani tace
"Ke kumafa? Lafiya dai ko?"
Bata amsamata ba saima fadawa datayi kan gadon ta tana mai cigaba da dariyar.
Tsaki saudart taja tana cewa
"To Allah yakawo sauqi" tashige toilet.
Alwala ta dauro sannan tafito ta tarar har baby ta shimfida mata sallaya.
Kallonta tayi ganin tayi dai daya kan gadon tana latse latse a waya.
"Kefa? Ko bakiji an kabbara ba?"
"An yafemin ai"
Bata sake cewa komai ba ta kalli gabas ta kabbara sallar.
Koda tagama magrib bata tashiba har saida akayi isha'i sannan.
Nan baby uwar surutu tafara zubamata shi, itama tana biyemata har saida Ummy takira baby a waya cewa su sauko suci abinci.
A dining suka iskesu, Ummy na feeding din Ashraf kamar kodayaushe.
A kunyace saudart ta ja kujera daga can beda dasu ta zauna.
Ajiye cokalin Ummy tayi tana cewa
"Yauwa baby, Debi abincin ki ki komawarki daki nima inada abinyi"
Diba baby tayi tayi gaba itama Ummy ta miqe zata tafi
"Ummy banfa qoshiba" inji ashraf yana dan ware idanu
"Then? Aiga Matar ka nan, tabaka" tafada tana wucewarta.
Shiru wajen ya dauka na dan lokaci.
Ajiyar zuciya tasaki ahankali sannan ta miqe tsaya ta dauki plate ta bude warmer din.
Haddadiyar fried rice ce dataji kayan lambu tayi green shar daita.
Serving spoon tayi amfani dashi ta zuba kadan a plate din, shima don kar Ummy tayi magana plus batason yin girki idan sun koma gida.
Nan ta zuba banana juice din a glass cup takoma ta zauna tafara ci cikin nutsuwa da yanga.
Duk abinda take yana kallonta ta qasan ido, harta gama tafara cin abincin.
Shiru wajen yasake dauka idan ka dauke Qarar da cokalin da saudart take amfani dashi keyi ahankali.
Shi ya maida hankali akan wayar hannunshi yana shafe shafe amma duk movement dinta yana kallo ta qasan ido.
Itakau yitayi kamar batasan da mutum ba awajen maida hsnkalinta akan abincin ta dukda atakure take ga qamshinsa daya hanata saqat don duk numfashin dazatayi saita shaqeshi.
Sun dan Dade a hakan, can saiya maida wayar a aljihun wandonshi ya dauki glass cup ya tsiyaya ruwan gora yasha kadan sannan ya goge bakinshi da tissue ya miqe yabar wajen.
Ajiyar zuciya ta sauki harda dafa saitin zuciya
"At last" tafada tana rolling din idanu.
Saida tagama sannan ta tashi ta tattare abubuwan da aka 6ata takaisu kitchen ta dawo ta gyare wajen ta gogeshi kamar ba'a ci abinci ba wajen sannan takoma kitchen ta wanke abubuwan dasuka 6ata.
Tana cikin kifasune Ummy tashigo da mammaki a fuskarta.
"Daughter, why? Haba dakin bari baby tayi"
Murmushi tayi tana tsane hannunta da hand towel.
"Kai Ummy, ba komai fa, basuda yawa ai"
"Dukda haka daughter, yanzu bari baby zata ida, kifito kutafi don garin naga kamar da hadari kar ruwa ya ritsa daku ahanya"
Babu musu tabi bayanta
Har bakin mota su Ummy suka rakosu baby harda budemata kofa tana saramata.
Harara ta gallamata kafin tafita.
Wata Leda Ummy ta miqomata mai dan girma tana cewa gashi babu yawa.
Sosai saudart tayimata godiya cikin girmamawa sannan Ashraf ya tada motar yafara yin reverse.
Dagamusu hannu Ummy da baby sukayi tayi har saida suka fice daga gidan.
********************************
Tuqi yake cikin qwarewa da burgewa, kamar kodayaushe babu Wanda ya kula wani bare ya tanka, kowa harkar gabanshi yake.
Babu zato ruwan sama mai qarfi da iska ya tsuge kamar da bakin qwarya.
Gashi sunyi nisa don sunfi Rabi amma da saura kuma kafin sukai gida.
Duk yadda yaso ya cigaba da tuqin cikin ruwan kasawa yayi don sosai ruwan ke zuba ga iska don kwata kwata be ganin gabanshi sosai.
Babu yadda ya iya don haka ya koma gefen titi yayi parking yana sauraron ikon Allah.
Wani irin shiru motar ta dauka, bakajin komai sai sautin saukar ruwan saman.
Kashe a.c din motar yayi ya kunna warmer don dama shi can sarkin jin sanyine, ya kwantar da kujerarshi ya jingina da ita.
Itakau dama saudart jingine take da bayan kujerar ta ta lumshe idanu tana sauraron sautin saukar ruwan.
Tunawa tayi da ranar dasukaje gathering dinnan ruwa ya ritsamusu a hanya kamar dai yau.
Ajiyar zuciya tayi taqara lafewa a kujerar idanunta still a lumshe tanata tunane tunane har barci 6arawo ya saceta.
Shikau a 6angarenshi latse latsen waya yaitayi har ruwan yadan tsagaita.
Jin ruwan ya tsagaita kuma dare qarayi yake yasashi dagowa yana maida kujerar daidai.
Kallon gefenta yayi ta qasan ido yaganta lafe a kujerar ta jawo gyalenta ta rufe fuska.
Tada motar yayi suka cigaba da tafiya har suka kawo gida.
Parking yayi a parking space sannan ya kashe motar.
Izuwa lokacin ruwan yakoma yayyafi sai iska daddada dake kadawa.
Back seat ta zauna, ya tada motar suka shilla.
A hanya saida tasa drivern ajiye ta wani super market ta siyama Ummy turraruka ita kuma baby kayan maqulashe sannan suka wuce.
Jin horn yasa baby da tundazu tana zaune tana cika tana batsewa tayi saurin leqa wa, ganin motar daya daga cikin na Ashraf ne yasata qara la6ewa tana kallo don tsoron fitowa take don duk atunaninta Ashraf ya kawota.
Ganin emeka yafito daga gaban motar ya zagayo ya budewa saudart yasata qwala wata uwar qara Wanda saida Ummy dake zaune tana duba wani littafi tsoro.
Dagudu tanufi kofa ta bude tayi waje tana tsalle cikin murna.
Qwaqumeta tayi cikin tsananin murna tana tsalle itama saudart rungumeta tayi cikin murna.
Haka suka shiga ciki kowa fuska fall farinciki karma baby taji lbr.
Cikin fara'a Ummy ta tarbe saudart ita kau tayi qasa zata gaidata tayi saurin tarota tana rungumeta.
"You're welcome my dear, Allah yayimaki albarka"
Sinne kai tayi tana gaidata.
Amsawa Ummy tayi tana zauna daita akan kujera baby tazo ta zauna kusada ita sai washe baki take.
"Wai bazaki dauko mata kayan sha ba? Kinwani maqale mata" tafada tana antayamata harara.
Dariya baby tayi tamiqe ta ruga kitchen din.
Daidai nan emeka yashigo da kayan datayi shopping din ya gaida Ummy a girmame ya ajiye a tsakiyar falon yafita.
Fitowa baby tayi fuskarta da murmushi hannunta dauke da tray mai daukeda drinks da ruwa da snacks.
Doramata tayi kan stool dake kusada kujeranta daidai nan idanunta ya sauka akan ledojin qasa.
"Anty wannan fa?"
"Yours"
Da sauri ta jawo ledar tana murna ta bude, ganin kayan maqulashe yasata yin ihu tana rungumo saudart tana murna ummy namata fadan karta karya mata daughter.
Nan taware dayan ledar ta leqa taga turrarukan tace
"Wannan dai ko ba'a fadaba nasan na Ummy ne, Ummy gashi"
Ta miqamata.
Itama leqawa Ummy tayi tana fiddowa tana santinsu itama tana godiya.
Ita kau saudart kunya ma ta kamata.
Haka su kadan ta6a hira ganin kamar taqi sakewa yasa tace sutafi sama dakin baby.
Aikau nanfa abun nema ya samu, hira suke kamar wasu dasukayi shekaru dama dasanin Juna Wanda duk yawanci tsokana ce.
Sai bayan sallar juma@ Ummy tace su shirya akaisu gidan mamy ma.
Sosai saudart taji dadin haka.
Nanfa baby aka dauki wanka aka cake dankwali suka tafi.
Sosai mamy taji dadin zuwansu kuma taji dadin ganin chanjin Da saudart tayi don taqara yin fresh tayi kyau.
Nanfa suka baje kolin fira dasu kamal Wanda mostly da baby sukeyi sai tsokanar juna suke.
Sai wajajen six suka bar gidan bayan mamy tagama kashewa saudart jiki da nasiha.
Direct gidan daddy suka nifa.
Nanfa baby taga tsantsar soyyaya tsakanin uba da diya, fira kau sunsha shi kamar babu gobe.
Koda dasu tafi kuka taitayi dakyar ya rarrasheta yasamu suka tafi.
A hanya baby sai tsokanar ta take.
Haka sukaita fira cikin jindadi har suka isa gidan.
Sosai saudart taji dadin fitarta yau don sosai take jin wani irin nishadi data jima bata jiba.
Parking sukayi suka fito suna dariya.
Can dariyarsu ta tsaya gabadaya a dalilin ganin motar A.A dake fake a parking space din.
"Seems sweetheart dinki nanan" inji baby cikin shaqiyanci.
Harara saudart tabata tayi gaba, baby tabita tana dariya qasa qasa.
Da sallama tashigo falon.
Kamar hadin baki ya dago ya kalli kofar daga inda yake kwance bisa cinyar Ummy itama daidai ta kallo cikin falon sai caraf idanunsu suka gauraya...✍
Ummin fasihu ce🧚♀
👰🏻🤵🏻AUREN KWANGILA🤵🏻👰🏻
(Contract marriage)
Allah ka yayemana wannan annobar (covid19)🤲
Allah kabamu zaman lfy a qasarmu Nigeria🤲
Allah ka ji6anci lamuranmu, karka barmu da kanmu🤲
Story written by Ashaanty love
(Ummin fasihu)
036
Basu yiwa juna kallon second biyuba kowanne ya janye idanunshi.
"A'a? Kun dawo? Dama yanzu nake tunanin kiranku naji shirun yayi yawa" inji Ummy tana ture kan Ashraf daga kafarta shikau sai sake maqalewa yake.
"Wlh kau Ummy, mun dan taushe hannu" inji saudart tana zama akan wata kujera dake kallonsu.
Baby ma da sallama tashigo cikin nutsuwa kamar wata saliha ta zauna kusada saudart tana gaida Ashraf
"Yaya ina wuni?"
"Lfy" kawai yace yana qara gyara kwanciyarshi kan cinyar Ummy.
"Ya wajen su mamyn?" Inji Ummy cikin fara'a
"Wlh lfy lau tana gaidaku ma"
"Aikau muna amsawa, ai rananma na kirata mun gaisa"
Murmushi saudart tayi tana dan wasa da zoben yatsarta tace
"Allah sarki"
"Oh ni, waini son meke damunka ne? C'mon get up, saika karyani tukkuna?"
Tafada tana tureshi
"Shhhhh Ummy mana?" Yafada cikin shagwa6a yana sake maqale mata.
"Wai dukda kayi auren ma bazan tsiraba? Dama haka kike fama daughter?"
Sunkuyar dakai saudart tayi cikin kunya, a bangare guda kuma tana mammakin abinda Ashraf yakeyi.
Haka Ummy taita fama dashi yana wani narke mata yana zuba shagwa6a.
Itadai saudart takaici na ya qumeta, don kwata kwata be burgeta ba, mata akasani da zuba shagwa6a ba qaton gardiba.
Tsaki tajashi yafi cikon kwando acikin zuciyarta.
Ganin abun nasu bana qarewa bane yasata tashi murmushi a fuskarta.
"Ummy, Bari muke sama muyi sallah"
"Ok, ai gashinan kau anata kira, muma yanzu zamu tashi"
Tare suka tashi da baby da tunda tashigo bata sake cewa komai ba bayan gaisuwar datayima Ashraf.
Bayan sun shiga daki baby ta fashe da dariya harda kyakyatawa.
Binta da kallo saudart tayi daga bisani tace
"Ke kumafa? Lafiya dai ko?"
Bata amsamata ba saima fadawa datayi kan gadon ta tana mai cigaba da dariyar.
Tsaki saudart taja tana cewa
"To Allah yakawo sauqi" tashige toilet.
Alwala ta dauro sannan tafito ta tarar har baby ta shimfida mata sallaya.
Kallonta tayi ganin tayi dai daya kan gadon tana latse latse a waya.
"Kefa? Ko bakiji an kabbara ba?"
"An yafemin ai"
Bata sake cewa komai ba ta kalli gabas ta kabbara sallar.
Koda tagama magrib bata tashiba har saida akayi isha'i sannan.
Nan baby uwar surutu tafara zubamata shi, itama tana biyemata har saida Ummy takira baby a waya cewa su sauko suci abinci.
A dining suka iskesu, Ummy na feeding din Ashraf kamar kodayaushe.
A kunyace saudart ta ja kujera daga can beda dasu ta zauna.
Ajiye cokalin Ummy tayi tana cewa
"Yauwa baby, Debi abincin ki ki komawarki daki nima inada abinyi"
Diba baby tayi tayi gaba itama Ummy ta miqe zata tafi
"Ummy banfa qoshiba" inji ashraf yana dan ware idanu
"Then? Aiga Matar ka nan, tabaka" tafada tana wucewarta.
Shiru wajen ya dauka na dan lokaci.
Ajiyar zuciya tasaki ahankali sannan ta miqe tsaya ta dauki plate ta bude warmer din.
Haddadiyar fried rice ce dataji kayan lambu tayi green shar daita.
Serving spoon tayi amfani dashi ta zuba kadan a plate din, shima don kar Ummy tayi magana plus batason yin girki idan sun koma gida.
Nan ta zuba banana juice din a glass cup takoma ta zauna tafara ci cikin nutsuwa da yanga.
Duk abinda take yana kallonta ta qasan ido, harta gama tafara cin abincin.
Shiru wajen yasake dauka idan ka dauke Qarar da cokalin da saudart take amfani dashi keyi ahankali.
Shi ya maida hankali akan wayar hannunshi yana shafe shafe amma duk movement dinta yana kallo ta qasan ido.
Itakau yitayi kamar batasan da mutum ba awajen maida hsnkalinta akan abincin ta dukda atakure take ga qamshinsa daya hanata saqat don duk numfashin dazatayi saita shaqeshi.
Sun dan Dade a hakan, can saiya maida wayar a aljihun wandonshi ya dauki glass cup ya tsiyaya ruwan gora yasha kadan sannan ya goge bakinshi da tissue ya miqe yabar wajen.
Ajiyar zuciya ta sauki harda dafa saitin zuciya
"At last" tafada tana rolling din idanu.
Saida tagama sannan ta tashi ta tattare abubuwan da aka 6ata takaisu kitchen ta dawo ta gyare wajen ta gogeshi kamar ba'a ci abinci ba wajen sannan takoma kitchen ta wanke abubuwan dasuka 6ata.
Tana cikin kifasune Ummy tashigo da mammaki a fuskarta.
"Daughter, why? Haba dakin bari baby tayi"
Murmushi tayi tana tsane hannunta da hand towel.
"Kai Ummy, ba komai fa, basuda yawa ai"
"Dukda haka daughter, yanzu bari baby zata ida, kifito kutafi don garin naga kamar da hadari kar ruwa ya ritsa daku ahanya"
Babu musu tabi bayanta
Har bakin mota su Ummy suka rakosu baby harda budemata kofa tana saramata.
Harara ta gallamata kafin tafita.
Wata Leda Ummy ta miqomata mai dan girma tana cewa gashi babu yawa.
Sosai saudart tayimata godiya cikin girmamawa sannan Ashraf ya tada motar yafara yin reverse.
Dagamusu hannu Ummy da baby sukayi tayi har saida suka fice daga gidan.
********************************
Tuqi yake cikin qwarewa da burgewa, kamar kodayaushe babu Wanda ya kula wani bare ya tanka, kowa harkar gabanshi yake.
Babu zato ruwan sama mai qarfi da iska ya tsuge kamar da bakin qwarya.
Gashi sunyi nisa don sunfi Rabi amma da saura kuma kafin sukai gida.
Duk yadda yaso ya cigaba da tuqin cikin ruwan kasawa yayi don sosai ruwan ke zuba ga iska don kwata kwata be ganin gabanshi sosai.
Babu yadda ya iya don haka ya koma gefen titi yayi parking yana sauraron ikon Allah.
Wani irin shiru motar ta dauka, bakajin komai sai sautin saukar ruwan saman.
Kashe a.c din motar yayi ya kunna warmer don dama shi can sarkin jin sanyine, ya kwantar da kujerarshi ya jingina da ita.
Itakau dama saudart jingine take da bayan kujerar ta ta lumshe idanu tana sauraron sautin saukar ruwan.
Tunawa tayi da ranar dasukaje gathering dinnan ruwa ya ritsamusu a hanya kamar dai yau.
Ajiyar zuciya tayi taqara lafewa a kujerar idanunta still a lumshe tanata tunane tunane har barci 6arawo ya saceta.
Shikau a 6angarenshi latse latsen waya yaitayi har ruwan yadan tsagaita.
Jin ruwan ya tsagaita kuma dare qarayi yake yasashi dagowa yana maida kujerar daidai.
Kallon gefenta yayi ta qasan ido yaganta lafe a kujerar ta jawo gyalenta ta rufe fuska.
Tada motar yayi suka cigaba da tafiya har suka kawo gida.
Parking yayi a parking space sannan ya kashe motar.
Izuwa lokacin ruwan yakoma yayyafi sai iska daddada dake kadawa.