Sashe 66
Auren Kwangila Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sorry for the short chappy🙏
Please sai kun dinga hqr dani yanzu, wlh bansamun zamane kamar da.
Da ace yadda nake samun lokaci ne kamarda da yanzu book dinnan yaqare.
Yanzu typing dinma kanshi wahala yakebani don am always busy.
Please bear with me, yanzu ba kullum zaku dinga jinaba, amma duk ranarda am less busy zan dinga yimuku mai yawa🙏
Nagode da qaunar dakukemani da littafin nan.
Masu cigiyata da masu kirana duk nagode, Allah yabar qauna da zumunci, Allah yabarmu tare har abada💖
Ashaanty loves you so much😘💖💖💖💖💖
🤵🏻👰🏻AUREN KWANGILA👰🏻🤵🏻
(Contract marriage)
Story written by Ashaanty love💖
(Ummin fasihu)
075
Fitowa duk sukayi daga cikin motar duk suna kallon qaton gate din gidan.
Asanyaye saudart tajuyo ta kalli daddy kallo daya zakamata kasan a tsorace take
"Kishiga sweetheart, kimin sallama da Abban nayi losing din contact dinshi"
Nodding tayi a sanyaye sannan ta nufi gate din kamar wanda kwai yafashe mawa aciki.
Saida tayi knocking sau uku sannan taji alamun za'a bude gate din
Budewa akayi fuskar maigadin ya bayyana, yana ganinta ya washe baki yana mata maraba.
"Anty kece? Yau banda mota kikazo?"
Murmushi kawai tayi tace "eh bani kadai bace, Abba fah?"
"Yana ciki bema dade da dawowa ba ma"
"Ok" daga haka tashige ciki gabanta na faduwa.
Ahankali ta danna doorbell din kofar cikin sanyin jiki.
Shirun dataji yasata qara dannawa.
Gani tayi an murda handle din daga ciki hakan yasata dan ja baya gabanta na faduwa.
Abdul ne tagani yana turo baki, yana ganinta ya waro idanu tareda kiran sunanta da karfi ya rungumeta.
Dukda bacikin nutsuwa takeba saida ta murmusa tana riqeshi itama
"Aunty kece? Kitaho" yafada yana jawo hannunta zai shigar daita ciki.
Saurin tirjewa tayi tareda jawoshi baya ta tsugunna daidai tsawonshi sannan tafara magana cikin muryar rada
"Ina Abba?" Tafada tana dan wara manyan idanunta
"He's upstairs" ya amsa shima cikin rada
"Mamy?"
"Tana falo"
"Doing what?"
"Tana tayamu homework"
Ganin tana kallonshi atsorace yasashi qara qasa da murya
"Aunty menene?"
Furza iska tayi daga bakinta sannan tace
"Nothing... mushiga"
Da sallama suka shiga, Abdul agaba jaye da hannun saudart dake taka kasa kamar mai tausayinta
Su kamal da tundazu suke kallon kofar don tabbatar da ita dince suka miqe aguje suka nufeta suna murna banda Aminu dake murmushi kawai daga inda yake zaune.
Wara masu hannu itama tayi absentmindedly tana kallon mamy da ko dagowa daga kallon littafin habeeb batayiba fuskarnan murtuk
Jiki asanyaye tayimasu habeeb murmushi ta qaraso ciki simi simi kamar marar gaskiya.
Dan nesa da mamy taxauna qasa tana kallonta a sanyaye abdul sai zubamata surutu yake.
Saida tagama amsamashi sannan ta dago takalli mamy a raunane
"Mamy ina wuni?"
Idan ku masu karatu kun amsa to itama ta amsa.
Sake gaisheta tayi wannan karon ma babu amsa saima tattara littafan gabanta data shigayi tana maidamasu cikin jakka.
"Mamy aunty na gaisheki" inji abdul don shi atunaninshi bataji bane.
Wani kallo ta watsamashi tace
"If i slap you, kutashi kuba mutane wuri!" Ta qrashe a tsawace.
Simi simi suka tashi harda aminu dake kan kujera sukayi sama.
Sunkuyar dakai qasa saudart tayi hawaye na kawo mata.
Tashi itama mamy tayi zata wuce hakan yasata saurin dagowa
"Mamy don allah kiyi haquri" tafada cikin muryarta dake dan rawa
Wucewa xatayi tayi saurin riqe tip din gown dinta
"Please mamy.."
Fizgewa mamy tayi tajuyo tana bankamata wani mugun kallo.
"Are you alright?"
Sunkuyar dakai tayi hawayen dake maqale a idanuwanta na gangarowa
"Am very sorry mamy, don girman allah kiyi hqr" tafada voice dinta na breaking
"sorry for what? Dama wani abu kika yimin?"
Kasa amsawa tayi sai matsar qwalla datake
"Ni bakimin komai ba, koma menene kanki kikaimawa, so you should be sorry for yourself, Aure dai shine kuka mayar abun wasa ko? Zaku kwashi kashinku a hannu daga ke har baban naki"
Jiki na rawa taqara matsota tana qoqarin riqe kafarta mamy taqara yin baya
"Ni kibar matsoni, me zan miki? Dama kinsan da zamana ne? Inada wani matsayine awajenki? No, so go to your guardian dama tare kuka tone kuka binne, stop including me" tafada cikin 6acin rai.
Taffukan hannu saudart tasa ta rufe fuskarta tana kuka sosai mai ban tausayi, jikinta har rawa rawa yake.
"Kinga tashi ki tafi, na me zakizo kicikamin gida da hayaniya? Idan zan baki shawara ma cewa zanyi ki adana hawayen da iface ifacen zuwa gaba don zaifi yimaki amfani alokacin.
Saudart kin bani kunya, am really disappointed in you, wlh ko a mafarki banta6a tunani zakiyi abinda kikayi ba.
Ina tarbiyar dana baki? Ina hankalinki, ina iliminki? Ina tunaninki?
Kin biyema kwadayyayen ubanki ya kaiki yabaro don ke keda kaico ba shiba, soon zaki zama bazawara kishiga layin zawarawa babanki kau babu abinda yashafeshi, iyaka yaga wani wanda zai qara tatsa ya auramiki shi shima bayan wasu lokuta ki fito kafin ya qara hango wani.
Ko shi Allah kanshi dayace mubi iyayenmu cewa yayi idan basu kaucewa koyarwar musulunci bane
Yanzu saudart ke bamai nusar da mahaifinki bane? Ke bame ganardashi bane ki nunamashi hanya idan yaso kaucewa? Amma kika biyemashi kega mai uba ko?
And the painful thing is ina raye? Ina raye saudart kikayi wannan abin batareda shawarata ko sanina ba? Banida matsayinda zaki kawomin damuwarki? Ya huremaki kunne baki ganina da mutunci?
Ace wai 'yata ce da auren contract? Auren kwadayi?.." tafada tana nuna kanta idanunta na kadawa.
Kuka sosai saudart keyi tana jin duk ta tsani kanta, jitake dama tamutu kafin wannan lokacin, dama batayi witnessing din wannan lokacinba a rayuwarta.
"Ku kuka sani ai, kuje can ku qarata, badai zawarci ba? Kije kiyi kiji ko akwai dadi, kikuma cigaba da biyema ubanki, watarana sai an hallakaki ta dalilinshi... yaje yayi laifi anzo andauki fansa akanki, keda bakijiba baki ganiba, go ahead Allah yabada sa'a"
Tsaki taja tajuya tayi wucewarta sama zuciyarta na quna.
Ahankali saudart ta dago kaffafunta ta dora kanta bisa gwiwa ta rungume kaffafun tacigaba da rera kukanta, nan take taji kanta nadan sarawa zazza6inda bagama sakinta ba na neman sake tasomata.
Batasan iya dadewarta awannan yanayinba taji anyi tapping din kafadarta.
Saurin dago fuskarta tayi datayi ja saboda kuka.
"Saudart?" Inji abba dake sanye da jallabiya a mammakince.
Sauke rinnanun idanunta tayi ahankali wasu hawayen na gangaromata ta gaidashi da muryarta dabata fita
"Lfy lau, what happened? Why are you crying?"
Batace komaiba sai cigaba dakukan datayi ahankali.
Miqar daita yayi tsaye yana rarrashi don yasan kwanan zancen
Dakyar yasamu tayi shiru sannan ya tambayeta daga ina take.
Jan hanci tayi sannan dakyar tace
"Gida, tare muke ma da daddy"
"Alhaji shamsu? Yana ina?"
"Waje" tafada tana sauke tagwayen ajiyar zuciya
"Ya sallam, since when? Shine baki gayama kowaba?"
Shiru tayi don ita saima yanxu ta tuna data barshi waje.
Fita yayi batareda yasake cewa komaiba.
Awaje kau daddy ne tsaye sai safa da marwa yake.
Sai imagining din abinda ke faruwa ciki yake gashi yakira number saudart yafi aqilga amma ba'a dagaba.
Jin ana bude qaramar qofar gate yasashi kafama gate din idanu sai ganin Abba yayi yafito.
Murmushi suka sakarma juna, abba ya qaraso sukayi musabaha sunama juna sallama.
"Alhaji shamsu, ashe kana waje? Wlh saiyanxu dana sauko saudart ke gayamin, kayi haquri please"
Murmushi Daddy yayi
"Bakomai Alhaji Isma'il, dama cewa nayi taimani iso, i thought baka nan ma danaji shiru"
Shiga sukayi Abba agaba daddy biyedashi suna dan ta6a fira.
Falon saukar baqi yakaishi sannan yajuya da niyyar sawa akawomashi abin ta6awa
"Alhamdullilah Alhaji, am ok" daddy ya tsaidashi da hakan
Dawowa abba yayi ya zauna yana facing din Daddy don jin abinda yakawoshi.
Dan daburcewa yayi ganin yadda ya kafamashi idanu
"Akan maganar auren yarannan ne.... it's was a mistake.... and... am regretting it" shiru yayi, shi kanshi yasan he sound stupid
"Nasan kanada labari kou?.."
Ajiyar zuciya Abba dake kallonshi tundazu yayi sannan yace
"Yes, yau kwana uku kenan dazuwansu in-law dinmu nan gidan"
Kallonshi daddy yayi yana dan wara idanu saikuma ya sauke idanunshi qasa feeling so humuilating
"I caused it all... duk laifi nane... i forced her"
Dan murmushi Abba yayi yace "yes, you made a big mistake, meyasa kayi haka Alhaji shamsu?"
Shiru yayi yakasa cewa komai, jiyake kamar qasa ta tsage ya rufta ciki, wani matsanancin kunya yakeji kamar ya 6ace ya huta.
"Yanzu dai faduwa ce tazo daidai da zama, dama nayi niyyar zuwa mall dinka mu tattauna, zamu hadu gidanka dasu in-laws din namu damu mu sassanta komai, saika fidda rana"
Shiru Daddy yayi haryanzu yakasa hada ido da abba.
Wai agaban abba kadai yakejin haka, inaga agaban in-laws din? Kokuma mai gabadaya agaban allah ranar sakamakko?
"Look everything will be alright alhaji, kawai gani nayi hakan zaifi, ahadu a samama kai mafita, aurennan yayi involving su biyu ne, dole saida yarda dukkansu, we want to hear from both of them kafin a yanke hukunci, sai inga hakan zaifi"
Hannu daddy yasa ya share gumin forehead dinshi sannan ya sauke ajiyar zuciya
"To, yanzu... yaushe zasuzo din?" Yafada ahankali
"Choose a date... duk ranarda yaimaka"
Shiru daddy yayi, tayaya zaiyi facing dinsu da wannan abun kunya, kai kwadayi beyiba, gashi da mutuncinshi da komai zaizama qaramin mutum awajen ahali mai daraja irinna A.A
"Gata... sunday kenan? Koko?"
"Hakan yayi, zan gayamasu, insha allah komai zai warware" inji abba daya lura da uncomfortableness na daddy.
Saida sukadan dade suna fira, abba na nunnunamashi abubuwan dayayi dabai kamata ba cikin hikima, dakuma illar wasa da aure.
Sosai jikin daddy yayi sanyi don magangganun abba sun shigeshi sosai.
Sai gab da magrib suka fito, abba yashiga yakira saudart dake inda yabarta suka fito yana sake rarrashinta yana assuring dinta mamy zata sakko ta kyaleta yanzu fushi take.
Sallama sukayi da abba, daddy nata mashi godiya don sosai yaqara qima a idanunshi.
Haka suka isa gida sukuku, bayan dinner daddy yashigo dakin saudart lokacin hartayi shirin barci tana zaune tabuga tagumi.
Zama yayi yafara rarrashinta yana bata hqr akan duk abinda yaimata yana nunamata tsantsan nadamarshi, sannan yafadamata yadda sukayi da abba.
Sosai hankalinta ya tashi don jitake bazata iya facing din ummy ba.
Dakyar yasamu hankalinta yadan kwanta sannan ya lalla6ata ta kwanta sannan yafita.
Please sai kun dinga hqr dani yanzu, wlh bansamun zamane kamar da.
Da ace yadda nake samun lokaci ne kamarda da yanzu book dinnan yaqare.
Yanzu typing dinma kanshi wahala yakebani don am always busy.
Please bear with me, yanzu ba kullum zaku dinga jinaba, amma duk ranarda am less busy zan dinga yimuku mai yawa🙏
Nagode da qaunar dakukemani da littafin nan.
Masu cigiyata da masu kirana duk nagode, Allah yabar qauna da zumunci, Allah yabarmu tare har abada💖
Ashaanty loves you so much😘💖💖💖💖💖
🤵🏻👰🏻AUREN KWANGILA👰🏻🤵🏻
(Contract marriage)
Story written by Ashaanty love💖
(Ummin fasihu)
075
Fitowa duk sukayi daga cikin motar duk suna kallon qaton gate din gidan.
Asanyaye saudart tajuyo ta kalli daddy kallo daya zakamata kasan a tsorace take
"Kishiga sweetheart, kimin sallama da Abban nayi losing din contact dinshi"
Nodding tayi a sanyaye sannan ta nufi gate din kamar wanda kwai yafashe mawa aciki.
Saida tayi knocking sau uku sannan taji alamun za'a bude gate din
Budewa akayi fuskar maigadin ya bayyana, yana ganinta ya washe baki yana mata maraba.
"Anty kece? Yau banda mota kikazo?"
Murmushi kawai tayi tace "eh bani kadai bace, Abba fah?"
"Yana ciki bema dade da dawowa ba ma"
"Ok" daga haka tashige ciki gabanta na faduwa.
Ahankali ta danna doorbell din kofar cikin sanyin jiki.
Shirun dataji yasata qara dannawa.
Gani tayi an murda handle din daga ciki hakan yasata dan ja baya gabanta na faduwa.
Abdul ne tagani yana turo baki, yana ganinta ya waro idanu tareda kiran sunanta da karfi ya rungumeta.
Dukda bacikin nutsuwa takeba saida ta murmusa tana riqeshi itama
"Aunty kece? Kitaho" yafada yana jawo hannunta zai shigar daita ciki.
Saurin tirjewa tayi tareda jawoshi baya ta tsugunna daidai tsawonshi sannan tafara magana cikin muryar rada
"Ina Abba?" Tafada tana dan wara manyan idanunta
"He's upstairs" ya amsa shima cikin rada
"Mamy?"
"Tana falo"
"Doing what?"
"Tana tayamu homework"
Ganin tana kallonshi atsorace yasashi qara qasa da murya
"Aunty menene?"
Furza iska tayi daga bakinta sannan tace
"Nothing... mushiga"
Da sallama suka shiga, Abdul agaba jaye da hannun saudart dake taka kasa kamar mai tausayinta
Su kamal da tundazu suke kallon kofar don tabbatar da ita dince suka miqe aguje suka nufeta suna murna banda Aminu dake murmushi kawai daga inda yake zaune.
Wara masu hannu itama tayi absentmindedly tana kallon mamy da ko dagowa daga kallon littafin habeeb batayiba fuskarnan murtuk
Jiki asanyaye tayimasu habeeb murmushi ta qaraso ciki simi simi kamar marar gaskiya.
Dan nesa da mamy taxauna qasa tana kallonta a sanyaye abdul sai zubamata surutu yake.
Saida tagama amsamashi sannan ta dago takalli mamy a raunane
"Mamy ina wuni?"
Idan ku masu karatu kun amsa to itama ta amsa.
Sake gaisheta tayi wannan karon ma babu amsa saima tattara littafan gabanta data shigayi tana maidamasu cikin jakka.
"Mamy aunty na gaisheki" inji abdul don shi atunaninshi bataji bane.
Wani kallo ta watsamashi tace
"If i slap you, kutashi kuba mutane wuri!" Ta qrashe a tsawace.
Simi simi suka tashi harda aminu dake kan kujera sukayi sama.
Sunkuyar dakai qasa saudart tayi hawaye na kawo mata.
Tashi itama mamy tayi zata wuce hakan yasata saurin dagowa
"Mamy don allah kiyi haquri" tafada cikin muryarta dake dan rawa
Wucewa xatayi tayi saurin riqe tip din gown dinta
"Please mamy.."
Fizgewa mamy tayi tajuyo tana bankamata wani mugun kallo.
"Are you alright?"
Sunkuyar dakai tayi hawayen dake maqale a idanuwanta na gangarowa
"Am very sorry mamy, don girman allah kiyi hqr" tafada voice dinta na breaking
"sorry for what? Dama wani abu kika yimin?"
Kasa amsawa tayi sai matsar qwalla datake
"Ni bakimin komai ba, koma menene kanki kikaimawa, so you should be sorry for yourself, Aure dai shine kuka mayar abun wasa ko? Zaku kwashi kashinku a hannu daga ke har baban naki"
Jiki na rawa taqara matsota tana qoqarin riqe kafarta mamy taqara yin baya
"Ni kibar matsoni, me zan miki? Dama kinsan da zamana ne? Inada wani matsayine awajenki? No, so go to your guardian dama tare kuka tone kuka binne, stop including me" tafada cikin 6acin rai.
Taffukan hannu saudart tasa ta rufe fuskarta tana kuka sosai mai ban tausayi, jikinta har rawa rawa yake.
"Kinga tashi ki tafi, na me zakizo kicikamin gida da hayaniya? Idan zan baki shawara ma cewa zanyi ki adana hawayen da iface ifacen zuwa gaba don zaifi yimaki amfani alokacin.
Saudart kin bani kunya, am really disappointed in you, wlh ko a mafarki banta6a tunani zakiyi abinda kikayi ba.
Ina tarbiyar dana baki? Ina hankalinki, ina iliminki? Ina tunaninki?
Kin biyema kwadayyayen ubanki ya kaiki yabaro don ke keda kaico ba shiba, soon zaki zama bazawara kishiga layin zawarawa babanki kau babu abinda yashafeshi, iyaka yaga wani wanda zai qara tatsa ya auramiki shi shima bayan wasu lokuta ki fito kafin ya qara hango wani.
Ko shi Allah kanshi dayace mubi iyayenmu cewa yayi idan basu kaucewa koyarwar musulunci bane
Yanzu saudart ke bamai nusar da mahaifinki bane? Ke bame ganardashi bane ki nunamashi hanya idan yaso kaucewa? Amma kika biyemashi kega mai uba ko?
And the painful thing is ina raye? Ina raye saudart kikayi wannan abin batareda shawarata ko sanina ba? Banida matsayinda zaki kawomin damuwarki? Ya huremaki kunne baki ganina da mutunci?
Ace wai 'yata ce da auren contract? Auren kwadayi?.." tafada tana nuna kanta idanunta na kadawa.
Kuka sosai saudart keyi tana jin duk ta tsani kanta, jitake dama tamutu kafin wannan lokacin, dama batayi witnessing din wannan lokacinba a rayuwarta.
"Ku kuka sani ai, kuje can ku qarata, badai zawarci ba? Kije kiyi kiji ko akwai dadi, kikuma cigaba da biyema ubanki, watarana sai an hallakaki ta dalilinshi... yaje yayi laifi anzo andauki fansa akanki, keda bakijiba baki ganiba, go ahead Allah yabada sa'a"
Tsaki taja tajuya tayi wucewarta sama zuciyarta na quna.
Ahankali saudart ta dago kaffafunta ta dora kanta bisa gwiwa ta rungume kaffafun tacigaba da rera kukanta, nan take taji kanta nadan sarawa zazza6inda bagama sakinta ba na neman sake tasomata.
Batasan iya dadewarta awannan yanayinba taji anyi tapping din kafadarta.
Saurin dago fuskarta tayi datayi ja saboda kuka.
"Saudart?" Inji abba dake sanye da jallabiya a mammakince.
Sauke rinnanun idanunta tayi ahankali wasu hawayen na gangaromata ta gaidashi da muryarta dabata fita
"Lfy lau, what happened? Why are you crying?"
Batace komaiba sai cigaba dakukan datayi ahankali.
Miqar daita yayi tsaye yana rarrashi don yasan kwanan zancen
Dakyar yasamu tayi shiru sannan ya tambayeta daga ina take.
Jan hanci tayi sannan dakyar tace
"Gida, tare muke ma da daddy"
"Alhaji shamsu? Yana ina?"
"Waje" tafada tana sauke tagwayen ajiyar zuciya
"Ya sallam, since when? Shine baki gayama kowaba?"
Shiru tayi don ita saima yanxu ta tuna data barshi waje.
Fita yayi batareda yasake cewa komaiba.
Awaje kau daddy ne tsaye sai safa da marwa yake.
Sai imagining din abinda ke faruwa ciki yake gashi yakira number saudart yafi aqilga amma ba'a dagaba.
Jin ana bude qaramar qofar gate yasashi kafama gate din idanu sai ganin Abba yayi yafito.
Murmushi suka sakarma juna, abba ya qaraso sukayi musabaha sunama juna sallama.
"Alhaji shamsu, ashe kana waje? Wlh saiyanxu dana sauko saudart ke gayamin, kayi haquri please"
Murmushi Daddy yayi
"Bakomai Alhaji Isma'il, dama cewa nayi taimani iso, i thought baka nan ma danaji shiru"
Shiga sukayi Abba agaba daddy biyedashi suna dan ta6a fira.
Falon saukar baqi yakaishi sannan yajuya da niyyar sawa akawomashi abin ta6awa
"Alhamdullilah Alhaji, am ok" daddy ya tsaidashi da hakan
Dawowa abba yayi ya zauna yana facing din Daddy don jin abinda yakawoshi.
Dan daburcewa yayi ganin yadda ya kafamashi idanu
"Akan maganar auren yarannan ne.... it's was a mistake.... and... am regretting it" shiru yayi, shi kanshi yasan he sound stupid
"Nasan kanada labari kou?.."
Ajiyar zuciya Abba dake kallonshi tundazu yayi sannan yace
"Yes, yau kwana uku kenan dazuwansu in-law dinmu nan gidan"
Kallonshi daddy yayi yana dan wara idanu saikuma ya sauke idanunshi qasa feeling so humuilating
"I caused it all... duk laifi nane... i forced her"
Dan murmushi Abba yayi yace "yes, you made a big mistake, meyasa kayi haka Alhaji shamsu?"
Shiru yayi yakasa cewa komai, jiyake kamar qasa ta tsage ya rufta ciki, wani matsanancin kunya yakeji kamar ya 6ace ya huta.
"Yanzu dai faduwa ce tazo daidai da zama, dama nayi niyyar zuwa mall dinka mu tattauna, zamu hadu gidanka dasu in-laws din namu damu mu sassanta komai, saika fidda rana"
Shiru Daddy yayi haryanzu yakasa hada ido da abba.
Wai agaban abba kadai yakejin haka, inaga agaban in-laws din? Kokuma mai gabadaya agaban allah ranar sakamakko?
"Look everything will be alright alhaji, kawai gani nayi hakan zaifi, ahadu a samama kai mafita, aurennan yayi involving su biyu ne, dole saida yarda dukkansu, we want to hear from both of them kafin a yanke hukunci, sai inga hakan zaifi"
Hannu daddy yasa ya share gumin forehead dinshi sannan ya sauke ajiyar zuciya
"To, yanzu... yaushe zasuzo din?" Yafada ahankali
"Choose a date... duk ranarda yaimaka"
Shiru daddy yayi, tayaya zaiyi facing dinsu da wannan abun kunya, kai kwadayi beyiba, gashi da mutuncinshi da komai zaizama qaramin mutum awajen ahali mai daraja irinna A.A
"Gata... sunday kenan? Koko?"
"Hakan yayi, zan gayamasu, insha allah komai zai warware" inji abba daya lura da uncomfortableness na daddy.
Saida sukadan dade suna fira, abba na nunnunamashi abubuwan dayayi dabai kamata ba cikin hikima, dakuma illar wasa da aure.
Sosai jikin daddy yayi sanyi don magangganun abba sun shigeshi sosai.
Sai gab da magrib suka fito, abba yashiga yakira saudart dake inda yabarta suka fito yana sake rarrashinta yana assuring dinta mamy zata sakko ta kyaleta yanzu fushi take.
Sallama sukayi da abba, daddy nata mashi godiya don sosai yaqara qima a idanunshi.
Haka suka isa gida sukuku, bayan dinner daddy yashigo dakin saudart lokacin hartayi shirin barci tana zaune tabuga tagumi.
Zama yayi yafara rarrashinta yana bata hqr akan duk abinda yaimata yana nunamata tsantsan nadamarshi, sannan yafadamata yadda sukayi da abba.
Sosai hankalinta ya tashi don jitake bazata iya facing din ummy ba.
Dakyar yasamu hankalinta yadan kwanta sannan ya lalla6ata ta kwanta sannan yafita.