Sashe 53
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mikewa yayi ya tafi dakin sa. Wanka yayi yai sallah.
Shiryawa yayi ya feshe jikin sa da turaruka, sannan ya fito.
Asma'u Kuwa tana can kwance in da ya barta.
Tana nan kwance tanata kuka saboda radadin da dukiyar fulaninta suke yi mata.
Lallai tin yanxu ma wai, wannan inda abun akai ya zan ji kenan.
Jikin ta yai nauyi ma ta kasa tashi. Tana kwance tana zubar da hawaye.
Kofar dakin taji ya bude, kai ta dauke tai saurin jan bargo jikin ta.
Murmushi yayi ya matso wajen ta. Bargon yayaye, ya kura wa surar jikin ya ido.
Asma'u da idon ta ke a rufe, amman tana jin idon sa a kanta.
Daukar ta yayi gaba daya yai cikin toilet da ita.
Kafa ta fara winsilawa, dan ya sauke ta.
Bai saurare ta ba har ya zaunar da ita a kan wata kujera dake cikin toilet.
Ruwa ya hada mata ya saka ta a cikin. Wata ajiyar zuciya ta sauke, tai lakwam a cikin ruwan.
Shi da kansa ya cuda ta ya gama ya nado ta a towel.
Kayan bacci ya saka mata. Ya feshe ta da turarukan ta.
Kan gado ya kwantar da ita akan shima ya bi bayan ta.
Bargo ya ja mata, ya jata jikin sa ya rumgume ta.
Jijjiga ta ya dinga yi har tai bacci. Ya jima yana farin cikin samun Asma'un sa.
Yau dai gashi ga Asma'un sa. Yana godiya da Allah da ya bashi ita.
A haka shima bacci ya dauke shi.
Asubar fari Asma'u ta farka kamar yadda ta saba.
Jin ta a jikin Aslam kanekane ya hana ta zame jikin ta. Dan kar ta tada shi.
Ta jima tana kallon Aslam tana murmushi.
Can taga yai motsi, ido ta tai saurin rufewa, mikewa yai yana addu'ar tashi daga bacci.
Kwanciyya ya gyara mata ya shiga toilet ya watsa ruwa yai alwala ya fice.
Asma'u na jin fitar sa ta mike ita ma ta fada toilet tai wanka. Tana fitowa ta fada gado.
Sai karfe tara ta tashi. Dakin ta ya fara gyarawa, ta fita ta dan sharshare gida ta bade shi da turaren wuta.
Kitchen ta shiga ta daura ruwan zafi. A fulas ta zuba, ta fasa kwai ta soya ta wanke plate din.
Daki ta koma, tai wanka ta shirya cikin wani purple kala material mai adon yalo.
Sosai tayi kyau, simple make up tayi ta rufe kofar dakin ta ta shige bed room tai kwanciyyar ta.
Aslam yana dawowa ya tadda dakin a rufe, murmushi yayi yai bangaren sa.
Shima kwanciyya yayi. Wajen karfe sha daya Momy ta aiko musu da break fast din su.
Aslam aka kira, yaje ya amso. Dakin Asma'u ya kara tabawa ya yaji a rufe.
Daki ya koma yai wanka, ya shirya cikin wata Brown kalar shadda.
Sosai yai kyau. Fitowa yayi ya kara taba kofar dakin tata.
A rufe dai take har lokacin. Knocking dakin yayi, amman shiru.
Can ya kara knocking. Muryar ta yaji a hankali ta ce,
"Waye?"
Murmushi yayi a ransa ya ce,
"Waye kuma? Ah lallai Asma'u."
"Nine?"
Ya fada mata.
"Menene?"
Ta tambaye shi.
"Ki fito ki karya."
Ya fada.
"Ina zuwa!"
Ta bashi amsa.
Falo ya koma ya zauna sai da yai wajen awa sannan ta fito.
Daining area ta nufa ta hada masa abinda zai bukata.
Nata ta diba ta fara ci. Tasowa yayi ya zauna a gefen.
Kallon ta yayi ya ce,
"Baby na kin ta shi lafiya?"
Kai ta dago ta kalle shi da daradaran idanun ta.
"Lafiya!"
Ta fada a hankali, da ba dan yana kallon ta ba da bai san tayi magana ba.
Abincin yaja ya yana ci yana satar kallon ta.
Suna gamawa ta koma dakin ta ta saka key.
Kallo ta yini tana yi, haka ma da rana Momy ce ta hada masu abincin rana ta aika musu.
Shima sai da ya kira ta sannan ta fita suka ci.
Sai da sukai sati Momy na aika musu da abinci sannan ta kyale su.
Asma'u ita ta cigaba da musu girki. Duk aikin gidan da abinda ya hau kanta da ta tashi da safe take yin su ta gama.
Haka nan girki, shima zatayi ta jere masa ya fito ta gaishe shi daga haka bata bashi fuska bare ya kawo mata wata magana.
Bangaren sa ma da ya fita aiki zata je ta gyara shi, ta wanke masa under wears nashi ta goge ta turare dakin ta rufo.
Duk abinda tasan ya dace tana yin sa sai dai da dare yayi zata rufe kofar dakin ta.
Sosai Aslam yake mamakin Asma'u shi dai ya san tabbas Asma'u na son sa amman bai san dalilin yin hakan ba.
Wata zuciyar kan fada masa ko dai ta daina son sa ne amman sai ya karya ta.
Pretty kuwa taje kano sai da lokacin da ta samu gidan su Asma'u gidan ba kowa sun tafi Abuja.
Sai da ta kwana biyu basu dawo ba. Kullum sai taje. A kwanan na ukun ne ta samu Mami a gidam.
Iso akai mata Mami ta amshe ta hannu bibiyu, kamar ta santa.
Sosai Mami ta burge Pretty dan ita bata xata irin manyan matan na irin haka ba duba da yadda su sukai mu'amala lokacin da suna da arziki suke jin duniyar tasu ce.
Sai da Mami ta sa aka kawo mata lemo ta sha sannam ta dube ta ta ce,
"Sai dai ban gane ki ba?"
Pretty ta ce,
"Eh! Wajen Asma'u nazo."
Mami ta jinjina kai ta ce,
"To gashi bata nan. Tayi aure."
Pretty ta ce,
"Dan Allah Mama a ina take ina sson ganin ta na nemi gafarar ta."
Mami ta kalle yarinyar taga ba alamar mugunta a tare da ita.
Mami ta ce,
"Tana Abuja acan take aure."
Shiru Pretty tayi, can kuma ta ce,
"Mama ni ce matar Aslam dan yayar ki. Mama duk abinda ya faru tsakanin Aslam da Asma'u nice sila, ni na yi asirin da Aslam ya daina waiwayar Asma'u duk da bai daina son ta ba. Mama dan Allah ki taimaka ki tayani bawa Asma'u hakuri, nayi nadama dan naga sakayyar Alalh."
Kuka sosai take har ta zube akasa. Mami ce ta karasa ta daga ta ta mayar ta zaunar akan kujera.
Hawayen fuskar ta ta goge mata ta ce,
"Hakika kin raba son da ya dade da kafuwa, son da ba'a taba zaton rabuwar sa ba. Asma'u tayi jinya sosai wace banyi zaton zata warke ba duk a dalilin rashin Aslam. Amman ba komai haka Allah ya kaddara kuma bawa baya wuce kaddarar sa. Allah yayi sai sun rabu kuma sun dawo sun yi auren dai. Zan taya ki rokar Asma'u duk da nasan Asma'u na da saukin kai. Insha Allahu zata yafe miki."
Rumgume ta Pretty tayi tana godiya. Da zata tafi har kudi Mami ta bata.
Hakan zaman Asma'u da Aslam yaci gaba da kasancewa, ko kad'an bata sakar mishi fuska idan yazo inda take, amma tana masa duk kan abinda zai sa ta.
Haka nan girki duk wadan da tasan yana so tana masa, amma da ta jishi zata shige d'akinta,
Aslam ma gane hakan yasa wani lokacin baya dawowa gida ko in ya dawo yana bangaren sa, sai dai ya makala nauwara daukar bayani a babban falo kitchen da dakin ta. Wannan yasa ya daina neman takura mata.
Dan kullum yana ganin yadda take gudanar da rayuwar ta in baya gidan.
Ba karamin burge shi take ba. Bama yaga ta ci ado tana zaune kawai.
Ko kuma ta saka kanannun kaya, tai ta juyi ita kadai.
Wani lokacin ta kira gida da su Zaianb tai ta waya, haka zata kira Momy ma.
Wani lokacin kuma ya ganta tana kuka yakan rasa me yasata kuka.
Rayuwa dai kala kala kala take gudanar wa. Abinda yafi burge shi da ita, shine yawan ibadar ta.
Yana lura da yadda take dukufa wajen addu'a da nafufuli.
Wannan na dada masa son ta da kaunar ta.
Kallon rayuwar ta da yake yi, yasa ya daina takura mata da son damun ta. Sai dai yana 'ko'kori wurin kyautata mata sosai da son nuna mata shi masoyinta ne na ha'ki'ka.
Yau watanta biyu kenan babu abinda ya canja tsakaninta da Aslam.
Tana zaune falon d'akinta ya shigo, bata san ma ya shigo ba tana can duniyar tunani, a fili ta furta,
"Allah sarki Dady na ka tafi ka barni cikin wannan duniyar mara dadi. Yanzu banda waji farin ciki."
Aslam ya zauna daga nesa da ita ya ce,
"Ai ke kika ki barin farin cikin ya sameki."
Kamar bazatace komai ba, sai kuma tace,
"Waya fada maka, ai farin ciki na nasan ya tafi kenan bazai taba dawo wa ba dan yanzu na rabu da duk masoya na. Kaga kuwa ina farin ciki."
Yace
"Ni menene naki. Nima masoyin kine na gaskiya wanda ke da burin ganin farin cikin ki a ko da yaushe."
Shiru ta mishi ba tace komi ba, Mikewa yayi yayo wajen ta. mikewa tayi da sauri zata fita a dakin.
Da sauri ya kamo hannun ta ya zaunar. ya ce,
"Haba Husnah ki tunanin zaman mu zaiyi a haka kuwa? Ina mijinki amma bazamu zauna wuri d'aya ba?"
Kasa tayi da kanta tana wasa da zoben hanun ta. Wanda shine ya bata.
Hannun ta ya kama yana murzawa a hankali. Take tsigar jikin ta ta fara mikewa.
Magana ya ke mata cikin wata irin murya mai burkita mai sauraro.
"Husnah ki yadda dani wallahi son da nake miki ba abinda ya ragu a cikin sa."
Ya fada yana shinsinar wuyan ta. Kamshin ta mai dadi da kwanatr masa da hankali ya shaka take hankalin sa ya fara tashi.
Bakin ta yai saurin cafka, yana tsotsa kamar wanda ya samu alawa.
Hannun sa ne ya gangara kan dukiyar fulanin ta. Wasa ya dinga yi da ita.
Jin yana son wuce guna da iri yasa ta sakar masa wani irin kuka.
Shiryawa yayi ya feshe jikin sa da turaruka, sannan ya fito.
Asma'u Kuwa tana can kwance in da ya barta.
Tana nan kwance tanata kuka saboda radadin da dukiyar fulaninta suke yi mata.
Lallai tin yanxu ma wai, wannan inda abun akai ya zan ji kenan.
Jikin ta yai nauyi ma ta kasa tashi. Tana kwance tana zubar da hawaye.
Kofar dakin taji ya bude, kai ta dauke tai saurin jan bargo jikin ta.
Murmushi yayi ya matso wajen ta. Bargon yayaye, ya kura wa surar jikin ya ido.
Asma'u da idon ta ke a rufe, amman tana jin idon sa a kanta.
Daukar ta yayi gaba daya yai cikin toilet da ita.
Kafa ta fara winsilawa, dan ya sauke ta.
Bai saurare ta ba har ya zaunar da ita a kan wata kujera dake cikin toilet.
Ruwa ya hada mata ya saka ta a cikin. Wata ajiyar zuciya ta sauke, tai lakwam a cikin ruwan.
Shi da kansa ya cuda ta ya gama ya nado ta a towel.
Kayan bacci ya saka mata. Ya feshe ta da turarukan ta.
Kan gado ya kwantar da ita akan shima ya bi bayan ta.
Bargo ya ja mata, ya jata jikin sa ya rumgume ta.
Jijjiga ta ya dinga yi har tai bacci. Ya jima yana farin cikin samun Asma'un sa.
Yau dai gashi ga Asma'un sa. Yana godiya da Allah da ya bashi ita.
A haka shima bacci ya dauke shi.
Asubar fari Asma'u ta farka kamar yadda ta saba.
Jin ta a jikin Aslam kanekane ya hana ta zame jikin ta. Dan kar ta tada shi.
Ta jima tana kallon Aslam tana murmushi.
Can taga yai motsi, ido ta tai saurin rufewa, mikewa yai yana addu'ar tashi daga bacci.
Kwanciyya ya gyara mata ya shiga toilet ya watsa ruwa yai alwala ya fice.
Asma'u na jin fitar sa ta mike ita ma ta fada toilet tai wanka. Tana fitowa ta fada gado.
Sai karfe tara ta tashi. Dakin ta ya fara gyarawa, ta fita ta dan sharshare gida ta bade shi da turaren wuta.
Kitchen ta shiga ta daura ruwan zafi. A fulas ta zuba, ta fasa kwai ta soya ta wanke plate din.
Daki ta koma, tai wanka ta shirya cikin wani purple kala material mai adon yalo.
Sosai tayi kyau, simple make up tayi ta rufe kofar dakin ta ta shige bed room tai kwanciyyar ta.
Aslam yana dawowa ya tadda dakin a rufe, murmushi yayi yai bangaren sa.
Shima kwanciyya yayi. Wajen karfe sha daya Momy ta aiko musu da break fast din su.
Aslam aka kira, yaje ya amso. Dakin Asma'u ya kara tabawa ya yaji a rufe.
Daki ya koma yai wanka, ya shirya cikin wata Brown kalar shadda.
Sosai yai kyau. Fitowa yayi ya kara taba kofar dakin tata.
A rufe dai take har lokacin. Knocking dakin yayi, amman shiru.
Can ya kara knocking. Muryar ta yaji a hankali ta ce,
"Waye?"
Murmushi yayi a ransa ya ce,
"Waye kuma? Ah lallai Asma'u."
"Nine?"
Ya fada mata.
"Menene?"
Ta tambaye shi.
"Ki fito ki karya."
Ya fada.
"Ina zuwa!"
Ta bashi amsa.
Falo ya koma ya zauna sai da yai wajen awa sannan ta fito.
Daining area ta nufa ta hada masa abinda zai bukata.
Nata ta diba ta fara ci. Tasowa yayi ya zauna a gefen.
Kallon ta yayi ya ce,
"Baby na kin ta shi lafiya?"
Kai ta dago ta kalle shi da daradaran idanun ta.
"Lafiya!"
Ta fada a hankali, da ba dan yana kallon ta ba da bai san tayi magana ba.
Abincin yaja ya yana ci yana satar kallon ta.
Suna gamawa ta koma dakin ta ta saka key.
Kallo ta yini tana yi, haka ma da rana Momy ce ta hada masu abincin rana ta aika musu.
Shima sai da ya kira ta sannan ta fita suka ci.
Sai da sukai sati Momy na aika musu da abinci sannan ta kyale su.
Asma'u ita ta cigaba da musu girki. Duk aikin gidan da abinda ya hau kanta da ta tashi da safe take yin su ta gama.
Haka nan girki, shima zatayi ta jere masa ya fito ta gaishe shi daga haka bata bashi fuska bare ya kawo mata wata magana.
Bangaren sa ma da ya fita aiki zata je ta gyara shi, ta wanke masa under wears nashi ta goge ta turare dakin ta rufo.
Duk abinda tasan ya dace tana yin sa sai dai da dare yayi zata rufe kofar dakin ta.
Sosai Aslam yake mamakin Asma'u shi dai ya san tabbas Asma'u na son sa amman bai san dalilin yin hakan ba.
Wata zuciyar kan fada masa ko dai ta daina son sa ne amman sai ya karya ta.
Pretty kuwa taje kano sai da lokacin da ta samu gidan su Asma'u gidan ba kowa sun tafi Abuja.
Sai da ta kwana biyu basu dawo ba. Kullum sai taje. A kwanan na ukun ne ta samu Mami a gidam.
Iso akai mata Mami ta amshe ta hannu bibiyu, kamar ta santa.
Sosai Mami ta burge Pretty dan ita bata xata irin manyan matan na irin haka ba duba da yadda su sukai mu'amala lokacin da suna da arziki suke jin duniyar tasu ce.
Sai da Mami ta sa aka kawo mata lemo ta sha sannam ta dube ta ta ce,
"Sai dai ban gane ki ba?"
Pretty ta ce,
"Eh! Wajen Asma'u nazo."
Mami ta jinjina kai ta ce,
"To gashi bata nan. Tayi aure."
Pretty ta ce,
"Dan Allah Mama a ina take ina sson ganin ta na nemi gafarar ta."
Mami ta kalle yarinyar taga ba alamar mugunta a tare da ita.
Mami ta ce,
"Tana Abuja acan take aure."
Shiru Pretty tayi, can kuma ta ce,
"Mama ni ce matar Aslam dan yayar ki. Mama duk abinda ya faru tsakanin Aslam da Asma'u nice sila, ni na yi asirin da Aslam ya daina waiwayar Asma'u duk da bai daina son ta ba. Mama dan Allah ki taimaka ki tayani bawa Asma'u hakuri, nayi nadama dan naga sakayyar Alalh."
Kuka sosai take har ta zube akasa. Mami ce ta karasa ta daga ta ta mayar ta zaunar akan kujera.
Hawayen fuskar ta ta goge mata ta ce,
"Hakika kin raba son da ya dade da kafuwa, son da ba'a taba zaton rabuwar sa ba. Asma'u tayi jinya sosai wace banyi zaton zata warke ba duk a dalilin rashin Aslam. Amman ba komai haka Allah ya kaddara kuma bawa baya wuce kaddarar sa. Allah yayi sai sun rabu kuma sun dawo sun yi auren dai. Zan taya ki rokar Asma'u duk da nasan Asma'u na da saukin kai. Insha Allahu zata yafe miki."
Rumgume ta Pretty tayi tana godiya. Da zata tafi har kudi Mami ta bata.
Hakan zaman Asma'u da Aslam yaci gaba da kasancewa, ko kad'an bata sakar mishi fuska idan yazo inda take, amma tana masa duk kan abinda zai sa ta.
Haka nan girki duk wadan da tasan yana so tana masa, amma da ta jishi zata shige d'akinta,
Aslam ma gane hakan yasa wani lokacin baya dawowa gida ko in ya dawo yana bangaren sa, sai dai ya makala nauwara daukar bayani a babban falo kitchen da dakin ta. Wannan yasa ya daina neman takura mata.
Dan kullum yana ganin yadda take gudanar da rayuwar ta in baya gidan.
Ba karamin burge shi take ba. Bama yaga ta ci ado tana zaune kawai.
Ko kuma ta saka kanannun kaya, tai ta juyi ita kadai.
Wani lokacin ta kira gida da su Zaianb tai ta waya, haka zata kira Momy ma.
Wani lokacin kuma ya ganta tana kuka yakan rasa me yasata kuka.
Rayuwa dai kala kala kala take gudanar wa. Abinda yafi burge shi da ita, shine yawan ibadar ta.
Yana lura da yadda take dukufa wajen addu'a da nafufuli.
Wannan na dada masa son ta da kaunar ta.
Kallon rayuwar ta da yake yi, yasa ya daina takura mata da son damun ta. Sai dai yana 'ko'kori wurin kyautata mata sosai da son nuna mata shi masoyinta ne na ha'ki'ka.
Yau watanta biyu kenan babu abinda ya canja tsakaninta da Aslam.
Tana zaune falon d'akinta ya shigo, bata san ma ya shigo ba tana can duniyar tunani, a fili ta furta,
"Allah sarki Dady na ka tafi ka barni cikin wannan duniyar mara dadi. Yanzu banda waji farin ciki."
Aslam ya zauna daga nesa da ita ya ce,
"Ai ke kika ki barin farin cikin ya sameki."
Kamar bazatace komai ba, sai kuma tace,
"Waya fada maka, ai farin ciki na nasan ya tafi kenan bazai taba dawo wa ba dan yanzu na rabu da duk masoya na. Kaga kuwa ina farin ciki."
Yace
"Ni menene naki. Nima masoyin kine na gaskiya wanda ke da burin ganin farin cikin ki a ko da yaushe."
Shiru ta mishi ba tace komi ba, Mikewa yayi yayo wajen ta. mikewa tayi da sauri zata fita a dakin.
Da sauri ya kamo hannun ta ya zaunar. ya ce,
"Haba Husnah ki tunanin zaman mu zaiyi a haka kuwa? Ina mijinki amma bazamu zauna wuri d'aya ba?"
Kasa tayi da kanta tana wasa da zoben hanun ta. Wanda shine ya bata.
Hannun ta ya kama yana murzawa a hankali. Take tsigar jikin ta ta fara mikewa.
Magana ya ke mata cikin wata irin murya mai burkita mai sauraro.
"Husnah ki yadda dani wallahi son da nake miki ba abinda ya ragu a cikin sa."
Ya fada yana shinsinar wuyan ta. Kamshin ta mai dadi da kwanatr masa da hankali ya shaka take hankalin sa ya fara tashi.
Bakin ta yai saurin cafka, yana tsotsa kamar wanda ya samu alawa.
Hannun sa ne ya gangara kan dukiyar fulanin ta. Wasa ya dinga yi da ita.
Jin yana son wuce guna da iri yasa ta sakar masa wani irin kuka.