Sashe 14
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi yayi tuno yadda take bashi amsar su.
Yana nan zaune yaji knocking din ta. Izini shiga ya bata ta shigo.
Tana shigowa ta mika masa maltinar sannan ta dauki jakar ta ta kara masa godiya ta juyo zata fita
" *Husnah* "
Ya kira sunan ta.
Juyowa tayi, table ya nuna mata ta dawo tayi wajen.
Kallon sa tayi ta ce,
"Me zan miko maka?"
Murmushi yayi ya ce,
"Dauki wannan fulas din kije kici."
Kai ta girgiza ta ce,
"Nagode sir!"
Hararar ta yayi ya ce,
"Nace ki dauka ko?"
Da sauri ta dauki fulas din ta ce,
"Nagode!"
Ta fice da sauri. Murmushi yayi ya dauki maltinar ya fara sha yana lumshe ido.
Can ya mike ya dauki paper da tayi rubutu a jiki.
Rubutun ta mai kyau ya bayyana karantawa ya fara yi yaga duk tayi dai dai.
Lallai yarinyar tana da kokari da haka a assignment din ta ma tafi kowa marks.
Tana fita ta mikawa Zainab fulas din hannun ta. Amsa tayi ta ce,
"Wannan kuma fa?"
"Wallahi Sir ne wai dole sai na amsa."
Budewa zainab tayi kamshi ya doki hancin su.
Anan suka tafi cafeteria suka siyo lemo suka wuce aji suka ci.
Fulas din Asma'u ta wanke ta ce,
"In zai tafi na mika masa."
Anan take bata labarin Maryam yar gidan Antyn Sir Sabir.
Zainab ta ce,
"Kace yau kin hadu da yar uwa irin ki mai magana "
"Dallah ni ina da surutu ne."
Dariya Zainab tayi ta ce,
"Ke zan tambaya. Allah yarinya jibi ki fito da wuri dan zai amshi assignment ba ruwana."
"Insha Alah takwas ma na fito."
"Alah yasa."
"Ameen!"
Suna zaune da yamma bayan sun gama lecture tana jiran fitowarsa taga shiru shiru gashi har anzo daukar Zainab wannan yasa ta nufi office din shi.
Knocking tayi. Yana ciki a kwance ya kasa tashi ya tafi gida duk jikin sa ya mace.
Jin knocking din ya gane nata ne dan haka ya mike kawai ya dauki jakar sa da basket din da Maryam ta kawo masa abinci.
Kofar ya bude sukaci karo da juna baya tayi zata fada yai saurin riko ta ta dawo jikin sa.
Da sauri ya dago ta yana fadin.
"Sorry!"
Baya ta ja a hankali ta ce,
"Ba komai. Daman fulas din ka na kawo maka."
basket din ya mika mata ya ce,
"Muje na saka a mota."
Ya rufo office din ta biyo bayan shi. A hankali yake tafiyar itama tana biye dashi har suka karasa wajen motar.
Kujere me zaman banza ya bude ta ajiye masa fulas din tai masa godiya ta juya zata tafi,
" *Husnah* "
Ya kira sunan ta.
Juyowa tayi, ya ce,
"Kizo na rage miki hanya man."
Kasa tayi da kanta ta ce,
"Lah sir nagode nasan anzo dauka ta ma."
"Oh sai anjima!"
ya shiga mota
Hannu ta dan daga masa ta juya ta nufi gun drivern su.
Shiga tayi suka wuce a gida. Tin a mota suke waya da Yaa Aslam har ta karasa gida basu gama ba.
Ganin Mami a falo yasa ta tsinke wayar ta fada kan ta tana cewa
"Wash!!"
Mami ta ce,
"Ji zaki karya ni "
Murya Ta shagwabe ta ce,
"Mami na gaji."
"Kije ki watsa ruwa ki dan kwanta ki huta kafin magariba."
Mikewa tayi ta yi sama tana dailing number Ya Aslam.
Wayar suka cigaba dayi tana karasawa daki ta fada kan gado ta ce,
"Wash! Allah Yaa Aslam na gaji "
"Ayyah sannu baby na ko nazo nai miki tausa ne."
Murmushi tayi ta ce,
"Da kuwa naji dadi."
Murmushi yayi ya ce,
"To kwanta ki rufe idon ki."
Kwanciyya tayi ta lumshe idon ta. ya ce,
"Yauwah bari a fara ta kafa ko?"
"Wallahi kamar kasan sun gaji kuwa."
A hankali ya dinga cewa na miki nan na miki amcan kai ka zaci da gaske tausar yake mata.
Har akai magariba sannan sukai sallama ta mike ta shiga tai wanka ta fito ta tada sallan.
Sai da tayi isha'i sannan ta mike ta nufi dakin Yaa buhari ta dauki ice cream sannan ta sauka kasa duk agajiye.
Dady ta sama a zaune gefen sa Mami sai Yaa buhari a can gefe. sannu da zuwa tai musu ta zauna gefen Dady tana cewa
"Dady wallahi yau na gaji da yawa."
"Ayyah sannu Autar dady."
"Yauwah!"
Dady ta mikawa ice cream din ta ce,
"Dady bismillah!"
Murmushi yayi ya ce
"Nagode!"
Muje to kuci abinci. Ta fada tana mikewa. Binta sukai ta zuba musu ita kuma taja gefe tana shan ice cream.
Yaa Buhari ya ce,
"Dady kaga ko shiyasa da bazan siyo mata ba dan nasan ba son cin abinci take ba."
Dady ne ya kalle ta ya ce,
" *Husnah* ajiye kici abinci kinji."
Ajiyewa tayi ta dan tsakuri abincin sannan ta ce ta koshi ta fara shan ice cream din ta.
Suna gamawa tayi sama dan yau a gajiye take.
Kwanciyya tayi ta jawo waya ta lalubo number sa.
Lokacin shima yana kwance aka katon gadon sa sai juyi yake ta kira sa.
Da sauri ya dauka ya ce,
"Baby na lafiya?"
"Uhmm lafiya lou! Yau na gaji shi yasa nazo na dan kwanta da wuri."
Ya ce
"Nifa ince nasan I yanzu kina gun Dady."
"Yau na baro Dady da wuri."
Ya ce,
"To muyi hira."
Shiru tayi ta ce,
"Ka kawo hirar to."
Ido ya lumshe ya ce,
" *Husnah* ina bukatar muyi aure wallahi. Dan na fara kosawa zama ni kadai in dawo daga aiki bame min oyoyo bare ingan ki naji dadi."
Murmushi Asma'u tayi. ya ce,
"Dani dake na shirya, aure kawai nake bukatar muyi. Kuma nasan ko yanzu nace ayi za ai mana"
Asma'u ta ce,
"Yayana ai lokaci ne."
"Uhmm haka ne, *Husnah* kin jefon kifiya tazo ta soken a zuciya ta. Amman sam ban ji zafi ba ko haushi, saboda kin turan abu me dadi a cikin ta."
Ido ta zaro tana dariya
"Nayi arangama dake a cikin rayuwa kin shige cikin jikina, munyi shakuwar da babu batun rabuwa, na kira ki mallaki na, haka nima na zamo nakine babu fargaba a cikin rai na. saboda nasan irin son da mukewa juna."
Idon ta a lumshe ta fara magana tare da murmushi a kan fuskar ta,
"Nice mahadin ka sahibina. Har abadan dakai nake son rayuwa. Ko da rana ko cikin damuna zan tsaya ka ban gujewa dukkan ruwa. Na sanar dakai dukkan sirrika na. Babu wanda zaiji tinda ka adana. Kazama shalele na guna kaine dan lele. Hanyar mu daya ce zata bulle da mun shiga za'a kulle, dadi rayuwa da masoyi shakuwa aure burin ran mu kuma insha Allahu nan ba da jimawa ba zan zama mallakin ka ta har abada."
Mikewa yayi daga kwancen da yake ya ce,
"Kalaman ki na kashe min jiki da haifar min da kasance tare dake."
Amsa'u ta ce,
"Haka nima nake ji. Kamar yadda kake koren damuwa. kai ke kawar min da kishiruwa. Bani son muyi rabuwa. Na fison kasancewa dakai har abada. Wallahi yaa Aslam da kai kadai nake son rayuwa, son ka kadai nake so na mutu dashi. Wallahi in bakai mutuwa zan yi ko ban mutu ba zan zamo ina raye kamar gawa ne. kai ne rayuwa ta Yaa Aslam "
Ya ce,
"In bake ya zanyi. In babu ke nazama tarihi, abar batu na duniya. Gangar jiki ce ke duniya amman ruhina da ke zasu kasan ce. Nafi son mutuwa ta raba mu"
"Ban son maganar mutuwa ko rabuwar mu Yayanah."
Ta fada muryar ta na canja wa.
"Yi hakuri."
Ya fada.
Dan murmushi ta yi ta ce,
"Ba komai. In munyi aure zan kula da Yaya nah!"
Murmushi yayi ya ce,
"Wallahi akan ki bana bidar shauki, nasan komai wanda zaki iya. Yadda dake nayi auren mu in anyi zamu more rayuwa. Nasan zaki kula dani ki ban duk hakkina."
Ido ta rufe da tafin hannun ta. wai kunya. Tayi shiru. Ya ce,
"Kina ji na?"
Kai ta gyada tayi shiru Ya gane me yasa tayi shiru dan haka ya ce,
"Wai kunyar nan fa tayi yawa. Ba damar nayi zancen aure. Bude naga idanun ki masu kyau da haske masu haskan zuciya ta."
"Ya Aslam, Kai ne ka kasance abin anbato na a koda yaushe sai nayi tunanin ka. Dadi cikin kunnuwa na, zancen ka inkayi. ina son na kar kare rayuwa ta da kai. Ni gani nake sam babu wacce ta kaini dace, nice sarauniyar Mata."
"Kin fi haka ma. in nace zan fadi yadda kike a cikin raina, watakila ki zata na haukace. son ki nasa naji ni a wata duniyar ta daban. Buri na kawai na gan mu tare a inuwa daya."
"Allah nuna mana."
"Ameen."
Agogon dakin sa ya kalla ya ga har sha daya ta gota.
Dariya yayi ya ce
"Baby ina gajiyar ne?"
Murmushi tayi ta ce
"Yaya nah ya gusar min da ita."
"Kinsan karfe nawa?"
Kai ta girgiza.
Ya ce,
"Karfe shada da miti ashirin da uku."
"Kai tab hira dakai tafi komai dadi a guna da dauken hankali na wallahi."
Murmushi yayi ya ce,
"To muje muyi alwala muzo mu kwanta."
Ta mike shima ya mike suna dawowa sukai sallama kowa yayi addu'a ya kwanta.
*INDABAWA*
[1/18, 14:14] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*ASMA'U HUSNAH*
By *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
Dedicated to *My Life. My momy*
76-80
*Manzon Allah(ﷺ)* Yana Cewa: *"Kuyi Aiki Domin Kowwa Ana Saukake shi ya Zuwa Abinda Aka Halicceshi Donshi ne"* (Bukhari da Muslim).*
Ranar alhamis da wuri ta gama komai ta shirya tayi dakin Dady.
Karfe takwas da arbain ta gama komai ta shiga dakin Yaya Buhari.
Gaisawa sukai kawai ta fita duk dan kar ta makara.
Shi kansa yau yasha mamakin ganin Asma'u bata tsaya jan magana ba.
Baba ma da ya gama shiryawa ita kawai yake jira tana shiga ya tada mota suka nufi makaranta.
Suna cikin tafiya motar ta tsaya. Fita Baba yayi Ya taba motar ya dawo amman shiru.
Sai da yafita sau uku ana hudun Asma'u ta ce,
"Baba me ya samu motar."
Yana nan zaune yaji knocking din ta. Izini shiga ya bata ta shigo.
Tana shigowa ta mika masa maltinar sannan ta dauki jakar ta ta kara masa godiya ta juyo zata fita
" *Husnah* "
Ya kira sunan ta.
Juyowa tayi, table ya nuna mata ta dawo tayi wajen.
Kallon sa tayi ta ce,
"Me zan miko maka?"
Murmushi yayi ya ce,
"Dauki wannan fulas din kije kici."
Kai ta girgiza ta ce,
"Nagode sir!"
Hararar ta yayi ya ce,
"Nace ki dauka ko?"
Da sauri ta dauki fulas din ta ce,
"Nagode!"
Ta fice da sauri. Murmushi yayi ya dauki maltinar ya fara sha yana lumshe ido.
Can ya mike ya dauki paper da tayi rubutu a jiki.
Rubutun ta mai kyau ya bayyana karantawa ya fara yi yaga duk tayi dai dai.
Lallai yarinyar tana da kokari da haka a assignment din ta ma tafi kowa marks.
Tana fita ta mikawa Zainab fulas din hannun ta. Amsa tayi ta ce,
"Wannan kuma fa?"
"Wallahi Sir ne wai dole sai na amsa."
Budewa zainab tayi kamshi ya doki hancin su.
Anan suka tafi cafeteria suka siyo lemo suka wuce aji suka ci.
Fulas din Asma'u ta wanke ta ce,
"In zai tafi na mika masa."
Anan take bata labarin Maryam yar gidan Antyn Sir Sabir.
Zainab ta ce,
"Kace yau kin hadu da yar uwa irin ki mai magana "
"Dallah ni ina da surutu ne."
Dariya Zainab tayi ta ce,
"Ke zan tambaya. Allah yarinya jibi ki fito da wuri dan zai amshi assignment ba ruwana."
"Insha Alah takwas ma na fito."
"Alah yasa."
"Ameen!"
Suna zaune da yamma bayan sun gama lecture tana jiran fitowarsa taga shiru shiru gashi har anzo daukar Zainab wannan yasa ta nufi office din shi.
Knocking tayi. Yana ciki a kwance ya kasa tashi ya tafi gida duk jikin sa ya mace.
Jin knocking din ya gane nata ne dan haka ya mike kawai ya dauki jakar sa da basket din da Maryam ta kawo masa abinci.
Kofar ya bude sukaci karo da juna baya tayi zata fada yai saurin riko ta ta dawo jikin sa.
Da sauri ya dago ta yana fadin.
"Sorry!"
Baya ta ja a hankali ta ce,
"Ba komai. Daman fulas din ka na kawo maka."
basket din ya mika mata ya ce,
"Muje na saka a mota."
Ya rufo office din ta biyo bayan shi. A hankali yake tafiyar itama tana biye dashi har suka karasa wajen motar.
Kujere me zaman banza ya bude ta ajiye masa fulas din tai masa godiya ta juya zata tafi,
" *Husnah* "
Ya kira sunan ta.
Juyowa tayi, ya ce,
"Kizo na rage miki hanya man."
Kasa tayi da kanta ta ce,
"Lah sir nagode nasan anzo dauka ta ma."
"Oh sai anjima!"
ya shiga mota
Hannu ta dan daga masa ta juya ta nufi gun drivern su.
Shiga tayi suka wuce a gida. Tin a mota suke waya da Yaa Aslam har ta karasa gida basu gama ba.
Ganin Mami a falo yasa ta tsinke wayar ta fada kan ta tana cewa
"Wash!!"
Mami ta ce,
"Ji zaki karya ni "
Murya Ta shagwabe ta ce,
"Mami na gaji."
"Kije ki watsa ruwa ki dan kwanta ki huta kafin magariba."
Mikewa tayi ta yi sama tana dailing number Ya Aslam.
Wayar suka cigaba dayi tana karasawa daki ta fada kan gado ta ce,
"Wash! Allah Yaa Aslam na gaji "
"Ayyah sannu baby na ko nazo nai miki tausa ne."
Murmushi tayi ta ce,
"Da kuwa naji dadi."
Murmushi yayi ya ce,
"To kwanta ki rufe idon ki."
Kwanciyya tayi ta lumshe idon ta. ya ce,
"Yauwah bari a fara ta kafa ko?"
"Wallahi kamar kasan sun gaji kuwa."
A hankali ya dinga cewa na miki nan na miki amcan kai ka zaci da gaske tausar yake mata.
Har akai magariba sannan sukai sallama ta mike ta shiga tai wanka ta fito ta tada sallan.
Sai da tayi isha'i sannan ta mike ta nufi dakin Yaa buhari ta dauki ice cream sannan ta sauka kasa duk agajiye.
Dady ta sama a zaune gefen sa Mami sai Yaa buhari a can gefe. sannu da zuwa tai musu ta zauna gefen Dady tana cewa
"Dady wallahi yau na gaji da yawa."
"Ayyah sannu Autar dady."
"Yauwah!"
Dady ta mikawa ice cream din ta ce,
"Dady bismillah!"
Murmushi yayi ya ce
"Nagode!"
Muje to kuci abinci. Ta fada tana mikewa. Binta sukai ta zuba musu ita kuma taja gefe tana shan ice cream.
Yaa Buhari ya ce,
"Dady kaga ko shiyasa da bazan siyo mata ba dan nasan ba son cin abinci take ba."
Dady ne ya kalle ta ya ce,
" *Husnah* ajiye kici abinci kinji."
Ajiyewa tayi ta dan tsakuri abincin sannan ta ce ta koshi ta fara shan ice cream din ta.
Suna gamawa tayi sama dan yau a gajiye take.
Kwanciyya tayi ta jawo waya ta lalubo number sa.
Lokacin shima yana kwance aka katon gadon sa sai juyi yake ta kira sa.
Da sauri ya dauka ya ce,
"Baby na lafiya?"
"Uhmm lafiya lou! Yau na gaji shi yasa nazo na dan kwanta da wuri."
Ya ce
"Nifa ince nasan I yanzu kina gun Dady."
"Yau na baro Dady da wuri."
Ya ce,
"To muyi hira."
Shiru tayi ta ce,
"Ka kawo hirar to."
Ido ya lumshe ya ce,
" *Husnah* ina bukatar muyi aure wallahi. Dan na fara kosawa zama ni kadai in dawo daga aiki bame min oyoyo bare ingan ki naji dadi."
Murmushi Asma'u tayi. ya ce,
"Dani dake na shirya, aure kawai nake bukatar muyi. Kuma nasan ko yanzu nace ayi za ai mana"
Asma'u ta ce,
"Yayana ai lokaci ne."
"Uhmm haka ne, *Husnah* kin jefon kifiya tazo ta soken a zuciya ta. Amman sam ban ji zafi ba ko haushi, saboda kin turan abu me dadi a cikin ta."
Ido ta zaro tana dariya
"Nayi arangama dake a cikin rayuwa kin shige cikin jikina, munyi shakuwar da babu batun rabuwa, na kira ki mallaki na, haka nima na zamo nakine babu fargaba a cikin rai na. saboda nasan irin son da mukewa juna."
Idon ta a lumshe ta fara magana tare da murmushi a kan fuskar ta,
"Nice mahadin ka sahibina. Har abadan dakai nake son rayuwa. Ko da rana ko cikin damuna zan tsaya ka ban gujewa dukkan ruwa. Na sanar dakai dukkan sirrika na. Babu wanda zaiji tinda ka adana. Kazama shalele na guna kaine dan lele. Hanyar mu daya ce zata bulle da mun shiga za'a kulle, dadi rayuwa da masoyi shakuwa aure burin ran mu kuma insha Allahu nan ba da jimawa ba zan zama mallakin ka ta har abada."
Mikewa yayi daga kwancen da yake ya ce,
"Kalaman ki na kashe min jiki da haifar min da kasance tare dake."
Amsa'u ta ce,
"Haka nima nake ji. Kamar yadda kake koren damuwa. kai ke kawar min da kishiruwa. Bani son muyi rabuwa. Na fison kasancewa dakai har abada. Wallahi yaa Aslam da kai kadai nake son rayuwa, son ka kadai nake so na mutu dashi. Wallahi in bakai mutuwa zan yi ko ban mutu ba zan zamo ina raye kamar gawa ne. kai ne rayuwa ta Yaa Aslam "
Ya ce,
"In bake ya zanyi. In babu ke nazama tarihi, abar batu na duniya. Gangar jiki ce ke duniya amman ruhina da ke zasu kasan ce. Nafi son mutuwa ta raba mu"
"Ban son maganar mutuwa ko rabuwar mu Yayanah."
Ta fada muryar ta na canja wa.
"Yi hakuri."
Ya fada.
Dan murmushi ta yi ta ce,
"Ba komai. In munyi aure zan kula da Yaya nah!"
Murmushi yayi ya ce,
"Wallahi akan ki bana bidar shauki, nasan komai wanda zaki iya. Yadda dake nayi auren mu in anyi zamu more rayuwa. Nasan zaki kula dani ki ban duk hakkina."
Ido ta rufe da tafin hannun ta. wai kunya. Tayi shiru. Ya ce,
"Kina ji na?"
Kai ta gyada tayi shiru Ya gane me yasa tayi shiru dan haka ya ce,
"Wai kunyar nan fa tayi yawa. Ba damar nayi zancen aure. Bude naga idanun ki masu kyau da haske masu haskan zuciya ta."
"Ya Aslam, Kai ne ka kasance abin anbato na a koda yaushe sai nayi tunanin ka. Dadi cikin kunnuwa na, zancen ka inkayi. ina son na kar kare rayuwa ta da kai. Ni gani nake sam babu wacce ta kaini dace, nice sarauniyar Mata."
"Kin fi haka ma. in nace zan fadi yadda kike a cikin raina, watakila ki zata na haukace. son ki nasa naji ni a wata duniyar ta daban. Buri na kawai na gan mu tare a inuwa daya."
"Allah nuna mana."
"Ameen."
Agogon dakin sa ya kalla ya ga har sha daya ta gota.
Dariya yayi ya ce
"Baby ina gajiyar ne?"
Murmushi tayi ta ce
"Yaya nah ya gusar min da ita."
"Kinsan karfe nawa?"
Kai ta girgiza.
Ya ce,
"Karfe shada da miti ashirin da uku."
"Kai tab hira dakai tafi komai dadi a guna da dauken hankali na wallahi."
Murmushi yayi ya ce,
"To muje muyi alwala muzo mu kwanta."
Ta mike shima ya mike suna dawowa sukai sallama kowa yayi addu'a ya kwanta.
*INDABAWA*
[1/18, 14:14] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*ASMA'U HUSNAH*
By *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
Dedicated to *My Life. My momy*
76-80
*Manzon Allah(ﷺ)* Yana Cewa: *"Kuyi Aiki Domin Kowwa Ana Saukake shi ya Zuwa Abinda Aka Halicceshi Donshi ne"* (Bukhari da Muslim).*
Ranar alhamis da wuri ta gama komai ta shirya tayi dakin Dady.
Karfe takwas da arbain ta gama komai ta shiga dakin Yaya Buhari.
Gaisawa sukai kawai ta fita duk dan kar ta makara.
Shi kansa yau yasha mamakin ganin Asma'u bata tsaya jan magana ba.
Baba ma da ya gama shiryawa ita kawai yake jira tana shiga ya tada mota suka nufi makaranta.
Suna cikin tafiya motar ta tsaya. Fita Baba yayi Ya taba motar ya dawo amman shiru.
Sai da yafita sau uku ana hudun Asma'u ta ce,
"Baba me ya samu motar."