Sashe 59
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai dai tausayin Aslam da take ji dan ta san waye Aslma bama akan bukatar sa. Baya iya jure rashin ta gashi wai sai tai wata uku abin da kamar mamaki tasan yanzu yana can yanda takura.
Abinda yafi tsaya mata ma arai kar yaje yai auren da yace zai yi da ya zatai zatai sharing din sa da wata in ta a har kuka tkeyi.
Aslam kuwa yana can yana ta lisafin arba'in.
Ranar da sukai Arba'in a ranar ya dauki waya ya kira ta dan a lokacin ya huce.
Tana dagawa, ya farai mata sururai na irin murna da yake zata dawo.
Shiru tayi a ranta ta ce,
"Bayan ance sai nayi wata uku "
"Ba kyaji nane?"
Y fada.
"Uhmm ina ji."
"Amman kikai shiru. Kiyi hakuri ban daina kiran ki dan komai ba sai dan gudun kar na shiga wani hali in na kira ki. Wallahi da kyar nake iya bacci ina missing naki Husnah."
Ajiyar zuciya ta sauke. Ta ce,
"Sai hakuri, tinda kaga su Momy sunce sai nayi wata uku zan dawo. Ka kara hakuri nima ina kewar ka."
Ido Aslam ya zaro, ya ce,
"Wata uku."
Kai ta gyada. Wayar ya kashe a ransa ya ce,
"Wallahi bazan iya ba matata zan dauko."
Baiwa Momy maganar ba ma ya fara shirin tafiya kano.
Yau ya dira a Kano. Gida yayi kai tsaye.
Mami bata nan taje unguwa gida ya rage daga Asma'u dake dakin ta tana bacci ita da yaran ta. sai mai kula da yaran a kasa.
Yana zuwa suka gaisa ya tambayi Mami aka ce bata nan.
Sama ya hau dakin Asma'u ya shiga. Tana kwance, tana bacci tana sanye farin less dinkin riga da siket
Ba kwalliya a fuskar ta amman tayi kyau dakin da ita sai tashin kamshi take.
Zama yayi a gefen ta ya zuba mata ido. Kan sa ya daura akan kirjin ta.
Cikin bacci taji kamar kamshin turaren Aslam.
Ido ta bude ta ci karo da fuskar sa. Ido ta mutsuka ta mike zaune.
Zama ya gyara, Aslam ne, dai, yasha shadda brown colour da hula sai zuba kamshi yake.
hannunsa takama ta ce,
"yaushe kazo?"
Ya ce,
"Nazo kinata bacci."
Murmushi tayi. Jikin ta ya shige, ya rumgume ta.
Motsin su Aayan da Ayma ne ya sa ya juya.
Suna cikin gadon su, mikewa yayi ya dauki, Aayan ya ajiye a cinyar ta sannan ya dauko Ayman.
Mama take bawa Aayan tana gamawa ta mika masa shi ta amshi Ayman shima tana bashi.
Yaran ya zubawa ido yana kalla tamkar yayi kaki ya ajiye saboda tsananin kamarsa dasu yaran an saka musu kaya iri daya pink din riga da blue wando sai farar rigar sanyi a sama.
Yan yatsun hannun Aslam ta murza, kallon ta yayi ya kasa dauke ido. Ta ce,
"yadai?"
Tafada tana kallonsa. Murmushi yayi yai wa Aaayan addu'a sannan ya ajiyr shi. Ayman ya amsa shima yai masa addu'a ya kwantar a gefen dan uwan sa.
Kallon ta ya tsaya ta ce,
"Ya dai?"
Bai bata amsa ba sai kan sa da ya sunkuyar a cibyar ta. ya tura kanshi cikin rigarta ya fara lasar cibiyarta.
Murmushi tayi tashafo sumar gashin kansa tace
"Honey Love ya hanya?"
Shiru bai bata amsa ba domin duk ta gama tafiya da hankalinsa, ita kanta yatafi da imaninta saboda kamshin turarensa kadai yakashe mata jiki.
Dagowa yayi ya ce,
"Nazo na tafi da kune."
Ido ta zaro ta ce,
"Haba dai."
"Oh bakya son ki koma?"
Kai ta girgiza.
kiss yabata akan lips dinta
"yawwa baby gobe zamu tafi to."
Murmushi tayi ta ce,
"Allah kaimu."
Sati yayi sannan ya koma da kewar su. Haka ending month ma ya koma a lokacin watan su biyu da sati biyu.
Tunda Aslam ya tafi ya fara shirin karbar Asma'u gaba daya gidan ya sake mata komai sabo tun daga kan furnitures har fentin gidan komai yadawo sabo kamar gidan amarya.
itama Asma'u acan sosai Mami ke gyara ta.
Taje gidan Uncle Habu da Kanwar Dady Momy Binta da Uncle iliyasu. duk sunji dadi sukai mata alheri.
Sannan taje grin su Mami wajen yan uwan su Mami. Kwananta bakwai ta dawo.
Sannan ta zaga kawayen ta. Suma da suke yawan kai mata ziyara. Har gidan Maman zainab da Mamayn Sir Sabir taje.
A daren ranar kuma sai ga Sir Sabir da Nusaiba da Baby Fauwaz. Sun gaisa ya daumi yara yana tai musu addu'a. Da zasu tafi ya ajiye musu dubu dari ya ce a sai wa yara riguna.
Tai masa godiya har wajen kota ta rakasu sannan suka tafi.
Ranar Alhamis sai ga Momy nan. Nan tasan lokacin lafiyar ta ne yaxo.
Zainab ta fadawa Zainab tazo ta dauke ta kai ta aka gyara ta.
Akai mata lalle, da gyaran gashi tafito ral kamar amarya. Ranar a gidan Zainab ta kwqna. Zanab ce dafa wannan takai mata haka nan Yaa Huhari duk ya debe yaran ranar yaran gun su suka kwana. Dan Yaa Buhari akwai son Yara.
Washe gari ta daqo gida Zainab ce duk ta hada musu kayan su. Momy ma da taga yaran taga sun yi saurin girma ta kalli Mami ta ce,
"Amina me kike bawa yaran nan naga duk sun kara girma da kyau bama 'ya ta."
Murmushi Mami tayi ta ce,
"Nima ina mamaiin girman yaran nan sai kace ba yan biyu ba."
Momy ta ce,
"Daga nonon Maman ta sune."
Ranar kusan kwana sukai ana hira da su Mami dan Asma'u sai bar musu yaran tayi ta tafi ta kwanta.
In da washe suka dau hanya. Suna zuwa Momy gidan ta ta kai ta.
Gidan da ta ga ya canja, kamar sabon gida.
Tayi mamakin irin aikin da akai a gidan dan za ta ce har gidan yafi lokacin da ta tate kyau da tsari duk yadda wancan tsarin yayi kyau.
Tare da Mama mai taya ta raino suka tafi. Lokacin da suka je Aslam baya nan. Dan haka ta hau gyaran gidan Ta debe su Yaman ta kai ma Mama dan ta rike mata su. duk da ba wani datti yayi ba komai tsab yake.
Haka ta kara gyara shi ta turare shi da turaren wuta mai dadi da kamshi. Tini gidan ya kara kau da fitar da iska mai dadi.
kitchen ta dora Coconut rice sai miyar da tayi ta zuba kji. tayi da farfesun hanta, Bayan ta gama ta diba ta kaiwa Mama. ta dauko yaran tai musu wanka ta shirya su ta sa sukai bacci.
itama tai wanka ta shirga cikin body hug ja da bakin wando takama gashin kanta da jan ribom, sai da ta turare gidan da kanta da daddadan kamshi tukunna tazauna a falo tana jiran zuwan Aslam.
Har akai isha'i bai shigo ba. Tana kwance tana kallo yana shiga ya hangota zaune cikin kujera das da ita tamkar budurwa.
Tsayawa yayi yana kallonta tana juyowa suka hada ido ya tsuke cikin Ash suit, tasowa tayi tazo ta shiga jikinsa tana magana a hankali
"sannu da zuwa Honey love,"
kasa magana yayi ya cafki bakinta yafara tsotsa tuni itama tafara mayar masa da martani, ganin tsaiwar zata gagaresu yasata kama hannunsa zuwa bedroom dinsa suna shiga yajata kan bed, ya kwantar da ita ya fara sinsinar ta rike shi tayi tace,
"ka zo kaci abinci,"
"bazan iya ba."
yafada acikin kunnenta
"To tsaya na taimaka maka da cire kayan."
A hankali ta fara cire masa.
Jan ta yayi ka gado, kayanta yafara cirewa dasauri dasauri nan yashiga nuna mata zallar so, sai dai ita Asma'u ji tayi kamar ranar farkonsu dan dakyar ya iya shiga ga wani radadi da takeji, shi kam Aslam washar dashi dan ji yayi Husnahn Sa tadawo sabuwa fil.
Soyayyar da ya nuna mata ta tsaya mata a rai dan baza ta taba mantawa da wannan irin soyayyar ba. Sosai ya nuna mata irinnyadda yai kewar ta da yadda ya ke jin ta a ran sa.
Bayan komai ya gama wanzuwa ne Aslam ya jata jikin sa yana zuba mata mata albarka sun jima a haka yana shafa gashin kanta. Sannan ya ji tana saukar da numfashin ta a hankali
Dubawa yayi yaga har tayi bacci. tashi yayi yashiga wanka yana cikeda annashuwa yana fitowa yanufi dakinta acan yaga twins dinsa sunata bacci
Dakin da take ya koma. Har lokacin tana bacci. Kanta ya shafa a hankali yana hura mata iska a cikin kunnen ta. Ido ta bude, ta tashi daga baccin, kallon Aslam tayi da idonta jajur duk jikinta ciwo yake yi mata gashi ji take ko tafiya bazata iya yi ba.
Fuska ta shagwabe, ta ce,
"zanyi wanka."
tafada tana turo baki.
Murmushi yayi ya mike ya shiga bandaki ya hada mata ruwa.
*Dont forget to vote*
*MS Indabawa*
[1/18, 14:45] Maryam S Indabawa🥰: *Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
Dedicated to *My lovelly Mum*
*136-140*
*END*
HAPPY BIRTHDAY AUTAH
INA MIKI ADDU'A ALLAH YYA RAYA KI YA BAKI.MIJI NA GARI YA BAKI.YA'YA MASU ALHARKA YA BAIKI ILIMI MAI AMFANI ALLAH YASA KI GAMA LAFIYA AMEEN.
YAU RANAR KI CE AUTR MU KIYI ABINDA KIKE SO KINA DA MU
YASMEEN U RE A LOVELLY
SIS AND ALSO MY BESTY WHO I SHARE MY PROBLEM WITH HER SUK DA SHE IS YOUNG VUT SS SO SWT TO ME AND TO EVERYBODY WHOSE KNOW HER
WISH U MORE BENEFIT YEARS AHEAD MY AMINIYYA (OH ASHE FA TA CE NICE AMINIYYA ITA KUMA VESTIE)
LOVE U AUTAH
HAUWA'U USAMAN (YASMEEN)
Daki ya koma ya dauke ta ya kaita bandaki. Shi yai mata wanka dakyar ta iya taka kafarta tadawo daki tana dawowa tawuce dakinta ta kintsa tasa wata doguwar riga iya kar ta cinya. batayi wata kwalliya ba tadawo dakinsa. Yana zaune, ta ce,
"zo muje kaci abinci danni yunwa nakeji sosai,"
Tashi yayi daga shi sai gajeren wando sukaje falo dakyar take tafiya suna zuwa ya kwaso musu abincin ya kawo kan carpet ya ajiye yafara zuzzuba musu nan tafara ci.
kallonta Aslam yayi, ya ce,
"sannu baby, Allah miki albarka."
Batayi masa magana ba har sai data koshi. Kallon ta ya sake ya ce,
"Sannu!"
Abinda yafi tsaya mata ma arai kar yaje yai auren da yace zai yi da ya zatai zatai sharing din sa da wata in ta a har kuka tkeyi.
Aslam kuwa yana can yana ta lisafin arba'in.
Ranar da sukai Arba'in a ranar ya dauki waya ya kira ta dan a lokacin ya huce.
Tana dagawa, ya farai mata sururai na irin murna da yake zata dawo.
Shiru tayi a ranta ta ce,
"Bayan ance sai nayi wata uku "
"Ba kyaji nane?"
Y fada.
"Uhmm ina ji."
"Amman kikai shiru. Kiyi hakuri ban daina kiran ki dan komai ba sai dan gudun kar na shiga wani hali in na kira ki. Wallahi da kyar nake iya bacci ina missing naki Husnah."
Ajiyar zuciya ta sauke. Ta ce,
"Sai hakuri, tinda kaga su Momy sunce sai nayi wata uku zan dawo. Ka kara hakuri nima ina kewar ka."
Ido Aslam ya zaro, ya ce,
"Wata uku."
Kai ta gyada. Wayar ya kashe a ransa ya ce,
"Wallahi bazan iya ba matata zan dauko."
Baiwa Momy maganar ba ma ya fara shirin tafiya kano.
Yau ya dira a Kano. Gida yayi kai tsaye.
Mami bata nan taje unguwa gida ya rage daga Asma'u dake dakin ta tana bacci ita da yaran ta. sai mai kula da yaran a kasa.
Yana zuwa suka gaisa ya tambayi Mami aka ce bata nan.
Sama ya hau dakin Asma'u ya shiga. Tana kwance, tana bacci tana sanye farin less dinkin riga da siket
Ba kwalliya a fuskar ta amman tayi kyau dakin da ita sai tashin kamshi take.
Zama yayi a gefen ta ya zuba mata ido. Kan sa ya daura akan kirjin ta.
Cikin bacci taji kamar kamshin turaren Aslam.
Ido ta bude ta ci karo da fuskar sa. Ido ta mutsuka ta mike zaune.
Zama ya gyara, Aslam ne, dai, yasha shadda brown colour da hula sai zuba kamshi yake.
hannunsa takama ta ce,
"yaushe kazo?"
Ya ce,
"Nazo kinata bacci."
Murmushi tayi. Jikin ta ya shige, ya rumgume ta.
Motsin su Aayan da Ayma ne ya sa ya juya.
Suna cikin gadon su, mikewa yayi ya dauki, Aayan ya ajiye a cinyar ta sannan ya dauko Ayman.
Mama take bawa Aayan tana gamawa ta mika masa shi ta amshi Ayman shima tana bashi.
Yaran ya zubawa ido yana kalla tamkar yayi kaki ya ajiye saboda tsananin kamarsa dasu yaran an saka musu kaya iri daya pink din riga da blue wando sai farar rigar sanyi a sama.
Yan yatsun hannun Aslam ta murza, kallon ta yayi ya kasa dauke ido. Ta ce,
"yadai?"
Tafada tana kallonsa. Murmushi yayi yai wa Aaayan addu'a sannan ya ajiyr shi. Ayman ya amsa shima yai masa addu'a ya kwantar a gefen dan uwan sa.
Kallon ta ya tsaya ta ce,
"Ya dai?"
Bai bata amsa ba sai kan sa da ya sunkuyar a cibyar ta. ya tura kanshi cikin rigarta ya fara lasar cibiyarta.
Murmushi tayi tashafo sumar gashin kansa tace
"Honey Love ya hanya?"
Shiru bai bata amsa ba domin duk ta gama tafiya da hankalinsa, ita kanta yatafi da imaninta saboda kamshin turarensa kadai yakashe mata jiki.
Dagowa yayi ya ce,
"Nazo na tafi da kune."
Ido ta zaro ta ce,
"Haba dai."
"Oh bakya son ki koma?"
Kai ta girgiza.
kiss yabata akan lips dinta
"yawwa baby gobe zamu tafi to."
Murmushi tayi ta ce,
"Allah kaimu."
Sati yayi sannan ya koma da kewar su. Haka ending month ma ya koma a lokacin watan su biyu da sati biyu.
Tunda Aslam ya tafi ya fara shirin karbar Asma'u gaba daya gidan ya sake mata komai sabo tun daga kan furnitures har fentin gidan komai yadawo sabo kamar gidan amarya.
itama Asma'u acan sosai Mami ke gyara ta.
Taje gidan Uncle Habu da Kanwar Dady Momy Binta da Uncle iliyasu. duk sunji dadi sukai mata alheri.
Sannan taje grin su Mami wajen yan uwan su Mami. Kwananta bakwai ta dawo.
Sannan ta zaga kawayen ta. Suma da suke yawan kai mata ziyara. Har gidan Maman zainab da Mamayn Sir Sabir taje.
A daren ranar kuma sai ga Sir Sabir da Nusaiba da Baby Fauwaz. Sun gaisa ya daumi yara yana tai musu addu'a. Da zasu tafi ya ajiye musu dubu dari ya ce a sai wa yara riguna.
Tai masa godiya har wajen kota ta rakasu sannan suka tafi.
Ranar Alhamis sai ga Momy nan. Nan tasan lokacin lafiyar ta ne yaxo.
Zainab ta fadawa Zainab tazo ta dauke ta kai ta aka gyara ta.
Akai mata lalle, da gyaran gashi tafito ral kamar amarya. Ranar a gidan Zainab ta kwqna. Zanab ce dafa wannan takai mata haka nan Yaa Huhari duk ya debe yaran ranar yaran gun su suka kwana. Dan Yaa Buhari akwai son Yara.
Washe gari ta daqo gida Zainab ce duk ta hada musu kayan su. Momy ma da taga yaran taga sun yi saurin girma ta kalli Mami ta ce,
"Amina me kike bawa yaran nan naga duk sun kara girma da kyau bama 'ya ta."
Murmushi Mami tayi ta ce,
"Nima ina mamaiin girman yaran nan sai kace ba yan biyu ba."
Momy ta ce,
"Daga nonon Maman ta sune."
Ranar kusan kwana sukai ana hira da su Mami dan Asma'u sai bar musu yaran tayi ta tafi ta kwanta.
In da washe suka dau hanya. Suna zuwa Momy gidan ta ta kai ta.
Gidan da ta ga ya canja, kamar sabon gida.
Tayi mamakin irin aikin da akai a gidan dan za ta ce har gidan yafi lokacin da ta tate kyau da tsari duk yadda wancan tsarin yayi kyau.
Tare da Mama mai taya ta raino suka tafi. Lokacin da suka je Aslam baya nan. Dan haka ta hau gyaran gidan Ta debe su Yaman ta kai ma Mama dan ta rike mata su. duk da ba wani datti yayi ba komai tsab yake.
Haka ta kara gyara shi ta turare shi da turaren wuta mai dadi da kamshi. Tini gidan ya kara kau da fitar da iska mai dadi.
kitchen ta dora Coconut rice sai miyar da tayi ta zuba kji. tayi da farfesun hanta, Bayan ta gama ta diba ta kaiwa Mama. ta dauko yaran tai musu wanka ta shirya su ta sa sukai bacci.
itama tai wanka ta shirga cikin body hug ja da bakin wando takama gashin kanta da jan ribom, sai da ta turare gidan da kanta da daddadan kamshi tukunna tazauna a falo tana jiran zuwan Aslam.
Har akai isha'i bai shigo ba. Tana kwance tana kallo yana shiga ya hangota zaune cikin kujera das da ita tamkar budurwa.
Tsayawa yayi yana kallonta tana juyowa suka hada ido ya tsuke cikin Ash suit, tasowa tayi tazo ta shiga jikinsa tana magana a hankali
"sannu da zuwa Honey love,"
kasa magana yayi ya cafki bakinta yafara tsotsa tuni itama tafara mayar masa da martani, ganin tsaiwar zata gagaresu yasata kama hannunsa zuwa bedroom dinsa suna shiga yajata kan bed, ya kwantar da ita ya fara sinsinar ta rike shi tayi tace,
"ka zo kaci abinci,"
"bazan iya ba."
yafada acikin kunnenta
"To tsaya na taimaka maka da cire kayan."
A hankali ta fara cire masa.
Jan ta yayi ka gado, kayanta yafara cirewa dasauri dasauri nan yashiga nuna mata zallar so, sai dai ita Asma'u ji tayi kamar ranar farkonsu dan dakyar ya iya shiga ga wani radadi da takeji, shi kam Aslam washar dashi dan ji yayi Husnahn Sa tadawo sabuwa fil.
Soyayyar da ya nuna mata ta tsaya mata a rai dan baza ta taba mantawa da wannan irin soyayyar ba. Sosai ya nuna mata irinnyadda yai kewar ta da yadda ya ke jin ta a ran sa.
Bayan komai ya gama wanzuwa ne Aslam ya jata jikin sa yana zuba mata mata albarka sun jima a haka yana shafa gashin kanta. Sannan ya ji tana saukar da numfashin ta a hankali
Dubawa yayi yaga har tayi bacci. tashi yayi yashiga wanka yana cikeda annashuwa yana fitowa yanufi dakinta acan yaga twins dinsa sunata bacci
Dakin da take ya koma. Har lokacin tana bacci. Kanta ya shafa a hankali yana hura mata iska a cikin kunnen ta. Ido ta bude, ta tashi daga baccin, kallon Aslam tayi da idonta jajur duk jikinta ciwo yake yi mata gashi ji take ko tafiya bazata iya yi ba.
Fuska ta shagwabe, ta ce,
"zanyi wanka."
tafada tana turo baki.
Murmushi yayi ya mike ya shiga bandaki ya hada mata ruwa.
*Dont forget to vote*
*MS Indabawa*
[1/18, 14:45] Maryam S Indabawa🥰: *Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
Dedicated to *My lovelly Mum*
*136-140*
*END*
HAPPY BIRTHDAY AUTAH
INA MIKI ADDU'A ALLAH YYA RAYA KI YA BAKI.MIJI NA GARI YA BAKI.YA'YA MASU ALHARKA YA BAIKI ILIMI MAI AMFANI ALLAH YASA KI GAMA LAFIYA AMEEN.
YAU RANAR KI CE AUTR MU KIYI ABINDA KIKE SO KINA DA MU
YASMEEN U RE A LOVELLY
SIS AND ALSO MY BESTY WHO I SHARE MY PROBLEM WITH HER SUK DA SHE IS YOUNG VUT SS SO SWT TO ME AND TO EVERYBODY WHOSE KNOW HER
WISH U MORE BENEFIT YEARS AHEAD MY AMINIYYA (OH ASHE FA TA CE NICE AMINIYYA ITA KUMA VESTIE)
LOVE U AUTAH
HAUWA'U USAMAN (YASMEEN)
Daki ya koma ya dauke ta ya kaita bandaki. Shi yai mata wanka dakyar ta iya taka kafarta tadawo daki tana dawowa tawuce dakinta ta kintsa tasa wata doguwar riga iya kar ta cinya. batayi wata kwalliya ba tadawo dakinsa. Yana zaune, ta ce,
"zo muje kaci abinci danni yunwa nakeji sosai,"
Tashi yayi daga shi sai gajeren wando sukaje falo dakyar take tafiya suna zuwa ya kwaso musu abincin ya kawo kan carpet ya ajiye yafara zuzzuba musu nan tafara ci.
kallonta Aslam yayi, ya ce,
"sannu baby, Allah miki albarka."
Batayi masa magana ba har sai data koshi. Kallon ta ya sake ya ce,
"Sannu!"