Sashe 40
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Itama ci ta cigaba dayi. Sai da suka gama sannan suka koma falo.
A gidan sukai sallah magariba sannan suka mike tanawa Mamah sallama.
Wani hadin turaruka Mamah ta bata, amsa Asma'u tayi tana godiya.
Gida suka tafi tare suka shiga ciki. Mami na ganin su ta ce,
"To kuna tare kenan!"
Kai Asma'u ta daga ta ce,
"Kinga kayan da Mamahn Sir Sabir ta bani."
Amsa Mami tayi ta duba tana godiya ta kalli Sabir ta ce,
"Angode Allah saka da alheri."
Murmushi kawai Sabir yayi ya zauna. Asma'u dake gefen Mami ta kalle ta, ta ce,
"Mami ina Yaa Buhari?"
Mami ta ce,
"Yana gun Zainab!"
Baki Asma'u ta tabe ta ce,
"Yaya ba a kara sauran kwana nawa ta koma gunsa gaba daya."
Murmushi Mami tayi ta ce,
"Asma'u daru."
Mikewa tayi tai sama tana cewa,
"Bari naje nai wanka. Nai sallah."
Tayi sama.
*MS Indabawa*
[1/18, 14:32] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
ASMA'U HUSNAH
BY *MARYAM S INDABAWA*
*MANS*
🌐 *HAJWO* 🌐
*Hakuri da juriya Online writers*✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
*46-50*
Dedicated to my love mother. *Momy nah*
Really love u
An Ruwaito Cikin Littafin Ibn Sinni, Daga *Anas (ra)* Lallai *Manzon Allah(ﷺ)* Yace: "Shin 'Dayanku Zai Gajiya Ya Zamo Kamar Abi-Damdama?" Sai Sahabbai Sukace Wanene Abu-Damdama Ya Annabin Allah? Sai Yace: Ya Kasance Idan Ya Wayi Gari Yana Cewa: *{Allãhumma Inni Qad Wahabtu Nafsi Wa Irdi Laka, Falã Yashtumu Man Shatamahu, Wala Yazlimu Man Zalamahu, Wwala Yadribu Man Darabahu}*
*KARASHEN LBRN Munasha*
A cikin kawayen ta mutum daya ce ta arxiki. Wacce tun fara bin mazan ta take mata fada akan irin samarin da take kulawa.
Dan ke daga ganin samarin ma xaka san yan iska ne, bare in suna mu'amala suyi ta taba ta. Ko ace za'a tafa.
Ko in tana bukatar abu sai dai tace saurayi yayi mata.
Rashida yar gidan masu hali ce, dan sau tari takan bata kudi kashe wa. Sannan in an mata kaya kala uku zata dau daya ta bata.
Amman sam Maimuna bata godewa Allah. Ita burin ta tagan ta ta kula me kudi wanda zai na kashe mata kudi.
Bayan yawancin samarin yanzu basa yin abu dan Allah sai dai in zasu fansha.
Rashida takan mata fada.
"Haba Maimuna, yanzu da hankalin ki, kike kula wadan nan mazan.
Shin me yan mata memukeso muzamane, ina hankalin mu yake ina tunanin muyake ne, Shin iyayen mu me suka gaza yimana muke nema mudorawa kan mu akan hanyar da baza ta bulle da mu bane. Duk kokarin da Baba yake, amman kike son daurawa saurayi duk buqatar ki.
Haba yar uwata ashe kinyadda saurayinki xemiki abunda iyayenki baxasu yimiki, Maimuna ki nemo hankalinki da nutsuwar ki6oye son abun duniyarki badon komaiba sedan kitsira da martabarki taki ta 'ya mace.
saurayi nagaskiya shine wanda yake sonki da aure baya neman komai daga gareki burinsa yaga kin tsira da mutuncinki.
Saurayi mayaudari shine Wanda yake miki hidima ba don Allah ba sedan kibashi gishiri yabaki manda.
Mace wadda akasanta da kunya, tarbiyya, mutunci, Jan aji, kamala, sanin yakamata, amman kin manta dacewa yanxu xamani yasanja wasu daga cikin samari sundena abu dan Allah sedan samun riba.
wallahi Maimuna, idan saurayi yafuskanci ke kinada kwadayi akwai matsala ta hanyar haka xesamu damar isar da qudurinsa, wallhi saurayi bashida abun duniyar daxe rudeki yaxubar miki da mutuncinki bashida abunda xemiki wanda iyayenki xasukasa.
Alokacin bakida damar hanashi duk abinda yanema domin shi kika fara mora. kinsan ko farce yata6a miki yacuceki dan Allah Mainuna ki kula."
Duk lokacin da Rashida tai mata fada takan dauka.
Amman da ta hadu da yan harkar ta zata manta.
In kuma Rashida tai musu fada gaba dayan su, sai suce dan ita Rashida din yar masu Hali ce shi yasa bata san halin da suke ciki ba.
Tin asali Yayan Rashida ke son Maimuna, amman tafiyar sa karatu malesia, shi ya sa soyayar ta ja baya.
Duk da a cikin zuciyar sa bai da burin da ya wuce ya kamala karatu ya dawo ya tai maki rayuwar Maimuna da mahaifin ta ba.
Itama a zuciyar ta shi take so, dan Nasir namiji ne wanda ya amsa sunan namiji, ya hada komai kyau ilimi da gayu.
tinda ya tafi be dawo ba duk da suna waya amman karatu yana dauke hankalin sa. Ba dan baya son ta yafi bawa karatu lokacin sa ba. A'ah sai dan son da yake yaga ya kammala karatun sa ya fito da sakamako me kyau.
Maimuna kyakyawa ce ajin karshe, fara me kyaun sura. Amman duk ta zubar da mutuncin ta.
Har Kungiya ce, da ita wace take daukar yara ta kaisu wajen manyan Alhazai.
Wanda har a cikin makaranta ma, akwai wadan da suka daure mata gindi.
Yanzu haka Munasha ta zama kwarariya dan ta kama naira a hannu.
Yanzu haka da taga saurayi yayi mata zata san yadda zatayi ta ja hankalin sa.
Har wajen malamai take kai mutum a janyo mata hankalin sa. Munasha babbar yar duniya ce wcce idon ta ya gama budewa.
Ba kasar da bata fita.
A harkar karuwanci dai ta fita zakkah. Amman duk da haka, son Nasir na cikin ranta.
*-*-*-*-*-*-*-*-*
Kwance take a kan gadon ta, sanye take da hijab fuskar ta, tayi kyau da ita.
Sai futar da annuri take, allon wayar take kallo. Wannan yasa na mika kai dan ganin abinda take yi.
Aslam na gano kwance akan katon gadon sa, yana sanye da blue (ruwan omo) din T-shirt, da blue din wando, da alamar kayan bacci ne a jikin sa.
Magana ya ke fada mata kunne na kasa ina sauraro.
"Ke na bawa zuciyata *Asma'u*, ki adanata dan nasan zaki mata gata,"
Murmushi *Asma'u* keyi. Sanna tace,
"Hmm Ya Aslam. Gakiya kam zan kula maka da ita fiye da yadda zan kula da tawa."
"Nima na sani. na baki ita ne saboda bana son kowa ya taba ta. Duk wanda zai shiga ke zaki bashi izinin shigar ta"
Murmushi tayi.
Ya cigaba da magana
"Dake na fiso muyi soyayya, sannan dake nafi son muyi rayuwa. Dan Banda kamar ki a duniya, wannan yasa na mallaka miki zuciya ta"
"Kai Ya Aslam!"
Ido ya kanne mata ya ce,
"Ke ta daban ce. Shi yasa kullum yabon ki nake. Ke nake son ki kasance a kusa dani. Dan kece kadai farin ciki na."
Shiru *Asma'u* tayi tana sauraron sa, tare da lumshe idanun ta.
Kallon kyakyawar fuskar ta yake yi.
"Ke ce Taurruwa ta. ke kika hasken zuciyata. Kin kawar min da dukkan damuwa ta. Ban da bakin magana gare ki ban san irin godiya da zan miki ba. Ban san kuma me kike son na miki ba."
Idon ta, *Asma'u* ta bude, ta kira sunan sa.
"Ya Aslam!"
Kallon ta yayi kafin ya amsa da
"Na'am Baby nah!"
Ta ce,
"Alkawari nake son karike min koman wuya kar mu rabu kaji."
Murmushi yayi, ya gyara kwanciyar sa. Yana kara fuskan tar ta.
"Alkawari na rike miki kuma koman wuya bazan rabu dake ba kinji."
"Nagode!"
Kallon ta yayi yana kashe mata idanu kamar me jin bacci.
Kasa tayi da kanta.
"Wallahi rabuwar mu abu ce me wuya dan mun zama hanta da jini. Ko 'da da uwa."
Dariya ta saka tana girgiza kanta. Shima dariyar yake.
"Wallahi da gaske nake. Na fada miki duk abinda kika ji na fada daga zuciyata yake. Abinda zuciya ta take ji kenan baki na ya furta miki."
"Na yadda da kai Yayanah. a zuciya ban da kamar ka komai nawa ya zama naka. Amman dan Allah kar ka yadani ka kula da soyayya ta. Dan kai dai na aminta dakai kuma na yadda da kai. Mun shaku mun saba Ya Aslam abin da ya rage kawai auren mu ne."
Ta fada yana rufe fuskar ta da tafukan hannayen ta.
"Oo please kicire kunyar nan cigaba da narka min zuciya mana."
Ido ta zaro
"tayaya zan cigaba da narka maka zuciya. Yanzu ya zanyi in na narka maka zuciya."
"Sai muyi amfani da taki ko?"
"A'ah muyi amfani da taka dai."
"To cigaba ina jinki."
"Kai Ya Aslam"
Kunnen sa ya kama yace,
"Yana jira zai kaiwa zuciyar ki abinci taci."
Dariya ta saki.
"Ya Aslam kenan!"
"Allah yunwa take ji fa."
"Toh Zan kasance me share maka hawaye a duk lokacin da zasu zuba zan hana su zuba. Zan kyautata maka in faran ta maka."
"Allah tabbatar mana da Alheri, sannan nikai na bazan taba barin ki kiyi kuka ba."
"Nagode!"
"Ba godiya a tsakanin mu."
Murmushi sukayi gaba dayan su.
"Tashi kije kiyi Alwala kizo kiyi addu'ar bacci."
"Toh!"
Ta fada tana tashi. Ban daki taje tayo alwala.
Addu'a tayi, yana jin ta har ta gama.
Wayar ya kashe, sannan ya kirata. Kamar yadda ya saba yi mata kissa Annabawa haka ya farayo mata har bacci ya dauke ta.
Washe gari ya kama asabar dan haka tin da ta tashi da asuba tayi sallah.
Ta fara gyara dakin ta, tin daga karkashin gado har su durowar ta duk da ba datti amman sai da ta gyare ta goge ko ina.
Sannan ta fita madafin su (kitchen) ba kowa a ciki wannan ya tabbatar mata da Mami na can gyaran daki.
Dan duk karshen sati sai sun gyare gida ko ina da ina tsab.
Wake ta auna tayi waje dashi. Ban garen masu aiki tayi.
Baba Lami ta sama zaune. Gaishe ta tayi, sannan ta tambaya ko Lubabatu na nan.
Kiran ta Baba Lami tayi. Lubabatu na ganin *Asam'u* ta saki murmushi.
"Ina kwana?"
"Lafiya lou."
"Dan Allah daman waken nan zaki surfa min saboda kar na makara zan je isilamiyya."
"Bakomai kawo."
Ta mika mata. Ta juya ta fita.
Kunun gyada ta dama musu, sannan ta hau gyaran kitchen din nasu.
Sai da tagama gyara sannan Lubabatu ta kawo mata markaden.
Kayan hadi ta zuba sannan ta fara soya kosai.
Kosan kuwa yayi kyau dashi ya tashi abin sha'awa.
Tana gamawa ta gyara falon su, sannan ta jere kayan karin nasu a inda suke cin abinci.
Kitchen din ta gyara ta wanke duk abinda ta bata.
Dakin ta ta koma tayi wanka sannan ta shirya cikin riga da siket yan kanti.
Sai ruwan tokar hijab da ta dau wanda yake a wanke a goge dashi.
A gidan sukai sallah magariba sannan suka mike tanawa Mamah sallama.
Wani hadin turaruka Mamah ta bata, amsa Asma'u tayi tana godiya.
Gida suka tafi tare suka shiga ciki. Mami na ganin su ta ce,
"To kuna tare kenan!"
Kai Asma'u ta daga ta ce,
"Kinga kayan da Mamahn Sir Sabir ta bani."
Amsa Mami tayi ta duba tana godiya ta kalli Sabir ta ce,
"Angode Allah saka da alheri."
Murmushi kawai Sabir yayi ya zauna. Asma'u dake gefen Mami ta kalle ta, ta ce,
"Mami ina Yaa Buhari?"
Mami ta ce,
"Yana gun Zainab!"
Baki Asma'u ta tabe ta ce,
"Yaya ba a kara sauran kwana nawa ta koma gunsa gaba daya."
Murmushi Mami tayi ta ce,
"Asma'u daru."
Mikewa tayi tai sama tana cewa,
"Bari naje nai wanka. Nai sallah."
Tayi sama.
*MS Indabawa*
[1/18, 14:32] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
ASMA'U HUSNAH
BY *MARYAM S INDABAWA*
*MANS*
🌐 *HAJWO* 🌐
*Hakuri da juriya Online writers*✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
*46-50*
Dedicated to my love mother. *Momy nah*
Really love u
An Ruwaito Cikin Littafin Ibn Sinni, Daga *Anas (ra)* Lallai *Manzon Allah(ﷺ)* Yace: "Shin 'Dayanku Zai Gajiya Ya Zamo Kamar Abi-Damdama?" Sai Sahabbai Sukace Wanene Abu-Damdama Ya Annabin Allah? Sai Yace: Ya Kasance Idan Ya Wayi Gari Yana Cewa: *{Allãhumma Inni Qad Wahabtu Nafsi Wa Irdi Laka, Falã Yashtumu Man Shatamahu, Wala Yazlimu Man Zalamahu, Wwala Yadribu Man Darabahu}*
*KARASHEN LBRN Munasha*
A cikin kawayen ta mutum daya ce ta arxiki. Wacce tun fara bin mazan ta take mata fada akan irin samarin da take kulawa.
Dan ke daga ganin samarin ma xaka san yan iska ne, bare in suna mu'amala suyi ta taba ta. Ko ace za'a tafa.
Ko in tana bukatar abu sai dai tace saurayi yayi mata.
Rashida yar gidan masu hali ce, dan sau tari takan bata kudi kashe wa. Sannan in an mata kaya kala uku zata dau daya ta bata.
Amman sam Maimuna bata godewa Allah. Ita burin ta tagan ta ta kula me kudi wanda zai na kashe mata kudi.
Bayan yawancin samarin yanzu basa yin abu dan Allah sai dai in zasu fansha.
Rashida takan mata fada.
"Haba Maimuna, yanzu da hankalin ki, kike kula wadan nan mazan.
Shin me yan mata memukeso muzamane, ina hankalin mu yake ina tunanin muyake ne, Shin iyayen mu me suka gaza yimana muke nema mudorawa kan mu akan hanyar da baza ta bulle da mu bane. Duk kokarin da Baba yake, amman kike son daurawa saurayi duk buqatar ki.
Haba yar uwata ashe kinyadda saurayinki xemiki abunda iyayenki baxasu yimiki, Maimuna ki nemo hankalinki da nutsuwar ki6oye son abun duniyarki badon komaiba sedan kitsira da martabarki taki ta 'ya mace.
saurayi nagaskiya shine wanda yake sonki da aure baya neman komai daga gareki burinsa yaga kin tsira da mutuncinki.
Saurayi mayaudari shine Wanda yake miki hidima ba don Allah ba sedan kibashi gishiri yabaki manda.
Mace wadda akasanta da kunya, tarbiyya, mutunci, Jan aji, kamala, sanin yakamata, amman kin manta dacewa yanxu xamani yasanja wasu daga cikin samari sundena abu dan Allah sedan samun riba.
wallahi Maimuna, idan saurayi yafuskanci ke kinada kwadayi akwai matsala ta hanyar haka xesamu damar isar da qudurinsa, wallhi saurayi bashida abun duniyar daxe rudeki yaxubar miki da mutuncinki bashida abunda xemiki wanda iyayenki xasukasa.
Alokacin bakida damar hanashi duk abinda yanema domin shi kika fara mora. kinsan ko farce yata6a miki yacuceki dan Allah Mainuna ki kula."
Duk lokacin da Rashida tai mata fada takan dauka.
Amman da ta hadu da yan harkar ta zata manta.
In kuma Rashida tai musu fada gaba dayan su, sai suce dan ita Rashida din yar masu Hali ce shi yasa bata san halin da suke ciki ba.
Tin asali Yayan Rashida ke son Maimuna, amman tafiyar sa karatu malesia, shi ya sa soyayar ta ja baya.
Duk da a cikin zuciyar sa bai da burin da ya wuce ya kamala karatu ya dawo ya tai maki rayuwar Maimuna da mahaifin ta ba.
Itama a zuciyar ta shi take so, dan Nasir namiji ne wanda ya amsa sunan namiji, ya hada komai kyau ilimi da gayu.
tinda ya tafi be dawo ba duk da suna waya amman karatu yana dauke hankalin sa. Ba dan baya son ta yafi bawa karatu lokacin sa ba. A'ah sai dan son da yake yaga ya kammala karatun sa ya fito da sakamako me kyau.
Maimuna kyakyawa ce ajin karshe, fara me kyaun sura. Amman duk ta zubar da mutuncin ta.
Har Kungiya ce, da ita wace take daukar yara ta kaisu wajen manyan Alhazai.
Wanda har a cikin makaranta ma, akwai wadan da suka daure mata gindi.
Yanzu haka Munasha ta zama kwarariya dan ta kama naira a hannu.
Yanzu haka da taga saurayi yayi mata zata san yadda zatayi ta ja hankalin sa.
Har wajen malamai take kai mutum a janyo mata hankalin sa. Munasha babbar yar duniya ce wcce idon ta ya gama budewa.
Ba kasar da bata fita.
A harkar karuwanci dai ta fita zakkah. Amman duk da haka, son Nasir na cikin ranta.
*-*-*-*-*-*-*-*-*
Kwance take a kan gadon ta, sanye take da hijab fuskar ta, tayi kyau da ita.
Sai futar da annuri take, allon wayar take kallo. Wannan yasa na mika kai dan ganin abinda take yi.
Aslam na gano kwance akan katon gadon sa, yana sanye da blue (ruwan omo) din T-shirt, da blue din wando, da alamar kayan bacci ne a jikin sa.
Magana ya ke fada mata kunne na kasa ina sauraro.
"Ke na bawa zuciyata *Asma'u*, ki adanata dan nasan zaki mata gata,"
Murmushi *Asma'u* keyi. Sanna tace,
"Hmm Ya Aslam. Gakiya kam zan kula maka da ita fiye da yadda zan kula da tawa."
"Nima na sani. na baki ita ne saboda bana son kowa ya taba ta. Duk wanda zai shiga ke zaki bashi izinin shigar ta"
Murmushi tayi.
Ya cigaba da magana
"Dake na fiso muyi soyayya, sannan dake nafi son muyi rayuwa. Dan Banda kamar ki a duniya, wannan yasa na mallaka miki zuciya ta"
"Kai Ya Aslam!"
Ido ya kanne mata ya ce,
"Ke ta daban ce. Shi yasa kullum yabon ki nake. Ke nake son ki kasance a kusa dani. Dan kece kadai farin ciki na."
Shiru *Asma'u* tayi tana sauraron sa, tare da lumshe idanun ta.
Kallon kyakyawar fuskar ta yake yi.
"Ke ce Taurruwa ta. ke kika hasken zuciyata. Kin kawar min da dukkan damuwa ta. Ban da bakin magana gare ki ban san irin godiya da zan miki ba. Ban san kuma me kike son na miki ba."
Idon ta, *Asma'u* ta bude, ta kira sunan sa.
"Ya Aslam!"
Kallon ta yayi kafin ya amsa da
"Na'am Baby nah!"
Ta ce,
"Alkawari nake son karike min koman wuya kar mu rabu kaji."
Murmushi yayi, ya gyara kwanciyar sa. Yana kara fuskan tar ta.
"Alkawari na rike miki kuma koman wuya bazan rabu dake ba kinji."
"Nagode!"
Kallon ta yayi yana kashe mata idanu kamar me jin bacci.
Kasa tayi da kanta.
"Wallahi rabuwar mu abu ce me wuya dan mun zama hanta da jini. Ko 'da da uwa."
Dariya ta saka tana girgiza kanta. Shima dariyar yake.
"Wallahi da gaske nake. Na fada miki duk abinda kika ji na fada daga zuciyata yake. Abinda zuciya ta take ji kenan baki na ya furta miki."
"Na yadda da kai Yayanah. a zuciya ban da kamar ka komai nawa ya zama naka. Amman dan Allah kar ka yadani ka kula da soyayya ta. Dan kai dai na aminta dakai kuma na yadda da kai. Mun shaku mun saba Ya Aslam abin da ya rage kawai auren mu ne."
Ta fada yana rufe fuskar ta da tafukan hannayen ta.
"Oo please kicire kunyar nan cigaba da narka min zuciya mana."
Ido ta zaro
"tayaya zan cigaba da narka maka zuciya. Yanzu ya zanyi in na narka maka zuciya."
"Sai muyi amfani da taki ko?"
"A'ah muyi amfani da taka dai."
"To cigaba ina jinki."
"Kai Ya Aslam"
Kunnen sa ya kama yace,
"Yana jira zai kaiwa zuciyar ki abinci taci."
Dariya ta saki.
"Ya Aslam kenan!"
"Allah yunwa take ji fa."
"Toh Zan kasance me share maka hawaye a duk lokacin da zasu zuba zan hana su zuba. Zan kyautata maka in faran ta maka."
"Allah tabbatar mana da Alheri, sannan nikai na bazan taba barin ki kiyi kuka ba."
"Nagode!"
"Ba godiya a tsakanin mu."
Murmushi sukayi gaba dayan su.
"Tashi kije kiyi Alwala kizo kiyi addu'ar bacci."
"Toh!"
Ta fada tana tashi. Ban daki taje tayo alwala.
Addu'a tayi, yana jin ta har ta gama.
Wayar ya kashe, sannan ya kirata. Kamar yadda ya saba yi mata kissa Annabawa haka ya farayo mata har bacci ya dauke ta.
Washe gari ya kama asabar dan haka tin da ta tashi da asuba tayi sallah.
Ta fara gyara dakin ta, tin daga karkashin gado har su durowar ta duk da ba datti amman sai da ta gyare ta goge ko ina.
Sannan ta fita madafin su (kitchen) ba kowa a ciki wannan ya tabbatar mata da Mami na can gyaran daki.
Dan duk karshen sati sai sun gyare gida ko ina da ina tsab.
Wake ta auna tayi waje dashi. Ban garen masu aiki tayi.
Baba Lami ta sama zaune. Gaishe ta tayi, sannan ta tambaya ko Lubabatu na nan.
Kiran ta Baba Lami tayi. Lubabatu na ganin *Asam'u* ta saki murmushi.
"Ina kwana?"
"Lafiya lou."
"Dan Allah daman waken nan zaki surfa min saboda kar na makara zan je isilamiyya."
"Bakomai kawo."
Ta mika mata. Ta juya ta fita.
Kunun gyada ta dama musu, sannan ta hau gyaran kitchen din nasu.
Sai da tagama gyara sannan Lubabatu ta kawo mata markaden.
Kayan hadi ta zuba sannan ta fara soya kosai.
Kosan kuwa yayi kyau dashi ya tashi abin sha'awa.
Tana gamawa ta gyara falon su, sannan ta jere kayan karin nasu a inda suke cin abinci.
Kitchen din ta gyara ta wanke duk abinda ta bata.
Dakin ta ta koma tayi wanka sannan ta shirya cikin riga da siket yan kanti.
Sai ruwan tokar hijab da ta dau wanda yake a wanke a goge dashi.