Sashe 64
Auren Kwangila Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"A'a wata sabon gani, yau kece gidanmu?" Tafada cikin raha tana bin kingin mutanen da kallo tana mammakin su wanene? Agefe guda kuma gabanta nadan faduwa.
Ummy kau tunda Mamy tashigo take binta da kallo don sosai take hango kammaninta nada dukda ta chanza sosai, gashi kammaninta sak na saudart sai mammakin yadda takasa ganin kammanin ada tayi.
Saida suka gama gaishe gaishen cikin raha da dariya sannan aka nutsu don tattauna abinda yakawosu.
Ganin hakan yasa baby miqewa ta barmusu dakin tashige cikin gida....✍
Ummin fasihu ce🧚🏻♀️
🤵🏻👰🏻AUREN KWANGILA👰🏻🤵🏻
(Contract marriage)
Story written by Ashaanty love
(Ummin fasihu)
073
"Hajiya khadija, ashe rai kan ga rai?" Inji ummy cikin murmushi.
Itama Mamy murmushin take mayar mata sai kallonta take don she looked familiar
"Aikaudai yaudai allah yayi mun hadu, munata saka ranar zuwa gashi kun rigamu zuwa" mamy tafada cikin fara'a
Murmushi ummy taqarayi ganin haryanzu bata ganeta ba.
"To yaya bayan rabuwa? Ban ta6a tunanin zamu sake hadewa ba, gashi Allah yasake hadamu a matsayin in-laws"
Sai alokacin mamy tafara mata kallon rashin fahimta don bata gane abinda take nufiba, su dai du Abba nasu ido.
"Erm... sorry, dama munsan juna ko?" Inji mamy tana kallonta sosai tana qoqarin gano inda ta ta6a sanin fuskar.
Murmushi mai sauti ummy tayi tana kada kai
"Sosaima, nasanki kema kin sanni wataqila dan an dade ba'a haduba shiyasa kika kasa ganeni, shekaru Ashirin ai ba wasaba"
Kallon juna Abba da Mamy sukayi sannan suka maida kallonsu kanta
"Fateema ce, matar aminin tsohon mijinki Shamsu... Matar Alhaji Auwal"
Tsit dakin ya dauka, kowa yazuba masu idanu yayinda ita mamyn tazuba ummy idanu babu ko kyaftawa tanason tuna inda ta ta6a jin wannan sunan.
"Auwal aminin mijinki dakika sameshi lokacin dakuka fara samun mtsl da tsohon mijinki" ummy taqara fada ganin mamy ta antaya kogin tunani.
Ahankali mamy tafara ware idanu tana kallon ummy daketa murmushi yayinda take nunata da yatsa bakinta na rawa
"Ummyn muhammad?!" Tafada tana ware manyan idanunta sosai
Murmushi kawai ummy tayi tana kada kai.
Dasauri mamy tanufi wajen ummy suka rungumi juna
"Ummyn muhammad? Kece or am dreaming? This is unbelievable" tafada cikin alhini.
Murmushi duk mutanen dakin sukayi suna kallonsu.
Nanfa akayita firar yaushe gamo, haryanzu mamy takasa yarda ummy ce surukarta, jinjinama ikon Allah takeyi, ko a mafarki bata ta6a tunanin zata sake ganinta ba sai gashi cikin ikon allah sun sake haduwa kuma wannan karon da strong bond atsakaninsu.
Sun dade suna fira suna dariya suka dan ta6a kayan motsa baki da aka kawomusu sannan suka nutsu suka dawo serious don tattauna abinda yakawosu, ummy sai kallon mamy take tana jin badadi don tasan dole hankalin mamy yatashi idan taji dalilin zuwan nasu.
Ciki hikima da iya tsara zance Kawu ibrahim ya gabatarmusu abinda yakawosu wanda saida yafara basu labarin abota da amintar dake tsakanin margayi Auwal da Shamsu sannan ya gangaro zuwa yadda suka samu matsala dajuna suka koma basa ga maciji da juna zuwa yadda aka kame mottocin margayin da yadda labari ya iskesu nacewa aikin tsohon amininshi ne sanadi harzuwa jinyar dayayi wanda sanaddiyar girgizar dayayine dajin cewa tsohon abokinshi ne sanadin karayarshi wanda wannan jinyarce sanadinshi.
Ya gangaro kan yadda rayuwa ta sauyamusu da yadda suka siyarda gidansu suka samu allah ta tallafamusu zuwa inda Ashraf yasamu scholarship yayi karatunshi a Uk xuwa inda yagama yabude company na A.A ENTERPRISES.
Tsit falon yayi, kowa shiru kamar ruwa ya cinyesu, mamy kau idanunta sun kada sosai mood dinta ya chanza
Abba kau he is expressionless, baxaka iya gane awane yanayi yake cikiba.
Ajiyar zuciya kawu ibrahim ya sauke sannan yacigaba daga inda yatsaya yafara magana akan abinda ya tarasu.
Tunda yafara magana mamy takafamashi idanu tana kallo babu ko kyaftawa harya kai aya.
Daga mamy har Abba rasa mai kwakwarran motsi akayi, they're all dumbfounded.
Kwakwalwarsu kasa daukar zancenshi sukayi.
"I don't understand, i don't really understand" inji mamy tana girgiza kai hawaye na taruwa idanunta, kallo daya zaka mata kasan hankalinta yayi matuqar tashi.
Kama hannunta ummy tayi kasancewar dama kusada ita take asanyaye tace
"Khadija, nima i was shocked danaji wannan zancen, it's unbelievable banta6a jin makamancin wannan yafaruba ko a tatsuniya amma it's real" tafaxa asanyaye.
" *AUREN KWANGILA?* contract marriage? Dama akwai irin wannan auren? Am confused" tafada kaida gani kasan she's not herself.
"But how? Tayaya Saudart da hankalinta zata yarda da irin wannan shirmen? This is unbelievable" inji Abba shima cikin alhini
"He forced her, bada son ranta bane, shiya tilasta mata" inji ummy
"Shiya tilasta mata?! Ni meye amfanina? Why can't she come over to me and tell me! Daqiqancinta harya kai takasa confiding in me as her mother?.... dama nafada! Babu yadda banyiba akan kar amayar mashi daita tun farko akaqi saurarata, ga irinta nan, ya siyar daita akan kudi, ya musayata da kudi! Kagani ko Alhaji? Kaga abinda nake fada? Allah kadai yasan me da me yakoyamata, Allah kadai yasan tarbiyarda ya dorata akai, ya maidamani yarinya cash worm..." kuka ne ya kufce mata ta toshe bakinta tanayi sosai.
Rungumota ummy tayi asanyaye tana rarrashi.
"But how come tun farko baku ganeshi ba dakukazo?" Inji Abba da duk jikinshi yayi sanyi.
"Alokacin nida Nura mukazo tareda yan uwan ummy, lokaci yaja gashi dama ni sau daya nata6a ganinshi lokacin rasuwar mallam, shi zahradini daya sanshi sosai bayanan lokacin yayi tafiya, kuma munyi bincike mun samu gamssashiyar shaida gamedashi tun kafinma muzo din" inji kawu ibrahim.
"Innalillah waina ilaihi rajiun, wannan abu beyi dadiba samm" inji Abba yana girgiza kai.
Dagowa mamy dake kuka haryanzu tayi tareda cewa
"Dama nasani, that greedy man can do anything don yasamu kudi, gashi greediness dinshi yaja zai lallatama diyata future, koko ince yama lallata tunda gashi itama saboda kudin ta yarda tayi auren"
"No mamy, he forced her ne" inji umma da tundazu batace komaiba.
Kallon umman mamy tayi tace "bawani forcing, nasan saudart ciki da bai, idan batayi niyyar yin abuba babu wanda ya isa yasata, besides baganiba? Ni meye amfanina idan bazata iya gayamin damuwarta ba? Am her mother for goodness sake, dama i smell something fishy gameda auren nan don everything come all of a sudden ne, now yayi nasarar maida diyata kwadayyaya irinshi" tafada bitterly.
Rarrashinta akai tayi don kuka take sosai, banda zafi babu abinda zuciyarta keyi.
Ajiyar zuciya Abba ya sauke sannan ya kalli su kawu ibrahim dakyau ya bude baki calmly yace
"Now meye abin yi? Aikin gama dai yariga da yagama, sai samun solution yarage, yanxu ku me kuka yanke?"
Kawu zahradini da shima tundaxu beyi maganaba yadan muskuta sannan yafara cewa
"To yanxu dai two things are involved, na farko case din shamsu nabiyu kuma auren nan.
Mudai bamu riqe shamsu araiba akan abinda yaima margayi, wannan tsakaninsu ne da margayi da Mahallicinsu, Allah zaima kowa sakayya daidai dashi.
Batun aure kuma Ashraf yanuna yanason matarshi kuma ya janye contract din tsakaninsu, idan so samune sucigaba da zama a matsayin ma'aurata saidai wani hanzari ba gudu ba.. *saudart!*.... dole yadda tun farko auren yarjejeniya ne a tsakaninsu yanxuma yarjejeniya zamansu zai zama, ma'ana dole saida amincewar dukkansu, bazamuso mu cutar da daya ba don farantama dayan. Idan saudart ta amince zata cigaba da zama dashi to fallilahil-hamd don muma bazamu so yankewar wannan alaqar tamuba, munason saudart kamar yar cikinmu, abinda mahaifinta yayi can baya bazai ta6a shafanta ba don kwata kwata babu kamanceceniyar hallaya tsakaninsu, saudart yarinyace mai nutsuwa da tarbiya wanda samun irinta ayanzu yayi wuya, ladabi da biyyayarta yasa tunfarko ta yarda da qudurin babanta wanda ita tausayamashi tayi ganin halin dazai fada idan bata aminceba, saudart macece mai amana da zuciya mai kyau don ba don itaba da yanzu company don A.A ya fuskanci mummunar asara da karaya, muna sonta amma hakan baxaisa idan taqi yarda da cigaba da zama dashi mu tilastata tayi zaman cutuwa ba"
Ummy itama ta dora da "tun farkon haduwarmu da saudart tashiga raina, nasan she's the best wife for my son, she's a girl with a pure heart, ina jinta araina fiyeda yadda nakejin baby araina, bazamu ta6a mata dole zama da Ashraf ba, haqurin datayi dashi da farko ma ya isa, i know yamata abubuwa don ni nasan waye dana idan yanaqin abu, wataqila cin zalinta dayaitayi batareda haqqintaba yasa allah ya jarabceshi da sonta lokaci guda don dama ance idan qiyyaya tayi yawa takan zama soyyaya daga baya, yana sonta fiyeda tunaninku yanzu amma hakan bazai sa a tauyema saudart haqqinta ba, cigaba da zamansu da rabuwarsu will depend on amsarta ne"
Shiru dakin yasake dauka sai can Abba ya sauke ajiyar zuciya yace
"To yanzu abinda za'ayi shine zamu zauna dukkanmu harda Alhaji shamsu da saudart dashi kanshi mijin natan a yanke koma menene, aganina hakan zaifi? Koko?" Yaqarashe zancen yana kallonsu kawu ibrahim
"Masha allah, hakanma yayi"
"Yanzu zanma shi Alhaji shamsun magana inyaso duk yadda muka yanke zanyi informing dinku insha allah"
"To allah ya yarda yakuma mana jagora" inji kawu ibrahim
Duk amsawa da amin sukayi har lokacin mamy batabar hawaye ba.
Haka dai suka tafi kowa zuciyarshi babu dadi.
Mamy tayi kuka kamar me? Sai blaming din alhaji shamsu take da lallatamata rayuwar diyarta.
Shidai abba inbanda rarrashi babu abinda yake don shima har zuciyarshi beji dadin abinda yafaruba don shima yanason saudart harcikin zuciyarshi kamar kingin yayan cikinshi.
Aranar dai haka suka wuni cikin damuwa da bacin rai.
A 6angaren Ashraf kau tunda suka dawo yakasa xaune yakasa tsaye don fargaba, jiyake zuciyarshi zata iya tarwatsewa idan yaji mummunan sakamako, dama tunda suka tafi yaketa addu'ar allah ya dorashi akansu allah yabashi nasara don rashin saudart daidai yake da rasa farincikinshi a rayuwa.
Duk up and down din dayakeyi ummy na hankalce dashi tayi banza dashi kamar batasan me yakeba.
Sai kai komo yake a falon yaji ko zata kirashi amma tayi banza dashi daga baya ma zama yayi a falon yana kallo yayinda dukkan hankalinshi ke kan duk wani motsi da ummy zatayi.
Haka yasha zamanshi daga qarshe ummy ta tashi ta hayewarta sama tabarshi nan zaune.
Babu yadda ya iya haka ya tashi shima jiki a sanyaye yakoma part dinshi zuciyarshi namashi saqe saqe.
Ummy kau tunda Mamy tashigo take binta da kallo don sosai take hango kammaninta nada dukda ta chanza sosai, gashi kammaninta sak na saudart sai mammakin yadda takasa ganin kammanin ada tayi.
Saida suka gama gaishe gaishen cikin raha da dariya sannan aka nutsu don tattauna abinda yakawosu.
Ganin hakan yasa baby miqewa ta barmusu dakin tashige cikin gida....✍
Ummin fasihu ce🧚🏻♀️
🤵🏻👰🏻AUREN KWANGILA👰🏻🤵🏻
(Contract marriage)
Story written by Ashaanty love
(Ummin fasihu)
073
"Hajiya khadija, ashe rai kan ga rai?" Inji ummy cikin murmushi.
Itama Mamy murmushin take mayar mata sai kallonta take don she looked familiar
"Aikaudai yaudai allah yayi mun hadu, munata saka ranar zuwa gashi kun rigamu zuwa" mamy tafada cikin fara'a
Murmushi ummy taqarayi ganin haryanzu bata ganeta ba.
"To yaya bayan rabuwa? Ban ta6a tunanin zamu sake hadewa ba, gashi Allah yasake hadamu a matsayin in-laws"
Sai alokacin mamy tafara mata kallon rashin fahimta don bata gane abinda take nufiba, su dai du Abba nasu ido.
"Erm... sorry, dama munsan juna ko?" Inji mamy tana kallonta sosai tana qoqarin gano inda ta ta6a sanin fuskar.
Murmushi mai sauti ummy tayi tana kada kai
"Sosaima, nasanki kema kin sanni wataqila dan an dade ba'a haduba shiyasa kika kasa ganeni, shekaru Ashirin ai ba wasaba"
Kallon juna Abba da Mamy sukayi sannan suka maida kallonsu kanta
"Fateema ce, matar aminin tsohon mijinki Shamsu... Matar Alhaji Auwal"
Tsit dakin ya dauka, kowa yazuba masu idanu yayinda ita mamyn tazuba ummy idanu babu ko kyaftawa tanason tuna inda ta ta6a jin wannan sunan.
"Auwal aminin mijinki dakika sameshi lokacin dakuka fara samun mtsl da tsohon mijinki" ummy taqara fada ganin mamy ta antaya kogin tunani.
Ahankali mamy tafara ware idanu tana kallon ummy daketa murmushi yayinda take nunata da yatsa bakinta na rawa
"Ummyn muhammad?!" Tafada tana ware manyan idanunta sosai
Murmushi kawai ummy tayi tana kada kai.
Dasauri mamy tanufi wajen ummy suka rungumi juna
"Ummyn muhammad? Kece or am dreaming? This is unbelievable" tafada cikin alhini.
Murmushi duk mutanen dakin sukayi suna kallonsu.
Nanfa akayita firar yaushe gamo, haryanzu mamy takasa yarda ummy ce surukarta, jinjinama ikon Allah takeyi, ko a mafarki bata ta6a tunanin zata sake ganinta ba sai gashi cikin ikon allah sun sake haduwa kuma wannan karon da strong bond atsakaninsu.
Sun dade suna fira suna dariya suka dan ta6a kayan motsa baki da aka kawomusu sannan suka nutsu suka dawo serious don tattauna abinda yakawosu, ummy sai kallon mamy take tana jin badadi don tasan dole hankalin mamy yatashi idan taji dalilin zuwan nasu.
Ciki hikima da iya tsara zance Kawu ibrahim ya gabatarmusu abinda yakawosu wanda saida yafara basu labarin abota da amintar dake tsakanin margayi Auwal da Shamsu sannan ya gangaro zuwa yadda suka samu matsala dajuna suka koma basa ga maciji da juna zuwa yadda aka kame mottocin margayin da yadda labari ya iskesu nacewa aikin tsohon amininshi ne sanadi harzuwa jinyar dayayi wanda sanaddiyar girgizar dayayine dajin cewa tsohon abokinshi ne sanadin karayarshi wanda wannan jinyarce sanadinshi.
Ya gangaro kan yadda rayuwa ta sauyamusu da yadda suka siyarda gidansu suka samu allah ta tallafamusu zuwa inda Ashraf yasamu scholarship yayi karatunshi a Uk xuwa inda yagama yabude company na A.A ENTERPRISES.
Tsit falon yayi, kowa shiru kamar ruwa ya cinyesu, mamy kau idanunta sun kada sosai mood dinta ya chanza
Abba kau he is expressionless, baxaka iya gane awane yanayi yake cikiba.
Ajiyar zuciya kawu ibrahim ya sauke sannan yacigaba daga inda yatsaya yafara magana akan abinda ya tarasu.
Tunda yafara magana mamy takafamashi idanu tana kallo babu ko kyaftawa harya kai aya.
Daga mamy har Abba rasa mai kwakwarran motsi akayi, they're all dumbfounded.
Kwakwalwarsu kasa daukar zancenshi sukayi.
"I don't understand, i don't really understand" inji mamy tana girgiza kai hawaye na taruwa idanunta, kallo daya zaka mata kasan hankalinta yayi matuqar tashi.
Kama hannunta ummy tayi kasancewar dama kusada ita take asanyaye tace
"Khadija, nima i was shocked danaji wannan zancen, it's unbelievable banta6a jin makamancin wannan yafaruba ko a tatsuniya amma it's real" tafaxa asanyaye.
" *AUREN KWANGILA?* contract marriage? Dama akwai irin wannan auren? Am confused" tafada kaida gani kasan she's not herself.
"But how? Tayaya Saudart da hankalinta zata yarda da irin wannan shirmen? This is unbelievable" inji Abba shima cikin alhini
"He forced her, bada son ranta bane, shiya tilasta mata" inji ummy
"Shiya tilasta mata?! Ni meye amfanina? Why can't she come over to me and tell me! Daqiqancinta harya kai takasa confiding in me as her mother?.... dama nafada! Babu yadda banyiba akan kar amayar mashi daita tun farko akaqi saurarata, ga irinta nan, ya siyar daita akan kudi, ya musayata da kudi! Kagani ko Alhaji? Kaga abinda nake fada? Allah kadai yasan me da me yakoyamata, Allah kadai yasan tarbiyarda ya dorata akai, ya maidamani yarinya cash worm..." kuka ne ya kufce mata ta toshe bakinta tanayi sosai.
Rungumota ummy tayi asanyaye tana rarrashi.
"But how come tun farko baku ganeshi ba dakukazo?" Inji Abba da duk jikinshi yayi sanyi.
"Alokacin nida Nura mukazo tareda yan uwan ummy, lokaci yaja gashi dama ni sau daya nata6a ganinshi lokacin rasuwar mallam, shi zahradini daya sanshi sosai bayanan lokacin yayi tafiya, kuma munyi bincike mun samu gamssashiyar shaida gamedashi tun kafinma muzo din" inji kawu ibrahim.
"Innalillah waina ilaihi rajiun, wannan abu beyi dadiba samm" inji Abba yana girgiza kai.
Dagowa mamy dake kuka haryanzu tayi tareda cewa
"Dama nasani, that greedy man can do anything don yasamu kudi, gashi greediness dinshi yaja zai lallatama diyata future, koko ince yama lallata tunda gashi itama saboda kudin ta yarda tayi auren"
"No mamy, he forced her ne" inji umma da tundazu batace komaiba.
Kallon umman mamy tayi tace "bawani forcing, nasan saudart ciki da bai, idan batayi niyyar yin abuba babu wanda ya isa yasata, besides baganiba? Ni meye amfanina idan bazata iya gayamin damuwarta ba? Am her mother for goodness sake, dama i smell something fishy gameda auren nan don everything come all of a sudden ne, now yayi nasarar maida diyata kwadayyaya irinshi" tafada bitterly.
Rarrashinta akai tayi don kuka take sosai, banda zafi babu abinda zuciyarta keyi.
Ajiyar zuciya Abba ya sauke sannan ya kalli su kawu ibrahim dakyau ya bude baki calmly yace
"Now meye abin yi? Aikin gama dai yariga da yagama, sai samun solution yarage, yanxu ku me kuka yanke?"
Kawu zahradini da shima tundaxu beyi maganaba yadan muskuta sannan yafara cewa
"To yanxu dai two things are involved, na farko case din shamsu nabiyu kuma auren nan.
Mudai bamu riqe shamsu araiba akan abinda yaima margayi, wannan tsakaninsu ne da margayi da Mahallicinsu, Allah zaima kowa sakayya daidai dashi.
Batun aure kuma Ashraf yanuna yanason matarshi kuma ya janye contract din tsakaninsu, idan so samune sucigaba da zama a matsayin ma'aurata saidai wani hanzari ba gudu ba.. *saudart!*.... dole yadda tun farko auren yarjejeniya ne a tsakaninsu yanxuma yarjejeniya zamansu zai zama, ma'ana dole saida amincewar dukkansu, bazamuso mu cutar da daya ba don farantama dayan. Idan saudart ta amince zata cigaba da zama dashi to fallilahil-hamd don muma bazamu so yankewar wannan alaqar tamuba, munason saudart kamar yar cikinmu, abinda mahaifinta yayi can baya bazai ta6a shafanta ba don kwata kwata babu kamanceceniyar hallaya tsakaninsu, saudart yarinyace mai nutsuwa da tarbiya wanda samun irinta ayanzu yayi wuya, ladabi da biyyayarta yasa tunfarko ta yarda da qudurin babanta wanda ita tausayamashi tayi ganin halin dazai fada idan bata aminceba, saudart macece mai amana da zuciya mai kyau don ba don itaba da yanzu company don A.A ya fuskanci mummunar asara da karaya, muna sonta amma hakan baxaisa idan taqi yarda da cigaba da zama dashi mu tilastata tayi zaman cutuwa ba"
Ummy itama ta dora da "tun farkon haduwarmu da saudart tashiga raina, nasan she's the best wife for my son, she's a girl with a pure heart, ina jinta araina fiyeda yadda nakejin baby araina, bazamu ta6a mata dole zama da Ashraf ba, haqurin datayi dashi da farko ma ya isa, i know yamata abubuwa don ni nasan waye dana idan yanaqin abu, wataqila cin zalinta dayaitayi batareda haqqintaba yasa allah ya jarabceshi da sonta lokaci guda don dama ance idan qiyyaya tayi yawa takan zama soyyaya daga baya, yana sonta fiyeda tunaninku yanzu amma hakan bazai sa a tauyema saudart haqqinta ba, cigaba da zamansu da rabuwarsu will depend on amsarta ne"
Shiru dakin yasake dauka sai can Abba ya sauke ajiyar zuciya yace
"To yanzu abinda za'ayi shine zamu zauna dukkanmu harda Alhaji shamsu da saudart dashi kanshi mijin natan a yanke koma menene, aganina hakan zaifi? Koko?" Yaqarashe zancen yana kallonsu kawu ibrahim
"Masha allah, hakanma yayi"
"Yanzu zanma shi Alhaji shamsun magana inyaso duk yadda muka yanke zanyi informing dinku insha allah"
"To allah ya yarda yakuma mana jagora" inji kawu ibrahim
Duk amsawa da amin sukayi har lokacin mamy batabar hawaye ba.
Haka dai suka tafi kowa zuciyarshi babu dadi.
Mamy tayi kuka kamar me? Sai blaming din alhaji shamsu take da lallatamata rayuwar diyarta.
Shidai abba inbanda rarrashi babu abinda yake don shima har zuciyarshi beji dadin abinda yafaruba don shima yanason saudart harcikin zuciyarshi kamar kingin yayan cikinshi.
Aranar dai haka suka wuni cikin damuwa da bacin rai.
A 6angaren Ashraf kau tunda suka dawo yakasa xaune yakasa tsaye don fargaba, jiyake zuciyarshi zata iya tarwatsewa idan yaji mummunan sakamako, dama tunda suka tafi yaketa addu'ar allah ya dorashi akansu allah yabashi nasara don rashin saudart daidai yake da rasa farincikinshi a rayuwa.
Duk up and down din dayakeyi ummy na hankalce dashi tayi banza dashi kamar batasan me yakeba.
Sai kai komo yake a falon yaji ko zata kirashi amma tayi banza dashi daga baya ma zama yayi a falon yana kallo yayinda dukkan hankalinshi ke kan duk wani motsi da ummy zatayi.
Haka yasha zamanshi daga qarshe ummy ta tashi ta hayewarta sama tabarshi nan zaune.
Babu yadda ya iya haka ya tashi shima jiki a sanyaye yakoma part dinshi zuciyarshi namashi saqe saqe.