Sashe 62
Auren Kwangila Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kasancewar tinted ne glasses din motar be hangen naciki hakan yasashi bubbuga glass din 6angaren driver ahankali.
Shiru... hakan yasashi qara bubbugawa nan na tsit.
Duqowa yayi yana leqe ta baqin glass din kozai iya hango mutum ciki.
Hangowa yayi dishi dishi kamar mutum hakan yasashi sake bubbuga glass din.
Zaune yake cikin motar kanshi kife da sterring din motar.
Dakyar yasamu yakawo kanshi gida inda ko qarasawa parking space yakasa ya tsaya anan.
Duk bubbugar glass din da'ake yanaji amma beda kuzarin motsawa, he's so weak har cikin zuciya, jinshi yake kamar marar lakka.
"Ashraf...Ashraf open up" inji sadeeq yana bubbugawa yana leqenshi at the same time.
Shiru ashraf yayi don be iyawa, da yana iyawa da be dauki tsawon lokaciba a zaune haka ba.
Ganin beda niyyar motsawa yasa sadeeq miqewa yanufi cikin gidan da sauri, shi tsoronshi ma kar ace asume yake.
Dakin ashraf yashiga ya nufi locker dayake aje keys dinshi.
Kwasosu yayi batareda ya tsaya dubawaba yayo waje cikin sassarfa.
Agefen drivern yakoma ya saki keys din qasa yashiga lalluben spare key din motar.
Dakyar yagano key din sannan ya tashi ya zira a motar yabude.
Gabanshi ne yafadi ganinshi zaune kanshi kife da sterring.
"Subhanallilah! Ashraf?" Inji sadeeq yana dagoshi.
Kamar marar lakka haka ya fadamashi ajiki yana sauke numfashi mai nauyi.
"Ashraf? Are you ok?" Inji sadeeq yana nishi dakyar a dalilin nauyin da ya sakarmashi.
Shiru kuma be bude lumsassun idonshi ba.
Ganin haka yasashi qoqarin fiddoshi a motar.
Dakyar ya fiddoshi ya ratayo hannunshi a wuyanshi yana qoqarin gyara tsayuwarshi.
Sake tamke idanunshi ashraf yayi saboda ranar dake hasko saitin fuskarshi wanda hakan ke qaramashi sarar da kanshi kemashi.
Dakyar sadeeq yasamu yakaishi falon ya kwantar dashi kan three seater ya dora kaffafunshi sama tareda zaremashi takalmin kafarshi sannan yadawo saitin fuskarshi ya zauna ya riqo hannunshi cikin tausayawa, ganin kamar yanajin sanyi yasashi daukar remote ya kashe A.C din dakin yadawo kusadashi yana dan murza hannunshi.
"A.A are you ok?"
Shiru..
"Bari nakira doctor" yafada yana zaro wayarshi.
Ahankali ashraf yashiga girgiza kai idanunshi still a lumshe, shi kadai yasan abinda yakeji.
"No ashraf kana buqatar doctor" inji sadeeq yana laluban number wayar Dr.
Bece komaiba sai hawayen dasuka sulalo ahankali daga rufaffen idanunshi suka gangaro mashi.
Babu abinda ke yawo kuma yake amo a kwanyarshi sai kalmomin saudart na daxu.
Ganin hawayen ashraf yasa hankalin sadeeq ida tashi.
Rungumoshi yayi sosai jikinshi cikin tausayawa
"Ashraf please take it easy..insha Allah komai zaiyi daidai please" yafada cikin karyayar murya
Shidai ashraf be tankaba yananan yadda yake sai hawayen dake zuba daya bayan daya.
Suna haka Dr yazo.
Da taimakonshi aka kamashi suka kaishi daki, izuwa yanzu jikinshi yayi rau kamar garwashi.
Kwantar dashi sukayi sannan Dr yashiga dubashi sadeeq na gefe yana kallonsu cikin mutuwar jiki.
Drip ya daura mashi yayimashi allurar barci sannan ya rubuta masu magunguna.
Zaune sadeeq yayi gabanshi yana kallon cute face dinshi, tunda yake beta6a ganin ashraf cikin makammanciyar damuwa irin wannan ba, jiyake kamar ya daukemashi abinda yakeji ya maidoshi jikinshi.
Qara kiran wayar ummy yayi karo na uku amma ba'a dagaba kamar sauran.
Ajiyar zuciya yayi ya ajiye wayar ya zabga tagumi yana kallon sleeping ashraf kamar mirror.
A taqaice dai ranar takasance ranar qunci garesu, damuwa qararra ya bayyana a rayuwar wadannan bayin allan,
Dakyar sukaga wayewar garin.
WASHEGARI
Jin bubbugar bata hankali bane yasata katse lazumin nata tamiqe da sauri ta nufi kofar tabude.
Baby ce ta fadomata ajiki tana kuka sosai.
Saurin dagota ummy tayi tana kallonta
"Meye haka? Lafiyarki kuwa?"
Cikin kuka baby tace
"Ummy... yaya ashraf" saikuma tafashe da kuka
"Wai menene? Meya sameshi?" Inji ummy hankalinta na dan tashi
"Beda lfy... yanzu haka suna hospital" tafada cikin kuka sosai.
Shiru tayi saidai kallo daya zaka mata kasan hankalinta atashe yake.
"Ummy please muje...karya mutu" tafada cikin kuka sosai
"Jeki shirya maza" inji ummy tana komawa ciki itama don shiryawa.
Hankalinta yatashi matuqa.
Ita bazata iya tuna rabon ashraf da kwanciya asibiti ba.
He's always healthy and energetic, ba qaramin abu zai kwantar dashi ba.
"Ya rahman.. take control tafada tana daukar purse dinta tayo waje suka hade da baby suka nufi waje cikin sauri.....✍
Ummin fasihu ce🧚🏻♀️
👰🏻🤵🏻AUREN KWANGILA🤵🏻👰🏻
(Contract marriage)
Story written by Ashaanty love💖
(Ummin fasihu)
071
Zaune yake jigum ya zubamashi idanu yana kallon yadda yake sauke numfashi ahankali na barci.
Sosai jiya cikin dare ya tsoratashi don giggicewa yayi da ganin yanayinshi.
Tunda Dr yayimashi allurar barci be tashiba sai wajajen takwas na dare.
Lafiya lau ya tashi yaci abinci ya rama sallolinshi yasha magani sannan yakoma ya kwanta.
Shima sadeeq ganin hakan yasa hankalinshi kwanciya har yasamu damar kwanciya shima.
Can cikin barci yaji sautin tari babu qaqqautawa wanda hakan yasashi watsakewa ba shiri.
Ashraf yagani zaune yana tari tafin hannunshi dafe da qirji yanata tari babu qaqqautawa.
Bashiri ya duro daga gadon ta zagayo wajenshi yana riqeshi ganin yadda jikinshi ke rawa.
Sosai hankalinshi ya tashi nan yaita jeramashi sannu.
Ganin tarin yaqi tsayawa yasashi sakinshi ya nufi dan qaramin fridge din dakin yaciro ruwa ya tuttula a cup yadawo da sauri ya samashi abaki yasha ko tarin zai lafa.
Cikin ikon allah sai tarin ya lafa sai sauke ajiyar zuciya dayake dakyar idanunshi sun kada sun tara ruwa.
"Sannu Ashraf" inji sadeeq kamar zaiyi kuka
Dagowa yayi a kasalance ya kalleshi batareda yace komaiba yakoma ya jingina da kan gadon.
"Sannu Allah yabaka lfy" yasake cewa cikin tausayawa.
Lumshe idanu kawai ashraf yayi yana sauke ajiyar zuciya
"Meke damunka yanzu?" Inji sadeeq.
Bude kod'add'un idanunshi ashraf yayi ya kalleshi sannan ya dafa saitin zuciyarshi yana dan shafawa
"Za..fi" yafada ahankali cikin muryarshi da baya fita sosai
Kamo hannun daya dafa qirjin dashi sadeeq yayi yana dan murzawa cikin tsananin tausayinshi.
Idan da wani zai ta6a gayamashi abokinshi kuma dan uwanshi zai ta6a fadawa cikin irin wannan halin saboda mace da ya qaryata amma gashi yana gani da idanunshi.
Shi shaidane, iya zamanshi da rayuwarshi da ashraf yasan komai gamedashi.
Ashraf mutum ne da idan yanason abu yana sonshine da dukkanin zuciyarshi haka zalika idan yaqi abu yana qinshine da dukkannin zuciyarshi ataqaice dai be iya son abu ba, be iya qallafar abuba haka allah yayishi.
"She... hate..me" ashraf ya katsemashi guntun tunaninshi
"Nima...na... tsani...kaina" yafada yana sake lumshe idanunshi
"No ashraf, please kabar wannan maganar, you're ill"
Bude jajjayen idanun yasakeyi ya kalleshi a gajiye
"Na cancanci tsanarta, don't I? Kullum saina sata kuka..."
"It ok ashraf, nace kabar magana" sadeeq yasake katseshi
"I want..to die" yafada yana sake murza qirjinshi dake mashi zafi kamar ana hura wuta.
"Ashraf please kabar magana nace, haba? Kanason..."
Tarinshi ne ya katseshi wanda yasake tasomishi yacigaba dayi babu qaqqautawa wannan karon ruwa be lafarmashi dashi ba.
Hankalin sadeeq yakai qololuwar tashi.
Ganin abun nayine yasashi kiran Dr wanda saida yajeramashi kira biyar kafin ya daga kasancewar cikin darene don har uku ta gota.
Cikin daren Dr din yafito yazo gidan suka dauki ashraf dayayi matuqar galabaita suka sakashi mota sai hospital.
Dakyar suka samu suka shawo kanshi sai gab da asuba barci ya figeshi sanadiyar allurar barci da aka sake danna mashi.
Sai a sannan sadeeq yasamu hankalinshi yadan kwanta yaje yayi sallar asuba, gari na ida wayewa yakira baby ya gayamata.
Ringing din wayarshi yadawo dashi daga duniyar tunanin daya lula.
Dauka yayi ya daga ganin ummy ke kira.
Gaisheta yafarayi a girmame, saida ta amsa sannan ta fadamashi gasunan hospital din yazo yashigo dasu.
Tashi yayi yafita don shigowa dasu.
A reception ya taddasu tsaitsaye kallo daya yayima baby yasan tasha kuka don fuskarta ma ta isa ta baka amsa.
Sake gaida ummy yayi sannan yayimasu jagora har zuwa dakin da ashraf ke kwance yana barcinshi peacefully.
Dagudu baby ta qarasa bakin gadon tana toshe bakinta don hana kukanta fitowa tana kallon yadda fuskar yayan nata yayi so pale.
Ahankali itama ummy ta qaraso dayan gefen gadon tana kallonshi tanajin wani abu na ta6amata zuciya.
Kallon fuskarshi take datayi fayau tana hango dan fadawar dayayi na kwana biyu.
Ahankali tasa hannu tashafi lallausan gashin kanshi cikin tausayi da qaunarshi.
"Me Dr yace ke damunshi?" Inji ummy batareda ta daina kallonshi ba.
Sadeeq dake gefe tundazu ya sauke ajiyar zuciya yace
"Damuwa... cewa yayi yana stressing din zucuyarshi da damuwa ne" yafada shima yana kallon sleeping ashraf din.
Kafin wani yasake magana acikinsu kofar dakin ta bude Dr yashigo.
Juyowa sukayi dukkansu suna kallonshi, ganin ummy yasashi qarasowa yana murmushi.
"A'a Hajiya? Yaushe kuka zo?"
Janye hannu tayi daga shafamashi kan datake tana maida mashi martanin murmushin nashi tana cewa
"Yanzu wlh... ya aiki?"
"Alhamdullilah Hajiya antashi lfy" yafada cikin girmamawa
"Lfy lau.. ya mai jiki?"
"Alhamdullilah, as you can see tarin ya lafa, yasamu barci, insha allah lokacin da zai tashi everything will be ok" yafada yana qarasawa wajenshi yana dafa kanshi.
Gwaje gwaje yadanyi mashi sannan ya gyaramashi drip dinshi sannan ya buqaci ummy tabiyoshi office zaiyi magana daita.
Babu musu ta maramashi baya suka fita.
Bayan fitarsu sadeeq ya dago ya kalli baby dake gefen ashraf tana matsar qwalla.
"It ok angel... everything will be ok" yafada a tausashe cikin sigar rarrashi.
Dago watery eyes dinta tayi ta kalleshi sannan ta saddasu tana saka bayan hannunta tana share hawayenta.
"Hajiya gaskiya damuwace tayima danki yawa, dagani wani abune yasa aranshi har yake neman illata mashi zuciya don sosai yake stressing din zuciyar... yakamata a kula please, seems he have a tender heart wanda abu kadan zai illatata if care is not taken, yanzu munsamu komai yadawo normal, munmashi allurar barci kuma munasaka ran lokacinda zai farka zaiji sauqi zamu riqeshi a hospital mucigaba da kula dashi harya warware gabadaya insha allah"
Ajiyar zuciya ummy daketa sauraronshi tundazu tayi sannan tace
"To Dr mungode qwarai"
"Yanzu yakamata asamarmashi abinda zai dan ci idan yatashi don zai buqaci hakan and please aguji 6atamashi rai hajiya, adinga kwantarmashi da hankali yadda zamu samu ya ida warkewa sumul"
"Insha allah doctor" inji ummy tana kada kai.
Dakin suka sake komawa inda suka tadda su sadeeq kamar yadda suka barsu saidai yanzu zaune baby take kan wata plastic chair kuma tabar hawayen.
Shiru... hakan yasashi qara bubbugawa nan na tsit.
Duqowa yayi yana leqe ta baqin glass din kozai iya hango mutum ciki.
Hangowa yayi dishi dishi kamar mutum hakan yasashi sake bubbuga glass din.
Zaune yake cikin motar kanshi kife da sterring din motar.
Dakyar yasamu yakawo kanshi gida inda ko qarasawa parking space yakasa ya tsaya anan.
Duk bubbugar glass din da'ake yanaji amma beda kuzarin motsawa, he's so weak har cikin zuciya, jinshi yake kamar marar lakka.
"Ashraf...Ashraf open up" inji sadeeq yana bubbugawa yana leqenshi at the same time.
Shiru ashraf yayi don be iyawa, da yana iyawa da be dauki tsawon lokaciba a zaune haka ba.
Ganin beda niyyar motsawa yasa sadeeq miqewa yanufi cikin gidan da sauri, shi tsoronshi ma kar ace asume yake.
Dakin ashraf yashiga ya nufi locker dayake aje keys dinshi.
Kwasosu yayi batareda ya tsaya dubawaba yayo waje cikin sassarfa.
Agefen drivern yakoma ya saki keys din qasa yashiga lalluben spare key din motar.
Dakyar yagano key din sannan ya tashi ya zira a motar yabude.
Gabanshi ne yafadi ganinshi zaune kanshi kife da sterring.
"Subhanallilah! Ashraf?" Inji sadeeq yana dagoshi.
Kamar marar lakka haka ya fadamashi ajiki yana sauke numfashi mai nauyi.
"Ashraf? Are you ok?" Inji sadeeq yana nishi dakyar a dalilin nauyin da ya sakarmashi.
Shiru kuma be bude lumsassun idonshi ba.
Ganin haka yasashi qoqarin fiddoshi a motar.
Dakyar ya fiddoshi ya ratayo hannunshi a wuyanshi yana qoqarin gyara tsayuwarshi.
Sake tamke idanunshi ashraf yayi saboda ranar dake hasko saitin fuskarshi wanda hakan ke qaramashi sarar da kanshi kemashi.
Dakyar sadeeq yasamu yakaishi falon ya kwantar dashi kan three seater ya dora kaffafunshi sama tareda zaremashi takalmin kafarshi sannan yadawo saitin fuskarshi ya zauna ya riqo hannunshi cikin tausayawa, ganin kamar yanajin sanyi yasashi daukar remote ya kashe A.C din dakin yadawo kusadashi yana dan murza hannunshi.
"A.A are you ok?"
Shiru..
"Bari nakira doctor" yafada yana zaro wayarshi.
Ahankali ashraf yashiga girgiza kai idanunshi still a lumshe, shi kadai yasan abinda yakeji.
"No ashraf kana buqatar doctor" inji sadeeq yana laluban number wayar Dr.
Bece komaiba sai hawayen dasuka sulalo ahankali daga rufaffen idanunshi suka gangaro mashi.
Babu abinda ke yawo kuma yake amo a kwanyarshi sai kalmomin saudart na daxu.
Ganin hawayen ashraf yasa hankalin sadeeq ida tashi.
Rungumoshi yayi sosai jikinshi cikin tausayawa
"Ashraf please take it easy..insha Allah komai zaiyi daidai please" yafada cikin karyayar murya
Shidai ashraf be tankaba yananan yadda yake sai hawayen dake zuba daya bayan daya.
Suna haka Dr yazo.
Da taimakonshi aka kamashi suka kaishi daki, izuwa yanzu jikinshi yayi rau kamar garwashi.
Kwantar dashi sukayi sannan Dr yashiga dubashi sadeeq na gefe yana kallonsu cikin mutuwar jiki.
Drip ya daura mashi yayimashi allurar barci sannan ya rubuta masu magunguna.
Zaune sadeeq yayi gabanshi yana kallon cute face dinshi, tunda yake beta6a ganin ashraf cikin makammanciyar damuwa irin wannan ba, jiyake kamar ya daukemashi abinda yakeji ya maidoshi jikinshi.
Qara kiran wayar ummy yayi karo na uku amma ba'a dagaba kamar sauran.
Ajiyar zuciya yayi ya ajiye wayar ya zabga tagumi yana kallon sleeping ashraf kamar mirror.
A taqaice dai ranar takasance ranar qunci garesu, damuwa qararra ya bayyana a rayuwar wadannan bayin allan,
Dakyar sukaga wayewar garin.
WASHEGARI
Jin bubbugar bata hankali bane yasata katse lazumin nata tamiqe da sauri ta nufi kofar tabude.
Baby ce ta fadomata ajiki tana kuka sosai.
Saurin dagota ummy tayi tana kallonta
"Meye haka? Lafiyarki kuwa?"
Cikin kuka baby tace
"Ummy... yaya ashraf" saikuma tafashe da kuka
"Wai menene? Meya sameshi?" Inji ummy hankalinta na dan tashi
"Beda lfy... yanzu haka suna hospital" tafada cikin kuka sosai.
Shiru tayi saidai kallo daya zaka mata kasan hankalinta atashe yake.
"Ummy please muje...karya mutu" tafada cikin kuka sosai
"Jeki shirya maza" inji ummy tana komawa ciki itama don shiryawa.
Hankalinta yatashi matuqa.
Ita bazata iya tuna rabon ashraf da kwanciya asibiti ba.
He's always healthy and energetic, ba qaramin abu zai kwantar dashi ba.
"Ya rahman.. take control tafada tana daukar purse dinta tayo waje suka hade da baby suka nufi waje cikin sauri.....✍
Ummin fasihu ce🧚🏻♀️
👰🏻🤵🏻AUREN KWANGILA🤵🏻👰🏻
(Contract marriage)
Story written by Ashaanty love💖
(Ummin fasihu)
071
Zaune yake jigum ya zubamashi idanu yana kallon yadda yake sauke numfashi ahankali na barci.
Sosai jiya cikin dare ya tsoratashi don giggicewa yayi da ganin yanayinshi.
Tunda Dr yayimashi allurar barci be tashiba sai wajajen takwas na dare.
Lafiya lau ya tashi yaci abinci ya rama sallolinshi yasha magani sannan yakoma ya kwanta.
Shima sadeeq ganin hakan yasa hankalinshi kwanciya har yasamu damar kwanciya shima.
Can cikin barci yaji sautin tari babu qaqqautawa wanda hakan yasashi watsakewa ba shiri.
Ashraf yagani zaune yana tari tafin hannunshi dafe da qirji yanata tari babu qaqqautawa.
Bashiri ya duro daga gadon ta zagayo wajenshi yana riqeshi ganin yadda jikinshi ke rawa.
Sosai hankalinshi ya tashi nan yaita jeramashi sannu.
Ganin tarin yaqi tsayawa yasashi sakinshi ya nufi dan qaramin fridge din dakin yaciro ruwa ya tuttula a cup yadawo da sauri ya samashi abaki yasha ko tarin zai lafa.
Cikin ikon allah sai tarin ya lafa sai sauke ajiyar zuciya dayake dakyar idanunshi sun kada sun tara ruwa.
"Sannu Ashraf" inji sadeeq kamar zaiyi kuka
Dagowa yayi a kasalance ya kalleshi batareda yace komaiba yakoma ya jingina da kan gadon.
"Sannu Allah yabaka lfy" yasake cewa cikin tausayawa.
Lumshe idanu kawai ashraf yayi yana sauke ajiyar zuciya
"Meke damunka yanzu?" Inji sadeeq.
Bude kod'add'un idanunshi ashraf yayi ya kalleshi sannan ya dafa saitin zuciyarshi yana dan shafawa
"Za..fi" yafada ahankali cikin muryarshi da baya fita sosai
Kamo hannun daya dafa qirjin dashi sadeeq yayi yana dan murzawa cikin tsananin tausayinshi.
Idan da wani zai ta6a gayamashi abokinshi kuma dan uwanshi zai ta6a fadawa cikin irin wannan halin saboda mace da ya qaryata amma gashi yana gani da idanunshi.
Shi shaidane, iya zamanshi da rayuwarshi da ashraf yasan komai gamedashi.
Ashraf mutum ne da idan yanason abu yana sonshine da dukkanin zuciyarshi haka zalika idan yaqi abu yana qinshine da dukkannin zuciyarshi ataqaice dai be iya son abu ba, be iya qallafar abuba haka allah yayishi.
"She... hate..me" ashraf ya katsemashi guntun tunaninshi
"Nima...na... tsani...kaina" yafada yana sake lumshe idanunshi
"No ashraf, please kabar wannan maganar, you're ill"
Bude jajjayen idanun yasakeyi ya kalleshi a gajiye
"Na cancanci tsanarta, don't I? Kullum saina sata kuka..."
"It ok ashraf, nace kabar magana" sadeeq yasake katseshi
"I want..to die" yafada yana sake murza qirjinshi dake mashi zafi kamar ana hura wuta.
"Ashraf please kabar magana nace, haba? Kanason..."
Tarinshi ne ya katseshi wanda yasake tasomishi yacigaba dayi babu qaqqautawa wannan karon ruwa be lafarmashi dashi ba.
Hankalin sadeeq yakai qololuwar tashi.
Ganin abun nayine yasashi kiran Dr wanda saida yajeramashi kira biyar kafin ya daga kasancewar cikin darene don har uku ta gota.
Cikin daren Dr din yafito yazo gidan suka dauki ashraf dayayi matuqar galabaita suka sakashi mota sai hospital.
Dakyar suka samu suka shawo kanshi sai gab da asuba barci ya figeshi sanadiyar allurar barci da aka sake danna mashi.
Sai a sannan sadeeq yasamu hankalinshi yadan kwanta yaje yayi sallar asuba, gari na ida wayewa yakira baby ya gayamata.
Ringing din wayarshi yadawo dashi daga duniyar tunanin daya lula.
Dauka yayi ya daga ganin ummy ke kira.
Gaisheta yafarayi a girmame, saida ta amsa sannan ta fadamashi gasunan hospital din yazo yashigo dasu.
Tashi yayi yafita don shigowa dasu.
A reception ya taddasu tsaitsaye kallo daya yayima baby yasan tasha kuka don fuskarta ma ta isa ta baka amsa.
Sake gaida ummy yayi sannan yayimasu jagora har zuwa dakin da ashraf ke kwance yana barcinshi peacefully.
Dagudu baby ta qarasa bakin gadon tana toshe bakinta don hana kukanta fitowa tana kallon yadda fuskar yayan nata yayi so pale.
Ahankali itama ummy ta qaraso dayan gefen gadon tana kallonshi tanajin wani abu na ta6amata zuciya.
Kallon fuskarshi take datayi fayau tana hango dan fadawar dayayi na kwana biyu.
Ahankali tasa hannu tashafi lallausan gashin kanshi cikin tausayi da qaunarshi.
"Me Dr yace ke damunshi?" Inji ummy batareda ta daina kallonshi ba.
Sadeeq dake gefe tundazu ya sauke ajiyar zuciya yace
"Damuwa... cewa yayi yana stressing din zucuyarshi da damuwa ne" yafada shima yana kallon sleeping ashraf din.
Kafin wani yasake magana acikinsu kofar dakin ta bude Dr yashigo.
Juyowa sukayi dukkansu suna kallonshi, ganin ummy yasashi qarasowa yana murmushi.
"A'a Hajiya? Yaushe kuka zo?"
Janye hannu tayi daga shafamashi kan datake tana maida mashi martanin murmushin nashi tana cewa
"Yanzu wlh... ya aiki?"
"Alhamdullilah Hajiya antashi lfy" yafada cikin girmamawa
"Lfy lau.. ya mai jiki?"
"Alhamdullilah, as you can see tarin ya lafa, yasamu barci, insha allah lokacin da zai tashi everything will be ok" yafada yana qarasawa wajenshi yana dafa kanshi.
Gwaje gwaje yadanyi mashi sannan ya gyaramashi drip dinshi sannan ya buqaci ummy tabiyoshi office zaiyi magana daita.
Babu musu ta maramashi baya suka fita.
Bayan fitarsu sadeeq ya dago ya kalli baby dake gefen ashraf tana matsar qwalla.
"It ok angel... everything will be ok" yafada a tausashe cikin sigar rarrashi.
Dago watery eyes dinta tayi ta kalleshi sannan ta saddasu tana saka bayan hannunta tana share hawayenta.
"Hajiya gaskiya damuwace tayima danki yawa, dagani wani abune yasa aranshi har yake neman illata mashi zuciya don sosai yake stressing din zuciyar... yakamata a kula please, seems he have a tender heart wanda abu kadan zai illatata if care is not taken, yanzu munsamu komai yadawo normal, munmashi allurar barci kuma munasaka ran lokacinda zai farka zaiji sauqi zamu riqeshi a hospital mucigaba da kula dashi harya warware gabadaya insha allah"
Ajiyar zuciya ummy daketa sauraronshi tundazu tayi sannan tace
"To Dr mungode qwarai"
"Yanzu yakamata asamarmashi abinda zai dan ci idan yatashi don zai buqaci hakan and please aguji 6atamashi rai hajiya, adinga kwantarmashi da hankali yadda zamu samu ya ida warkewa sumul"
"Insha allah doctor" inji ummy tana kada kai.
Dakin suka sake komawa inda suka tadda su sadeeq kamar yadda suka barsu saidai yanzu zaune baby take kan wata plastic chair kuma tabar hawayen.