Sashe 46
Auren Kwangila Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shidai binta kawai yake da kallo without blinking, maqoshinshi yaji ya bushe babu yawu ko kadan, be ta6a sanin yayi missing dinta har hakaba sai yanzu daya ganta, be ta6a jin abinda yakeji gameda itaba irin na yanzu, jiyake kamar Gwara lokacin da be ganinta, jiyake kamar yana narkewa ahankali, soyyayarta sai qara fuzgar zuciyarshi take.
Zama tayi ta Dora kafa daya bisa daya itama ta kalleshi.
Sanye take cikin doguwar rigar net baqa mai dan kamawa daga sama sai budewa daga qasa, hannun rigar dogone har qaurin hannu, kasancewar ba'a yiwa hannun lining ba yasa farar fatarta tayi reflecting tacikin raga ragan net din, kanta kuma nade da baqin gyale iya kafada sai qaton sun glass data kwamama fuska Wanda yakusan cinye Rabin fuskar, dan guntun bakinta kuma dauke da dark red lipstick Wanda yaqarama kyanta kyau.
"Have a seat Alhaji" maganar sadeeq ta katse Ashraf daga kallon qurrillar dayakema saudart yajuyo dan ganin dawa yake.
Alhaji shamsu yagani yana Neman zama a kujerar dake kusada ta saudart.
Binshi da kallo yayi harya zauna sannan ya maida kallonshi kan saudart data hade gabass da yamma na fuskarta yana mata kallon Rashin fahimta.
Tsit office din yayi babu mai niyyar motsawa kowa ya zubama dan uwanshi idanu kawai.
Ganin sun kusan 5mins babu mai niyyar magana yasa sadeeq dake tsaye still agefe yadanyi gyaran murya yace
"You're highly welcome Mr and Miss shamsu" yafada cikin fara'a.
Dawowa yayi gefen Ashraf dahar yanzu be dauke ido akansu ba sannan yacigaba dacewa
"Akawo coffee ko drinks?"
Murmushi saudart tadan saki tana kallon sadeeq
"No, mun gode da karramawa, amma ba zama yakawomu ba bare ayi maganar refreshment, we're here for *BUSINESS*"
tafada tana maida kallonta kan Ashraf dake kallonta still, zuciyarshi sai narkewa take ahankali soyyayarta na hudata ta koina.
"Business?" Inji sadeeq cikin Rashin fahimta sai kuma ya kalli Ashraf Wanda alamu sun nuna bemasan wainar da ake toyawaba.
Maida kallonshi yayi akansu sannan yace
"Ok, wannan wane irin business ne?"
Wannan karon Alhaji shamsu yayi magana yace
"Ba business bane, qarshen business ne, munzo ne mukawo qarshen business din dake tsakaninmu" yafada shima calmly
Gaban sadeeq ya fadi, dama ya zargi hakan tunda yagansu, dama abinda yake Gudu kenan.
Kallon Ashraf yayi da yanzu Alhaji shamsu yake kallo Wanda da alama shima yaji abinda yace din don shima wani kallo yake mashi mai wuyar fassaruwa.
Maida kallonshi yakuma yi gasu saudart yace
"Ban fahimceku ba, what do you mean by qarshen business"
"A tunanina business daya ke tsakaninmu.."
Katse ta sadeeq yayi da
"Yes and that was aikin ki anan"
Wani kallo ta jefeshi dashi
"That was then, I thought tun wancan satin na ajiye aikin"
"Da izinin wa? As far as I remember bamu sallameki ba kuma baki kawo resignation letter ba" inji sadeeq Wanda yanzu tsoron shi daya ne, rabuwarsu da Ashraf.
Dan guntun murmushi tayi sannan tasaka hannu a jakka tafido wata takarda a linke ta turamasu Gabansu
"Here, ga resignation letter din, nabar aiki"
"But why, meye dalilin ki na hakan" inji sadeeq, Ashraf kau ba baka sai kunne
"Dole saida dalili? A tunanina kamar yadda boss ke iya sallamar employee dinshi haka kawai shima employee na iya barin aiki haka kawai, yanada right din hakan"
"Amma kinsan baki ida one month ba? What about your salary?"
Dariya tadanyi tana sinne kai
"Salary? Me zanyi dashi?"
Shiru sadeeq yayi yana kallonta
"I don't need your salary Mr, saboda ba don shiba nafara aiki, you can keep it, zai qaramaku wani abun, nikam.. A'a"
"Bamucin gumin mutum, salary dinki guminki ne, so muma babu amfanin dazaimana"
Daga kafadunta tayi in an I don't care manner
Sannan ta maida kallonta kan Ashraf daya zama kurman qarfi da yaji
"As I was saying, munzo nan ne don qarashe business, I mean *THE CONTRACT*"
kallon daddy tayi shikuma ya doro wani akwati saman table din tareda budewa saiga kudade raw, dubu daya daya bundle bundle.
Bin kudaden Ashraf da sadeeq sukayi da kallo kowanne da irin kalan bugun zuciyarshi
"Mr A.A, a rana irin ta yau wata hudu dasuka wuce nazo nan don Neman taimakon ka na rancen kudade qimanin million talatin a wajen ka, kace naje nadawo bayan kwanaki biyu
Ranar da nadawo kuma ka sanar dani zaka bani rancen amma kanada sharadi"
Dan dakatawa yayi yana kallon Ashraf don ganin reaction dinshi, sai gani yayi still yana bin kudaden ne da kallo hakan yasashi cigaba dacewa
"Sharadin shine nabaka auren diyata bisa sharadin babu abinda zai shiga tsakaninku na auratayya kan idan na maido kudinka zaka sakarmin ita."
Nan ma dakatawa yayi yana kallonsu, sadeeq sai zufa yake dukda sanyin A.c din office din shikuma A.A is expressionless, baka iya gane yanayin dayake ciki.
Turamasu akwatin yayi yana cewa
"Yau gashi na maido maka da kudaden ka Mr A.A, dama wancan karon mu hudu ne, ni, kai, saudart sai kai Mr sadeeq"
"Now here is your money, give me my daughter" yafada yana tsaresu da idanu.
Itama saudart su take kallo zuciyarta na halbawa da sauri, wannan ne ranar data Dade tana dako, ranar da komai zai warware, kallo daya tayi musu ta ga mammaki da firgici dukda na Ashraf be nuna ba sosai, dama haka takeso, tayi taking dinsu in surprise, tayimusu dan baka zata, ta nunamusu ba dasu suka dogaraba.
Yau dai zata rabuda qaya, tunanin hakan ya hanata barci jiya don azaune ta kwana.
Tana murna amma kuma tana samun faduwar gaba Wanda batasan kota menene ba kuma bata damu tasaniba, all she know is yau zata rabu da allaqaqai and she's glad it's happening
A bangaren sadeeq kuma tashin hankali ne qarara a fuskarshi.
Tayaya zasu rabu yanzu, saudart is the perfect lady for Ashraf, ta dace dashi, idan ta su6uce mashi yayi babban asara.
Dama abinda yake Gudu kenan, dafarko beyi tunanin abin zai zama haka ba amma gashi abun na Neman juyemusu.
Kudaden yaqara kallo sannan ya kalli Ashraf da haryanzu su yake kallo fuska babu yabo babu fallasa amma shi kadai yasan badaqalar dake faruwa a zuciyarshi...✍
Ku bude next page da 200 comments, zan qilga idan baikai ba karku saka ran ganin wani page din nan kusa😏
Ummin fasihu ce🧚♀
🤵🏻👰🏻AUREN KWANGILA👰🏻🤵🏻
(Contract marriage)
Allah ka yayemana wannan annobar (covid19)🤲
Allah ka ji6anci lamuranmu, karka barmu da kanmu🤲
Story written by Ashaanty love
(Ummin fasihu)
Wow! Gaskiya jiya naga ruwan comments ta koina😄
Harda yan la6el duk anfito jiya anyi sharhi, gaskiya naji dadin comments dinku na kowanne group, amma mafi yawanku duk masu Allah ya qara ne ga A.A dinmu.
To afa kiyayemu ehe, daga ganin sarkin fawa sai miya tayi zaqi🤔
To kudaibi sannu kar shalelen taku ta antayaku cikin kogin kunya🙈😆
057
Tsit kakejin office din kamar babu Abu mai rai aciki.
Wani irin shiru ke ratsa office din babu mai ko motsi bare akaiga magana.
Kallon kallo ake tsakanin juna kowanne na jiran dan uwanshi ya motsa.
Ganin shirun yayi yawa yasa Alhaji shamsu muskutawa kadan yace
"Ya kukayi shiru?" Yafada yana kallonsu
Sadeeq ne yayi qarfin halin bude baki yace
"Abin ne yazo mana a bazata... But.. Atleast.. Dakun fadamana munsan da zuwanka" yafada cikin kame kame.
Murmushin manya Alhaji yasaki sannan yace
"It's still don't make different, duk dayane, damu gayamaku kafin muzo damu gayamaku yanzu aganina duk dayane tunda a takardar contract din bamuyi yarjejeniyar sai mun fara fadamaku ba idan zamu maido, ko akwai?" Yafada yana tsareshi da idanu.
Ajiyar zuciya kawai sadeeq ya sauke don besan ta cewaba kuma.
Kallon Ashraf da tunda suka shigo kawo yanzu be furta Kalma dayaba yayi sannan yabude bakinshi dakyar yace
"Sir, they are here for the end of the contract" yafada yana kallonshi yana son karantarshi but he's blank.
Shiru office din yasake dauka duk idanu suka koma kanshi kowa na jiran reaction dinshi yayinda shi ko dago kai beyiba idanunshi haryanzu na kan akwatin gabanshi yana kallo amma a badini zuciyarshi takusan gama tarwatsewa.
Komai ganinshi yake kamar a mafarki, koda wasa be ta6a kawota ranshi zasu iya biyan kudaden nan nan kusaba, komai ya juyemashi ya zomashi a baibai.
Rabuwa? Rabuwa da saudart? Wannan shine Abu na qarshe dazai zomashi arai, Ada yake sanyo rabuwarsu a tunaninshi amma banda yanzu, no way, bazai ta6a yiwuwa ba.
Saida suka fara qosawa da shirun sannan ya janye idanunshi akan akwatin da yayima quri tundazu sannan ya dagasu ya zubamata su.
Wani kaifi taji idanun nashi sunyi mata ga wani kwarjini na musanmman dasukayi dan saida jikinta ya amsa wannan kallon, hakan yasata saurin janye idanunta tana sauraron bugun zuciyarta daya qaru farat daya
Kafeta yayi da sharp eyes dinshi babu ko kyaftawa Wanda hakan yasata jin ta ataqure matuqa, sadda idanunta tayi aqasa cikin zuciyarta tana godewa Allah ta sanyo sunglass babu yadda zai iya hango kwayar idanunta bare ya fuskanci halin dasuke ciki.
Ahankali ya motsa bakinshi kamar mai ciwon baki still idanunshi akanta yace
"Ina son ganin ki" yafada yana kafeta da idanu.
Kallon juna saudart da daddy sukayi sannan suka maido dubansu akanshi kuma
"Ganina?.... You mean yanzu baka ganina ne?" Tafada tana kallonshi tacikin glass dinta
Yanzun ma saida yayi kamar bazai yi magana ba sannan yasake motsa bakinshi dakyar
"Alone" yafada a ataqaice
Wani qululu ta tokareta, me wannan gayen ke nufi ne? Abinda ya kawosu daban abinda yake fadi daban, gashi sai wani shan qamshi yake kamar Wanda ake tilastawa yayi magana?
"Alone kamar yaya?" Tafada tana qoqarin danne 6acin ranta don yau ranar farinciki ne gareta, ranar da tadade tana jiran isowarta, ranar da ta shanye wulaqanci da cin mutunci saboda ita, batason mood dinta ya 6aci don yau ranar farincikinta ne
"I mean ke kadai... Zamuyi.. Magana ne" yafada yana kallonta
"Ka fadi koma menene anan din, inaji babu wani baqon fuska anan, idan P.A din nakane baka yarda dashiba kana iya sashi yafita" tafada tana kauda idanunta daga piercing eyes dinshi
"Eh zai fita amma tareda wannan ma" yafada yana nuna Alhaji shamsu
Haushi yakamata, wai wannan, daddyn natane wannan ma
Zama tayi ta Dora kafa daya bisa daya itama ta kalleshi.
Sanye take cikin doguwar rigar net baqa mai dan kamawa daga sama sai budewa daga qasa, hannun rigar dogone har qaurin hannu, kasancewar ba'a yiwa hannun lining ba yasa farar fatarta tayi reflecting tacikin raga ragan net din, kanta kuma nade da baqin gyale iya kafada sai qaton sun glass data kwamama fuska Wanda yakusan cinye Rabin fuskar, dan guntun bakinta kuma dauke da dark red lipstick Wanda yaqarama kyanta kyau.
"Have a seat Alhaji" maganar sadeeq ta katse Ashraf daga kallon qurrillar dayakema saudart yajuyo dan ganin dawa yake.
Alhaji shamsu yagani yana Neman zama a kujerar dake kusada ta saudart.
Binshi da kallo yayi harya zauna sannan ya maida kallonshi kan saudart data hade gabass da yamma na fuskarta yana mata kallon Rashin fahimta.
Tsit office din yayi babu mai niyyar motsawa kowa ya zubama dan uwanshi idanu kawai.
Ganin sun kusan 5mins babu mai niyyar magana yasa sadeeq dake tsaye still agefe yadanyi gyaran murya yace
"You're highly welcome Mr and Miss shamsu" yafada cikin fara'a.
Dawowa yayi gefen Ashraf dahar yanzu be dauke ido akansu ba sannan yacigaba dacewa
"Akawo coffee ko drinks?"
Murmushi saudart tadan saki tana kallon sadeeq
"No, mun gode da karramawa, amma ba zama yakawomu ba bare ayi maganar refreshment, we're here for *BUSINESS*"
tafada tana maida kallonta kan Ashraf dake kallonta still, zuciyarshi sai narkewa take ahankali soyyayarta na hudata ta koina.
"Business?" Inji sadeeq cikin Rashin fahimta sai kuma ya kalli Ashraf Wanda alamu sun nuna bemasan wainar da ake toyawaba.
Maida kallonshi yayi akansu sannan yace
"Ok, wannan wane irin business ne?"
Wannan karon Alhaji shamsu yayi magana yace
"Ba business bane, qarshen business ne, munzo ne mukawo qarshen business din dake tsakaninmu" yafada shima calmly
Gaban sadeeq ya fadi, dama ya zargi hakan tunda yagansu, dama abinda yake Gudu kenan.
Kallon Ashraf yayi da yanzu Alhaji shamsu yake kallo Wanda da alama shima yaji abinda yace din don shima wani kallo yake mashi mai wuyar fassaruwa.
Maida kallonshi yakuma yi gasu saudart yace
"Ban fahimceku ba, what do you mean by qarshen business"
"A tunanina business daya ke tsakaninmu.."
Katse ta sadeeq yayi da
"Yes and that was aikin ki anan"
Wani kallo ta jefeshi dashi
"That was then, I thought tun wancan satin na ajiye aikin"
"Da izinin wa? As far as I remember bamu sallameki ba kuma baki kawo resignation letter ba" inji sadeeq Wanda yanzu tsoron shi daya ne, rabuwarsu da Ashraf.
Dan guntun murmushi tayi sannan tasaka hannu a jakka tafido wata takarda a linke ta turamasu Gabansu
"Here, ga resignation letter din, nabar aiki"
"But why, meye dalilin ki na hakan" inji sadeeq, Ashraf kau ba baka sai kunne
"Dole saida dalili? A tunanina kamar yadda boss ke iya sallamar employee dinshi haka kawai shima employee na iya barin aiki haka kawai, yanada right din hakan"
"Amma kinsan baki ida one month ba? What about your salary?"
Dariya tadanyi tana sinne kai
"Salary? Me zanyi dashi?"
Shiru sadeeq yayi yana kallonta
"I don't need your salary Mr, saboda ba don shiba nafara aiki, you can keep it, zai qaramaku wani abun, nikam.. A'a"
"Bamucin gumin mutum, salary dinki guminki ne, so muma babu amfanin dazaimana"
Daga kafadunta tayi in an I don't care manner
Sannan ta maida kallonta kan Ashraf daya zama kurman qarfi da yaji
"As I was saying, munzo nan ne don qarashe business, I mean *THE CONTRACT*"
kallon daddy tayi shikuma ya doro wani akwati saman table din tareda budewa saiga kudade raw, dubu daya daya bundle bundle.
Bin kudaden Ashraf da sadeeq sukayi da kallo kowanne da irin kalan bugun zuciyarshi
"Mr A.A, a rana irin ta yau wata hudu dasuka wuce nazo nan don Neman taimakon ka na rancen kudade qimanin million talatin a wajen ka, kace naje nadawo bayan kwanaki biyu
Ranar da nadawo kuma ka sanar dani zaka bani rancen amma kanada sharadi"
Dan dakatawa yayi yana kallon Ashraf don ganin reaction dinshi, sai gani yayi still yana bin kudaden ne da kallo hakan yasashi cigaba dacewa
"Sharadin shine nabaka auren diyata bisa sharadin babu abinda zai shiga tsakaninku na auratayya kan idan na maido kudinka zaka sakarmin ita."
Nan ma dakatawa yayi yana kallonsu, sadeeq sai zufa yake dukda sanyin A.c din office din shikuma A.A is expressionless, baka iya gane yanayin dayake ciki.
Turamasu akwatin yayi yana cewa
"Yau gashi na maido maka da kudaden ka Mr A.A, dama wancan karon mu hudu ne, ni, kai, saudart sai kai Mr sadeeq"
"Now here is your money, give me my daughter" yafada yana tsaresu da idanu.
Itama saudart su take kallo zuciyarta na halbawa da sauri, wannan ne ranar data Dade tana dako, ranar da komai zai warware, kallo daya tayi musu ta ga mammaki da firgici dukda na Ashraf be nuna ba sosai, dama haka takeso, tayi taking dinsu in surprise, tayimusu dan baka zata, ta nunamusu ba dasu suka dogaraba.
Yau dai zata rabuda qaya, tunanin hakan ya hanata barci jiya don azaune ta kwana.
Tana murna amma kuma tana samun faduwar gaba Wanda batasan kota menene ba kuma bata damu tasaniba, all she know is yau zata rabu da allaqaqai and she's glad it's happening
A bangaren sadeeq kuma tashin hankali ne qarara a fuskarshi.
Tayaya zasu rabu yanzu, saudart is the perfect lady for Ashraf, ta dace dashi, idan ta su6uce mashi yayi babban asara.
Dama abinda yake Gudu kenan, dafarko beyi tunanin abin zai zama haka ba amma gashi abun na Neman juyemusu.
Kudaden yaqara kallo sannan ya kalli Ashraf da haryanzu su yake kallo fuska babu yabo babu fallasa amma shi kadai yasan badaqalar dake faruwa a zuciyarshi...✍
Ku bude next page da 200 comments, zan qilga idan baikai ba karku saka ran ganin wani page din nan kusa😏
Ummin fasihu ce🧚♀
🤵🏻👰🏻AUREN KWANGILA👰🏻🤵🏻
(Contract marriage)
Allah ka yayemana wannan annobar (covid19)🤲
Allah ka ji6anci lamuranmu, karka barmu da kanmu🤲
Story written by Ashaanty love
(Ummin fasihu)
Wow! Gaskiya jiya naga ruwan comments ta koina😄
Harda yan la6el duk anfito jiya anyi sharhi, gaskiya naji dadin comments dinku na kowanne group, amma mafi yawanku duk masu Allah ya qara ne ga A.A dinmu.
To afa kiyayemu ehe, daga ganin sarkin fawa sai miya tayi zaqi🤔
To kudaibi sannu kar shalelen taku ta antayaku cikin kogin kunya🙈😆
057
Tsit kakejin office din kamar babu Abu mai rai aciki.
Wani irin shiru ke ratsa office din babu mai ko motsi bare akaiga magana.
Kallon kallo ake tsakanin juna kowanne na jiran dan uwanshi ya motsa.
Ganin shirun yayi yawa yasa Alhaji shamsu muskutawa kadan yace
"Ya kukayi shiru?" Yafada yana kallonsu
Sadeeq ne yayi qarfin halin bude baki yace
"Abin ne yazo mana a bazata... But.. Atleast.. Dakun fadamana munsan da zuwanka" yafada cikin kame kame.
Murmushin manya Alhaji yasaki sannan yace
"It's still don't make different, duk dayane, damu gayamaku kafin muzo damu gayamaku yanzu aganina duk dayane tunda a takardar contract din bamuyi yarjejeniyar sai mun fara fadamaku ba idan zamu maido, ko akwai?" Yafada yana tsareshi da idanu.
Ajiyar zuciya kawai sadeeq ya sauke don besan ta cewaba kuma.
Kallon Ashraf da tunda suka shigo kawo yanzu be furta Kalma dayaba yayi sannan yabude bakinshi dakyar yace
"Sir, they are here for the end of the contract" yafada yana kallonshi yana son karantarshi but he's blank.
Shiru office din yasake dauka duk idanu suka koma kanshi kowa na jiran reaction dinshi yayinda shi ko dago kai beyiba idanunshi haryanzu na kan akwatin gabanshi yana kallo amma a badini zuciyarshi takusan gama tarwatsewa.
Komai ganinshi yake kamar a mafarki, koda wasa be ta6a kawota ranshi zasu iya biyan kudaden nan nan kusaba, komai ya juyemashi ya zomashi a baibai.
Rabuwa? Rabuwa da saudart? Wannan shine Abu na qarshe dazai zomashi arai, Ada yake sanyo rabuwarsu a tunaninshi amma banda yanzu, no way, bazai ta6a yiwuwa ba.
Saida suka fara qosawa da shirun sannan ya janye idanunshi akan akwatin da yayima quri tundazu sannan ya dagasu ya zubamata su.
Wani kaifi taji idanun nashi sunyi mata ga wani kwarjini na musanmman dasukayi dan saida jikinta ya amsa wannan kallon, hakan yasata saurin janye idanunta tana sauraron bugun zuciyarta daya qaru farat daya
Kafeta yayi da sharp eyes dinshi babu ko kyaftawa Wanda hakan yasata jin ta ataqure matuqa, sadda idanunta tayi aqasa cikin zuciyarta tana godewa Allah ta sanyo sunglass babu yadda zai iya hango kwayar idanunta bare ya fuskanci halin dasuke ciki.
Ahankali ya motsa bakinshi kamar mai ciwon baki still idanunshi akanta yace
"Ina son ganin ki" yafada yana kafeta da idanu.
Kallon juna saudart da daddy sukayi sannan suka maido dubansu akanshi kuma
"Ganina?.... You mean yanzu baka ganina ne?" Tafada tana kallonshi tacikin glass dinta
Yanzun ma saida yayi kamar bazai yi magana ba sannan yasake motsa bakinshi dakyar
"Alone" yafada a ataqaice
Wani qululu ta tokareta, me wannan gayen ke nufi ne? Abinda ya kawosu daban abinda yake fadi daban, gashi sai wani shan qamshi yake kamar Wanda ake tilastawa yayi magana?
"Alone kamar yaya?" Tafada tana qoqarin danne 6acin ranta don yau ranar farinciki ne gareta, ranar da tadade tana jiran isowarta, ranar da ta shanye wulaqanci da cin mutunci saboda ita, batason mood dinta ya 6aci don yau ranar farincikinta ne
"I mean ke kadai... Zamuyi.. Magana ne" yafada yana kallonta
"Ka fadi koma menene anan din, inaji babu wani baqon fuska anan, idan P.A din nakane baka yarda dashiba kana iya sashi yafita" tafada tana kauda idanunta daga piercing eyes dinshi
"Eh zai fita amma tareda wannan ma" yafada yana nuna Alhaji shamsu
Haushi yakamata, wai wannan, daddyn natane wannan ma