Sashe 46
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmuahi Mami tayi ta ce, ta tafi aiki daga can kuma tace zata gidan Buhari."
Kai ya gyada ya ce,
"Mami daman akan Husnah nazo."
Gyara zama Mami tayi ta ce,
"To ina ji."
Kasa yayi da kai ya ce,
"Mami wallahi ban san ya akai har na auri Pretty ba bayan duk duniya ba wacce na tsana sama da ita, wallahi Mami bansan me ya raba ni da Asma'u ba, sai kawai tsintar kai na nayi da rasa ta. Mami ki taimake ni ki bawa Husnah hakuri ta zo muyi aure."
Tinda ya fara magana Sabir da ya ke tsaye bakin kofa yake jin sa.
Juyawa yayi ya shiga motar sa yayi gidan Buhari.
Mami ganin hankalin sa ya tashi yasa ta ce,
"Kaga Aslam ka kwantar da hankalin ka, kasan komai mukadari ne, ni kai na zan so Asma'u ta aure ka. Amman in haka Allah ya tsara zan fi kowa murna, haka nan in akasin haka ne ma bazan yi bakin ciki ba tinda nasan kana tare da ita a matsayin dan uwa. Yanzu dai ka kwanar da hankalin ka kaji."
Kai ya gyada. Mami ta kawo masa abinci ya ci sannan ya hau sama
Dakin Asma'u ya fara shiga, kamshin ta da ya missing shi ya fara sheka yana lumshe idanu.
Kan gadon ta ya fada yana shinshinar sa
Ya jima a Kwance sanna ya mike yana kurawa wani hoton ta kallo.
Ba karamin kyau tayi ba, ita da wani jariri.
Ga dukkan alama yasan 'dan Buhari ne.
Murmushi yayi ya ce,
"Su Husnah da 'da."
Mikewa yayi ya fita ya sauka kasa. Mami ya sama ya ce,
"Mami A wanne gida Buhari yake?"
Mami ta ce,
"Can Rijiyar zaki ne!"
Kai ya gyada ya fita da yake yasan duk gidan jen su.
Can ya nufa kai tsaye da zumudin ganin Asma'u.
Asma'u da tinda tazo tana dakin ta da Dady dan har bacci sukai suka tashi sukai wanka.
Kwalliya tayi sosai wacce ta dade bata yi ba.
Haka ma tai wa Aiman kwalliya dan fita take son suyi.
Tana fita falo ta samu Sabir a zaune.
Dan murmushi tayi ta zauna daga nesa dashi.
Ta ce,
"Yaushe kazo?"
Ya ce,
"Maman Baby kenan tun dazu. Ina zaku kukai wannan kwalliya haka."
Murmushi tayi ta ce,
"Unguwa zamu ni da Dady nah."
Kallon ta yayi a ransa ya ce,
"Kar dai ace Aslam taiwa kwalliyar nan."
Mikewa tayi ta shiga dakin Zainab bata nan.
Kitchen ta shiga, ta ce,
"Mumyn Dady mu xamu tafi unguwa."
Juyawa Zainab tayi ta ce,
"Au daman zuwan da Sir yayi kenan."
Hararar ta tayi ta ce,
"Ba tare zamu fita ba."
Baki Zainab ta kama ta ce,
"Oh wai ke ki ta fita da yaro sai kace matar aure ai sai ya kashe miki kasuwa. Oh ko da yake an siyar daman."
Dariya Asma'u tayi ta ce,
"Kinyi kidan ki kinyi rawar ki."
"To a dawo lafiya. Kema nan da yan wattan ni dai zaki rike kanin Dady."
Zainab ta fada tana dariya
"Allah ya isa sis ke kin fiya abu wallahi."
Ta fita tana cewa.
"Ba za mu kawo miki tsara ba ba."
Inda ta bar shi anan ta same shi.
"Sir sai mun dawo!"
Ta fada tana yin gaba.
Mikewa yayi ya ce,
"Nima gida zan tafi."
Ta shiga mota ta saka Dady a abin zaman sa.
Sanan ta koma driving sit din ta. Ta zauna.
Taga ya leko, ya ce,
"Gobe zasu kawo lefe fa amarya ta."
Murmushi ta dan yi ta ce,
"To Allah ya kaimu."
"Ameen! Yau an kai na Nusaiba."
Ta ce,
"Masha Allah Allah ya sanya alheri ya bada zaman lafiya."
"Ameen a dawo lafiya."
Ya mike yana daga mata hannu.
Hannu itama ta daga masa ta tada motar ta fice.
Motar sa shima ya tada ya bi bayan ta.
*MS Indabawa*
[1/18, 14:36] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*ASMA'U HUSNAH*
By *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
Dedicated to *My Life. My momy*
76-80
*Manzon Allah(ﷺ)* Yana Cewa: *"Kuyi Aiki Domin Kowwa Ana Saukake shi ya Zuwa Abinda Aka Halicceshi Donshi ne"* (Bukhari da Muslim).*
Ranar alhamis da wuri ta gama komai ta shirya tayi dakin Dady.
Karfe takwas da arbain ta gama komai ta shiga dakin Yaya Buhari.
Gaisawa sukai kawai ta fita duk dan kar ta makara.
Shi kansa yau yasha mamakin ganin Asma'u bata tsaya jan magana ba.
Baba ma da ya gama shiryawa ita kawai yake jira tana shiga ya tada mota suka nufi makaranta.
Suna cikin tafiya motar ta tsaya. Fita Baba yayi Ya taba motar ya dawo amman shiru.
Sai da yafita sau uku ana hudun Asma'u ta ce,
"Baba me ya samu motar."
Baba ya ce,
"Asma'u kinsan ance karfen nasara bai da tabbas motar nan lafiya muku fito amman kinga ta tsaya taki tashi."
Fitowa tayi ta duba agogo tara saura minti biyar.
Waya Baba ya dauka ya kira mai gyara motocin gida ya fada masa inda yake
Kallon sa Asma'u tayi ta ce,
"Baba bari na hau napep dan na makara gashi zanyi submitting aasignment "
"To bari na tsayar miki da Napep din.'
"Aah Baba na gode."
Ta fada tana dan matsawa.
Mamaki take ganin karfe tara amman ji yan makaranta sai zirga zirga suke bama maza yan makarantun gwamnati.
Duk Napep din da zai zo a cike yake zuwa.
Wata Mota ce ta tsaya a gaban ta. Matsawa Asma'u tayi.
Kara binta akai ta kuma matsawa. Fitowa yayi daga cikin motar.
Wani hadaden saurayi ne ya fito. Fari ne, yana sanye da Ash kalar shadda kafar sa da bakin takalmi haka hannun sa daure da bakin agogo.
Kansa bbabu hula sai gashi dake kwace luf luf. Yana da idanu, haka nan hancin sa dogone har baki.
Karasawa yayi gun ta cikin nutsuwa ya ce,
"Assalamu Alaikum."
"Wa'aikulum salam!"
Ta fada tana dan matsawa daga wajen.
Kara bin ta yayi ya ce,
"En mata ina zaki?"
Ko kallon sa batai ba ta fara tsaida wani Napep.
Bai tsaya ba sakomakon cikar da yake.
"Naga kamar makaranta zaki kizo na rage miki hanya."
Dagowa tayi ta watsa masa wani irin kallon sannan ta matsa wajen wani napep da ta tsayar.
Kallon ta yayi har ta shige ciki sannan yayi murmushi ya shiga motar sa ya tafi.
Tana zuwa ta tadda har an yi submitting ga wani malamin yana musu lacturrle.
Kuka ta saka. tana zaune har lecturer ya fito.
Ta shiga ajin ta kifa kanta a benci tana cigaba da kuka.
Zainab ta matso gun ta tana bata hakuri sai ga. sir Sabir nan.
A haka ya shigo har ya gama lecture Asma'u bata dago ba.
Sai da zai fita ya dan matso gefen ta ya ce yana son ganin ta. Sannan ya tafi.
Asma'u duk ta tsure dan tasan akan bai ga assignment din ta ba.
"Zainab Allah bazani ba ni nagaji da kullum complain wallahi."
"Kiyi hakuri kije baki san me zai faru ba."
Da haka Zainab ta lallabata ta tafi office din nashi.
Da sallama ta shiga bayan tai knocking an bata izinin shiga.
Kai daga kallon ta ma zaka san ta sha kuka dan idon ta yayi ja dashi.
Sir Sabir ne zaune a wata kujera sanye da Wata brown shadda. Gefen sa gayen da ta gani dazu a hanya ne yaso ya rage mata hanya.
Waya taji Sir sabir yana yi yana cewa,
"Ki nifa ban san ta ba a ranar nima na taba ganin ta."
Shiru yayi sanna ya ce,
"Sai kinzo. In kuma na fita ne shikenan."
Ya kashe wayar.
Kallon sa ya maida kanta ya ce,
"Mene?"
Kallon sa ta tsaya yi ta ce,
"Uhmm uhmm!"
Sai ku a tayi shiru. Fauwaz dake, gefen sa ya dago dan ganin da wa yake.
Ido ya zaro ya ce
"Kai kece?"
Kallon sa tayi ta dauke kai ta ce,
"Sir kace nazo."
"Me yasa banga assignment dinki ba."
Shiru tayi.
Sai da ya kara nanata tambayar sannan ta dago ta kalle shi
Fauwaz ne ya dago ya ce,
"Friend ita ce wacce nake baka labarin na hadu da ita fa dazu. Motar suce ta lalace,"
Hararar sa Sabir yayi ya kalle ta ya ce,
"Ke me yasa kullum kina da matsala ne, in tayi baki makara ba yau abu kaza ya faru me yasa ne *Husnah* "
Fauwaz ya ce,
"Haba aboki kayi hakuri man."
Ya kalli Asma'u ya ce,
"Beauty mene matsalar ki yanzu?"
Banza tai masa tai kasa da kai idon ta na cikowa da kwalla dan ita da kai mata fada gara ka dake ta. Bata son fada a rayuwar ta yanzu zata fara kuka.
Kallon ta Sabir yayi ya ce,
"Mikon Assignment din naki kuma ki kara samun matsala na rashin submtting ko makara ki gani."
Da sauri ta dauko ta mika masa. Ta ce,
"Nagode!"
Tayi hanyar fita da sauri Fauwaz ya mike zai bita Sabir yai saurin riko hannun sa.
kafin ta bude kofa aka bude. Maryam ce ta shigo cikin shigar ta mai kyau ta saka doguwar rigar atamfa a mata dinkin mai dogon hannu.
Mayafin ta dan yafa kai ba dan kwalli sai jaka dake kafadar ta.
Tana ganin Asma'u ta saka dariya ta ce
"lah Asma'u!"
Sai kuma ta kama hannun ta. Ta kalli Sabir ta ce,
"Uncle kace, baka santa ba a ranar ka taba ganin ta."
Sai a lokacin Amsa'u ta tuno da statement din sa da ta shigo taji yana waya.
Kamo hannun ta tayi suka shigo office din ta ce,
"Ke nazo nema muyi sallama gobe zan koma garin mu gashi ban da number ki."
Murmushi Amsa'u tayi wanda Fauwaz ya kasa dauke ido daga kallon ta.
Hannun Maryam ta kama suka fita kallo Fauwaz da Sabir suka bisu da shi.
Wajen Zainab suka karasa ta zauna sannan sukai musayar number sai hira ta balle.
Dan har lecture tare suka shiga suka fito sukaje sallah sannan suka je cafteria suka ci abinci.
Sai karfe biyar sannan suka rabu shima dan an tashi.
Har bakin office din Sabir suka rakata suna daga mata hannu sannan suka juya.
Kai ya gyada ya ce,
"Mami daman akan Husnah nazo."
Gyara zama Mami tayi ta ce,
"To ina ji."
Kasa yayi da kai ya ce,
"Mami wallahi ban san ya akai har na auri Pretty ba bayan duk duniya ba wacce na tsana sama da ita, wallahi Mami bansan me ya raba ni da Asma'u ba, sai kawai tsintar kai na nayi da rasa ta. Mami ki taimake ni ki bawa Husnah hakuri ta zo muyi aure."
Tinda ya fara magana Sabir da ya ke tsaye bakin kofa yake jin sa.
Juyawa yayi ya shiga motar sa yayi gidan Buhari.
Mami ganin hankalin sa ya tashi yasa ta ce,
"Kaga Aslam ka kwantar da hankalin ka, kasan komai mukadari ne, ni kai na zan so Asma'u ta aure ka. Amman in haka Allah ya tsara zan fi kowa murna, haka nan in akasin haka ne ma bazan yi bakin ciki ba tinda nasan kana tare da ita a matsayin dan uwa. Yanzu dai ka kwanar da hankalin ka kaji."
Kai ya gyada. Mami ta kawo masa abinci ya ci sannan ya hau sama
Dakin Asma'u ya fara shiga, kamshin ta da ya missing shi ya fara sheka yana lumshe idanu.
Kan gadon ta ya fada yana shinshinar sa
Ya jima a Kwance sanna ya mike yana kurawa wani hoton ta kallo.
Ba karamin kyau tayi ba, ita da wani jariri.
Ga dukkan alama yasan 'dan Buhari ne.
Murmushi yayi ya ce,
"Su Husnah da 'da."
Mikewa yayi ya fita ya sauka kasa. Mami ya sama ya ce,
"Mami A wanne gida Buhari yake?"
Mami ta ce,
"Can Rijiyar zaki ne!"
Kai ya gyada ya fita da yake yasan duk gidan jen su.
Can ya nufa kai tsaye da zumudin ganin Asma'u.
Asma'u da tinda tazo tana dakin ta da Dady dan har bacci sukai suka tashi sukai wanka.
Kwalliya tayi sosai wacce ta dade bata yi ba.
Haka ma tai wa Aiman kwalliya dan fita take son suyi.
Tana fita falo ta samu Sabir a zaune.
Dan murmushi tayi ta zauna daga nesa dashi.
Ta ce,
"Yaushe kazo?"
Ya ce,
"Maman Baby kenan tun dazu. Ina zaku kukai wannan kwalliya haka."
Murmushi tayi ta ce,
"Unguwa zamu ni da Dady nah."
Kallon ta yayi a ransa ya ce,
"Kar dai ace Aslam taiwa kwalliyar nan."
Mikewa tayi ta shiga dakin Zainab bata nan.
Kitchen ta shiga, ta ce,
"Mumyn Dady mu xamu tafi unguwa."
Juyawa Zainab tayi ta ce,
"Au daman zuwan da Sir yayi kenan."
Hararar ta tayi ta ce,
"Ba tare zamu fita ba."
Baki Zainab ta kama ta ce,
"Oh wai ke ki ta fita da yaro sai kace matar aure ai sai ya kashe miki kasuwa. Oh ko da yake an siyar daman."
Dariya Asma'u tayi ta ce,
"Kinyi kidan ki kinyi rawar ki."
"To a dawo lafiya. Kema nan da yan wattan ni dai zaki rike kanin Dady."
Zainab ta fada tana dariya
"Allah ya isa sis ke kin fiya abu wallahi."
Ta fita tana cewa.
"Ba za mu kawo miki tsara ba ba."
Inda ta bar shi anan ta same shi.
"Sir sai mun dawo!"
Ta fada tana yin gaba.
Mikewa yayi ya ce,
"Nima gida zan tafi."
Ta shiga mota ta saka Dady a abin zaman sa.
Sanan ta koma driving sit din ta. Ta zauna.
Taga ya leko, ya ce,
"Gobe zasu kawo lefe fa amarya ta."
Murmushi ta dan yi ta ce,
"To Allah ya kaimu."
"Ameen! Yau an kai na Nusaiba."
Ta ce,
"Masha Allah Allah ya sanya alheri ya bada zaman lafiya."
"Ameen a dawo lafiya."
Ya mike yana daga mata hannu.
Hannu itama ta daga masa ta tada motar ta fice.
Motar sa shima ya tada ya bi bayan ta.
*MS Indabawa*
[1/18, 14:36] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*ASMA'U HUSNAH*
By *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
Dedicated to *My Life. My momy*
76-80
*Manzon Allah(ﷺ)* Yana Cewa: *"Kuyi Aiki Domin Kowwa Ana Saukake shi ya Zuwa Abinda Aka Halicceshi Donshi ne"* (Bukhari da Muslim).*
Ranar alhamis da wuri ta gama komai ta shirya tayi dakin Dady.
Karfe takwas da arbain ta gama komai ta shiga dakin Yaya Buhari.
Gaisawa sukai kawai ta fita duk dan kar ta makara.
Shi kansa yau yasha mamakin ganin Asma'u bata tsaya jan magana ba.
Baba ma da ya gama shiryawa ita kawai yake jira tana shiga ya tada mota suka nufi makaranta.
Suna cikin tafiya motar ta tsaya. Fita Baba yayi Ya taba motar ya dawo amman shiru.
Sai da yafita sau uku ana hudun Asma'u ta ce,
"Baba me ya samu motar."
Baba ya ce,
"Asma'u kinsan ance karfen nasara bai da tabbas motar nan lafiya muku fito amman kinga ta tsaya taki tashi."
Fitowa tayi ta duba agogo tara saura minti biyar.
Waya Baba ya dauka ya kira mai gyara motocin gida ya fada masa inda yake
Kallon sa Asma'u tayi ta ce,
"Baba bari na hau napep dan na makara gashi zanyi submitting aasignment "
"To bari na tsayar miki da Napep din.'
"Aah Baba na gode."
Ta fada tana dan matsawa.
Mamaki take ganin karfe tara amman ji yan makaranta sai zirga zirga suke bama maza yan makarantun gwamnati.
Duk Napep din da zai zo a cike yake zuwa.
Wata Mota ce ta tsaya a gaban ta. Matsawa Asma'u tayi.
Kara binta akai ta kuma matsawa. Fitowa yayi daga cikin motar.
Wani hadaden saurayi ne ya fito. Fari ne, yana sanye da Ash kalar shadda kafar sa da bakin takalmi haka hannun sa daure da bakin agogo.
Kansa bbabu hula sai gashi dake kwace luf luf. Yana da idanu, haka nan hancin sa dogone har baki.
Karasawa yayi gun ta cikin nutsuwa ya ce,
"Assalamu Alaikum."
"Wa'aikulum salam!"
Ta fada tana dan matsawa daga wajen.
Kara bin ta yayi ya ce,
"En mata ina zaki?"
Ko kallon sa batai ba ta fara tsaida wani Napep.
Bai tsaya ba sakomakon cikar da yake.
"Naga kamar makaranta zaki kizo na rage miki hanya."
Dagowa tayi ta watsa masa wani irin kallon sannan ta matsa wajen wani napep da ta tsayar.
Kallon ta yayi har ta shige ciki sannan yayi murmushi ya shiga motar sa ya tafi.
Tana zuwa ta tadda har an yi submitting ga wani malamin yana musu lacturrle.
Kuka ta saka. tana zaune har lecturer ya fito.
Ta shiga ajin ta kifa kanta a benci tana cigaba da kuka.
Zainab ta matso gun ta tana bata hakuri sai ga. sir Sabir nan.
A haka ya shigo har ya gama lecture Asma'u bata dago ba.
Sai da zai fita ya dan matso gefen ta ya ce yana son ganin ta. Sannan ya tafi.
Asma'u duk ta tsure dan tasan akan bai ga assignment din ta ba.
"Zainab Allah bazani ba ni nagaji da kullum complain wallahi."
"Kiyi hakuri kije baki san me zai faru ba."
Da haka Zainab ta lallabata ta tafi office din nashi.
Da sallama ta shiga bayan tai knocking an bata izinin shiga.
Kai daga kallon ta ma zaka san ta sha kuka dan idon ta yayi ja dashi.
Sir Sabir ne zaune a wata kujera sanye da Wata brown shadda. Gefen sa gayen da ta gani dazu a hanya ne yaso ya rage mata hanya.
Waya taji Sir sabir yana yi yana cewa,
"Ki nifa ban san ta ba a ranar nima na taba ganin ta."
Shiru yayi sanna ya ce,
"Sai kinzo. In kuma na fita ne shikenan."
Ya kashe wayar.
Kallon sa ya maida kanta ya ce,
"Mene?"
Kallon sa ta tsaya yi ta ce,
"Uhmm uhmm!"
Sai ku a tayi shiru. Fauwaz dake, gefen sa ya dago dan ganin da wa yake.
Ido ya zaro ya ce
"Kai kece?"
Kallon sa tayi ta dauke kai ta ce,
"Sir kace nazo."
"Me yasa banga assignment dinki ba."
Shiru tayi.
Sai da ya kara nanata tambayar sannan ta dago ta kalle shi
Fauwaz ne ya dago ya ce,
"Friend ita ce wacce nake baka labarin na hadu da ita fa dazu. Motar suce ta lalace,"
Hararar sa Sabir yayi ya kalle ta ya ce,
"Ke me yasa kullum kina da matsala ne, in tayi baki makara ba yau abu kaza ya faru me yasa ne *Husnah* "
Fauwaz ya ce,
"Haba aboki kayi hakuri man."
Ya kalli Asma'u ya ce,
"Beauty mene matsalar ki yanzu?"
Banza tai masa tai kasa da kai idon ta na cikowa da kwalla dan ita da kai mata fada gara ka dake ta. Bata son fada a rayuwar ta yanzu zata fara kuka.
Kallon ta Sabir yayi ya ce,
"Mikon Assignment din naki kuma ki kara samun matsala na rashin submtting ko makara ki gani."
Da sauri ta dauko ta mika masa. Ta ce,
"Nagode!"
Tayi hanyar fita da sauri Fauwaz ya mike zai bita Sabir yai saurin riko hannun sa.
kafin ta bude kofa aka bude. Maryam ce ta shigo cikin shigar ta mai kyau ta saka doguwar rigar atamfa a mata dinkin mai dogon hannu.
Mayafin ta dan yafa kai ba dan kwalli sai jaka dake kafadar ta.
Tana ganin Asma'u ta saka dariya ta ce
"lah Asma'u!"
Sai kuma ta kama hannun ta. Ta kalli Sabir ta ce,
"Uncle kace, baka santa ba a ranar ka taba ganin ta."
Sai a lokacin Amsa'u ta tuno da statement din sa da ta shigo taji yana waya.
Kamo hannun ta tayi suka shigo office din ta ce,
"Ke nazo nema muyi sallama gobe zan koma garin mu gashi ban da number ki."
Murmushi Amsa'u tayi wanda Fauwaz ya kasa dauke ido daga kallon ta.
Hannun Maryam ta kama suka fita kallo Fauwaz da Sabir suka bisu da shi.
Wajen Zainab suka karasa ta zauna sannan sukai musayar number sai hira ta balle.
Dan har lecture tare suka shiga suka fito sukaje sallah sannan suka je cafteria suka ci abinci.
Sai karfe biyar sannan suka rabu shima dan an tashi.
Har bakin office din Sabir suka rakata suna daga mata hannu sannan suka juya.