Sashe 57
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna gamawa ta ce,
"Yaa Aslam yanzu ka dada ci, karage cin abinci kaga nauyinka yayi yawa gashi sai kiba kakeyi,"
Murmushi yayi ya ce,
"waya fada miki abincine yake sani kiba?"
Kallon sa tai da mamaki ta ce,
"To meye yake saka?"
Daukarta yayi cak ya nufi dakinsa da ita yana fadin muje na nuna miki abinda ke sani kibar, akan gadonsa ya direta ya shige jikinta Yana ya mutsa ta.
Ya ce,
"kece kike sani yin kiba sugar love,"
Murmushi tayi ta ce,
"Oh ashe ni kake tsotsewa kai kana kiba ni ina ramewa ko,"
dariya yayi ya kama bakinta ya tsotsa. Ya ce,
"Kina son kiba ne?"
Kai ta gyada ta ce,
"Wai na dan dada kaganni fa."
Murmushi yayi ya ce,
"Menene baki da shi Hussy, komai na jikin dai dai da shekarun su, basu yi kadan ba. Bama nan."
Ya fada yana shafa kirjin ta.
"Da nan."
Ya shafo kugun ta. Wani yar taji. Murmushi yayi ya ce,
"Kuma kinsan me?"
Kai ta girgiza, Ya ce,
"Sweet din ki ma daban yake, kullun kara dadi kike,"
Ido ta rufeda tafin hannun ta. dariya yayi ya janye hannun ya ce,
"kinsan wani abinda yake bani mamakin?"
Kai ta girgiza, ya ce,
"A duk lokacin da na kusance ki jin ki nake, kamar a lokacin na fara sanin ki diya mace, kina daya daga cikin matan da suke daban wanda da an gama kusantar ku, wajen ke rufewa ya koma yadda yake,"
Fuska ta rufe tana murmushi. Hannun ta ya janye, ya ce, "Husnah ke yar baiwa ce, samun kamar ki sai an tona, da na rasa ki da bansan yadda zanyi ba. Ke farin cikin raina. Ina son ki, ina kaunar ki, ki yafen duk abinda nai miki."
Ya fada yana shafar dukiyar fulaninta rungume shi tayi tafara kissing dinsa, tasa harshe tafara lasar kowanne sashe na jikinsa shidai Aslam duk tagama ruda shi, kunya ta ajiye agefe tashiga nuna masa soyayya. yafara kokarin cire rigarta, nan ya shiga romancing dinta.
Sai da suka shayar da junan su da soyayyar su sannan sukai wanka.
Wasu kayan Asma'u ta dauko masa shadda fara kar da farin takalmi da hula tabashi. Da yake ya ce, zai je gun Momy.
Da kanta ta shirya shi, ta fesa turare yayi kissing din bakinta yafita, har bakin gate ta rakashi sannan ta koma gida.
kitchen ta shiga ta dora girki ta shirya jallop rice with salad tayi farfesun danyen kifi ta zuzzuba acikin flasks tajera akan dining.
Ta shiga wanka tafito tayi sallah ta shirya cikin wata riga da skirt na english wears, rigar kalarta pink mai hannun shimi da babban botir guda daya agaban rigar daga kirji sannan ta matse ta sosai ta bayyana surar jikinta skirt din kuma iya gwiwa ne, black kala. ya kama mata hips dinta sun fito.
Ribon ta sakawa kanta kawai, ta zubo da gashin gadon bayan ta. tafesa turarruka da humra kala kala tayi kwalliya a fuskarta sannan ta fito falo.
Zama tayi ta kunna TV. Can ta mike ta shiga daki. tana fitowa Aslam yana shigowa dagudu taje tafada jikinsa ta rungume shi tafara kissing din bakinsa, fuskarsa, goshinsa da kumatunsa, hannunsa takama zo muje karage kayan nan kazo kaci abinci, kayan jikinsa ta cire masa ta dauko masa, three quater da ramar riga.
Shi dai kalon ta kawai yake, sosai tai masa kyau ta kuma ruda shi.
Abinci ta zuba musu yana fara ci, yafara yi mata santi yana bata labarin mai Momy.
Sun gamawa ya yadauketa zuwa dakinsa agadonsa ya direta yakai hannu yacire botir din dake gaban rigar tata nan yafara wasa da albarkatun kirjinta. Sai da komai ya lafa sanan Aslam yashiga wanka yafito lokacin bacci ya dauke Asma'u.
Zama yayi yana kallon ta yana sa mata albarka.
Kiran Sallar La'asar da aka kira shi ya sa ya fara shafa kan Asma'u.
Ido ta bude, ta kalle shi. Murmushi ya sakar mata ya ce,
"Baby na ta shi ki wanka an kira sallah."
Mikewa tayi a hankali ta shiga bayi. Kaya ya saka ya fita massalaci.
Haka zaman Aslam da Asma'u ya kasance cikin nunawa juna soyayya da kauna da tattalin juna har watanni suka shude kwanaki suka tafi, yau watan su biyar da aure.
Tana kiran Mami haka Yaa Buhariin ya shigo Abuja yana zuwa ya ganta.
Asibitin ta yana hannun Ya Buhari da Sir Sabir. Suna kula mata dashi.
yau tunda wuri Asma'u ta tashi bayan tagama koduwa a hannun Yaa Aslam.
Kitchen ta shiga tafara kiciniyar hada musu breakfast yayinda shi kuma Aslam yana can yana gyara musu bedrooms dinsu sai da yagama sannan ya fito.
Asma'u tunda tafara fasa kwai taji zuciyarta tafara tashi haka tadaure tafasa tahada ta kada tafara soyawa. Ta soya daya biyu ana uku nan taji zuciyarta tana tashi cikinta yahau juyawa dasauri tadauke kaskon ta nufi dakinta da gudu ta shiga toilet tafara sheka amai kamar zata amayar da kayan cikinta.
lokacin da Aslam yashiga ya tarar bata gama ba. Karasawa yayi ya soya. Yana gamawa yabita dakinta a toilet yajiyota tanata aikin sheka amai dasauri yabita cikin toilet din ya riketa har ta gama aman ta kuskure bakinta, a kafadarsa ya daukota ya kaita kan gado ya kwantar da ita, bargo taja ta lulluba saboda sanyi taji tana ji kamar me.
Sosai Aslam ya fara yi mata sannu dasauri ya fita yaje ya dauko first aid box dinsa yazo inda take ya zuko allura asirinji ya yaye bargon data rufa tana ganin allurar tafara kuka nan ta hau magiya.
Dariya Aslam yafara ya ce,
"kinjiki matsoraciya to ranar da zaki haihu yaya zamuyi?"
Hawaye tafara taki yarda lallashin duniyar nan yayi taki yarda matseta yayi ajikinsa wata kara ta callara da sauri ya hada bakinsa da nata ya kankameta yajanye rigar jikinta ya soka mata allurar nan tafara fusge fusge amma bai barta ba sai da yayi mata allurar, kwanciya tayi tafara nishi daga nan kuma bacci yayi awon gaba da ita.
rigarta Aslam yadaga yafara shafa cikinta da rabon dai Asma'u zaki haifa min yara ya fada yana kissing din cibiyarta. Goilet ya shiga ya gyara sannan ya dawo ya zuba mata ido.
Ta jima tana bacci kafin ta tashi tana tashi Aslam ya matso
"me zakici maman baby?"
Fuska ta yamutsa ta ce,
"Maman me?"
"Maman Baby na ce."
Murmushi tayi ta ce,
"Ni din?"
Kai ya daga yai murmushi ya ce,
"Baby love insha Allahu kin kusa ajiye min Baby. Zan yi farin ciki in har Allah ya azurtani da d'a daga gareki."
Kallon sa take da mamaki ta ce,
"Sweet love kenan."
Ta fada tana mikewa. Toilet ta shiga. Wanka tayi ta fito.
Zama tayi tana shafa mai. Gefen ta ya koma ya zauna. Ya ce,
"Sannu Baby love."
Murmushi tayi ta ce,
"Ni fa bana jin komai. Zuciya naji tana tashi kawai."
Ta mike ta dauki wani dogon wando tied ta saka, sai yar karamar riga da ta saka. Ta bade jikin ta da kamshi.
"Muje kaci abinci."
Ta fada tana kama hannun sa.
Fita sukai. A falo ta zauna ta hada tea, shima ta hada masa.
Dankali ta zuba musu da kwai, ta zuba musu farfesun kifi.
Hannu ya sa ya fara ci, tea ta sha kawaai kallon ta yayi ya ce,
"Zo nan."
Mikewa tayi ta hau kan cinyar sa, dankalin ya dauko ya bata abaki.
Amsa tayi ta ci, kwai ya gutsuro ya bata.
Tana sawa a baki, taji cikin ta ya hautsi na.
Mikewa tayi ya janyo ta jikin sa, kafin tai magana ta fara kelaya amai.
Sai da ta wanke shi tas sannan ya lafa mata.
Daukar ta yayi ya nufi daki bandaki ya shiga da ita yai mata wanka. Shima yayi sannan ya fito Ya canja mata kaya.
Rawar sanyi ta fara kamar dazu, da bargo ya lullube ta.
Kallon ta yayi ya ce,
"To me kike so kici? Kinga baki ci komai ba."
"Wainar shinkafa."
Ta fada tana kara shigewa bargo.
Mikewa yayi ya zauna yana jijjiga ra. Ya jima dan sai da bacci ya dauke ta sannan ya tashi.
Ya mata kiss a goshi ya fita.
*Ina son ganin comment da yawa da yawa. Sannan a daure ayi vote*
*MS Indabawa*
[1/18, 14:42] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*ASMA'U HUSNAH*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
Dedicated to *My lovelly Mum*
*126-130*
23/10/2018
TODAY IS ONE OF THE UNFORGETTABLE DAY
*INA MAI BAKU HAKURI NA JI NA SHIRU DA KUKAYI MASOYA. KUNSAN JIKI DA JINI. TO JIKIN NE, SAI A HANKALI YANZU MA DAURE WA NAYI NAI TYPING SABODA MUTANE DA SUKE YAWAN NEMA NA AKAN KARASHEN LITTAFIN. AMMAN KUYI HAKURI GA WANNAN NANN NAYI, KUMA INSHA ALLAHI ZANYI KOKARI NAI CONCLUDING BOOK DIN NAN. KO DAN KOWA YA HUTA.*
*MY BARRISTER AND FATEEMA TNC DOR UR PRAYER, JIKI ALHAMDULILAH!*
*YAN UWA INA BARAR ADDU'AR KU. ALLAH BANI LAFIYA.*
*MY LOVELLY BRO BUHARI ABDULKADIR TURAKI. INA TAYAKA MURNAR KAMMALA KARATUN KA. INA ROKAN ALLAH YA BAKA SAKAMAKO MAI KYAU. ALLAH YA BIYA MAKA BUKATUN KA NA ALHERI TARE DA ZURI'A DAIYIBA. ALLAH YA JIKAN MAHAIFI. MAHAIFIYAR KA ALLAH KARA MATA LAFIYA DA NISAN KWANA. INA TAYAKA MURNA SOSAI. WISH U ALL D BEST MY SWTHRT*
*MY SWT BRO YAA MUSTY, HAPPY BIRTHDAY. ALLAH KARO SHEKARU MASU YAWA DA ALBARKA. ALLAH BAKA MACE TA GARI DA YA'YA MASU ALBARKA. AMEEN*
*MY SON FAUWAZ AND AAYAN HAPPY BIRTHDAY. WISH U MORE YEARS AHEAD.*
*KAI YAN OCTOBER YAWA GAREKU, SAURAN SU AUTA TAH. MY YASMEEN ON 31/10/2018 ALLAH NUNA MANA AMEEN YA ALLAH! HBD YASMEEN IN ADVANCE*
*DUK YAN OCTOBER KU KIN LISSING SUNAN KU, ZAN HADA MUKU GET TOGETHER DAN AKWAU MUTANE MASU MAHIMMANCI YAN WANNAN SHEKARAR. DUK YAN OCTOBER INA TAYA KU MURNAR ZAGAYOWAR RANAR HAIGUWAR KU. ALLAH ALBARKACI RAYUWAR KU. MUCH LOVE!!*
Wani restaurant ya nufa yana zuwa ya samu. siya yayi ya taho gida.
Yana shiga ya nufi bedroom inda ya baro ta. Tana cikin bargo har lokacin Amman ta tashi. ajiyewa yayi ya nufi kitchen.
Plate ya dauko, da lemon kwali na Mango.
Yana zuwa ya zuba mata, dauko ta yayi ya ajiye akan sofar dake dakin..
Lemon ta kalla ta ce,
"Na orange nake so "
"Yaa Aslam yanzu ka dada ci, karage cin abinci kaga nauyinka yayi yawa gashi sai kiba kakeyi,"
Murmushi yayi ya ce,
"waya fada miki abincine yake sani kiba?"
Kallon sa tai da mamaki ta ce,
"To meye yake saka?"
Daukarta yayi cak ya nufi dakinsa da ita yana fadin muje na nuna miki abinda ke sani kibar, akan gadonsa ya direta ya shige jikinta Yana ya mutsa ta.
Ya ce,
"kece kike sani yin kiba sugar love,"
Murmushi tayi ta ce,
"Oh ashe ni kake tsotsewa kai kana kiba ni ina ramewa ko,"
dariya yayi ya kama bakinta ya tsotsa. Ya ce,
"Kina son kiba ne?"
Kai ta gyada ta ce,
"Wai na dan dada kaganni fa."
Murmushi yayi ya ce,
"Menene baki da shi Hussy, komai na jikin dai dai da shekarun su, basu yi kadan ba. Bama nan."
Ya fada yana shafa kirjin ta.
"Da nan."
Ya shafo kugun ta. Wani yar taji. Murmushi yayi ya ce,
"Kuma kinsan me?"
Kai ta girgiza, Ya ce,
"Sweet din ki ma daban yake, kullun kara dadi kike,"
Ido ta rufeda tafin hannun ta. dariya yayi ya janye hannun ya ce,
"kinsan wani abinda yake bani mamakin?"
Kai ta girgiza, ya ce,
"A duk lokacin da na kusance ki jin ki nake, kamar a lokacin na fara sanin ki diya mace, kina daya daga cikin matan da suke daban wanda da an gama kusantar ku, wajen ke rufewa ya koma yadda yake,"
Fuska ta rufe tana murmushi. Hannun ta ya janye, ya ce, "Husnah ke yar baiwa ce, samun kamar ki sai an tona, da na rasa ki da bansan yadda zanyi ba. Ke farin cikin raina. Ina son ki, ina kaunar ki, ki yafen duk abinda nai miki."
Ya fada yana shafar dukiyar fulaninta rungume shi tayi tafara kissing dinsa, tasa harshe tafara lasar kowanne sashe na jikinsa shidai Aslam duk tagama ruda shi, kunya ta ajiye agefe tashiga nuna masa soyayya. yafara kokarin cire rigarta, nan ya shiga romancing dinta.
Sai da suka shayar da junan su da soyayyar su sannan sukai wanka.
Wasu kayan Asma'u ta dauko masa shadda fara kar da farin takalmi da hula tabashi. Da yake ya ce, zai je gun Momy.
Da kanta ta shirya shi, ta fesa turare yayi kissing din bakinta yafita, har bakin gate ta rakashi sannan ta koma gida.
kitchen ta shiga ta dora girki ta shirya jallop rice with salad tayi farfesun danyen kifi ta zuzzuba acikin flasks tajera akan dining.
Ta shiga wanka tafito tayi sallah ta shirya cikin wata riga da skirt na english wears, rigar kalarta pink mai hannun shimi da babban botir guda daya agaban rigar daga kirji sannan ta matse ta sosai ta bayyana surar jikinta skirt din kuma iya gwiwa ne, black kala. ya kama mata hips dinta sun fito.
Ribon ta sakawa kanta kawai, ta zubo da gashin gadon bayan ta. tafesa turarruka da humra kala kala tayi kwalliya a fuskarta sannan ta fito falo.
Zama tayi ta kunna TV. Can ta mike ta shiga daki. tana fitowa Aslam yana shigowa dagudu taje tafada jikinsa ta rungume shi tafara kissing din bakinsa, fuskarsa, goshinsa da kumatunsa, hannunsa takama zo muje karage kayan nan kazo kaci abinci, kayan jikinsa ta cire masa ta dauko masa, three quater da ramar riga.
Shi dai kalon ta kawai yake, sosai tai masa kyau ta kuma ruda shi.
Abinci ta zuba musu yana fara ci, yafara yi mata santi yana bata labarin mai Momy.
Sun gamawa ya yadauketa zuwa dakinsa agadonsa ya direta yakai hannu yacire botir din dake gaban rigar tata nan yafara wasa da albarkatun kirjinta. Sai da komai ya lafa sanan Aslam yashiga wanka yafito lokacin bacci ya dauke Asma'u.
Zama yayi yana kallon ta yana sa mata albarka.
Kiran Sallar La'asar da aka kira shi ya sa ya fara shafa kan Asma'u.
Ido ta bude, ta kalle shi. Murmushi ya sakar mata ya ce,
"Baby na ta shi ki wanka an kira sallah."
Mikewa tayi a hankali ta shiga bayi. Kaya ya saka ya fita massalaci.
Haka zaman Aslam da Asma'u ya kasance cikin nunawa juna soyayya da kauna da tattalin juna har watanni suka shude kwanaki suka tafi, yau watan su biyar da aure.
Tana kiran Mami haka Yaa Buhariin ya shigo Abuja yana zuwa ya ganta.
Asibitin ta yana hannun Ya Buhari da Sir Sabir. Suna kula mata dashi.
yau tunda wuri Asma'u ta tashi bayan tagama koduwa a hannun Yaa Aslam.
Kitchen ta shiga tafara kiciniyar hada musu breakfast yayinda shi kuma Aslam yana can yana gyara musu bedrooms dinsu sai da yagama sannan ya fito.
Asma'u tunda tafara fasa kwai taji zuciyarta tafara tashi haka tadaure tafasa tahada ta kada tafara soyawa. Ta soya daya biyu ana uku nan taji zuciyarta tana tashi cikinta yahau juyawa dasauri tadauke kaskon ta nufi dakinta da gudu ta shiga toilet tafara sheka amai kamar zata amayar da kayan cikinta.
lokacin da Aslam yashiga ya tarar bata gama ba. Karasawa yayi ya soya. Yana gamawa yabita dakinta a toilet yajiyota tanata aikin sheka amai dasauri yabita cikin toilet din ya riketa har ta gama aman ta kuskure bakinta, a kafadarsa ya daukota ya kaita kan gado ya kwantar da ita, bargo taja ta lulluba saboda sanyi taji tana ji kamar me.
Sosai Aslam ya fara yi mata sannu dasauri ya fita yaje ya dauko first aid box dinsa yazo inda take ya zuko allura asirinji ya yaye bargon data rufa tana ganin allurar tafara kuka nan ta hau magiya.
Dariya Aslam yafara ya ce,
"kinjiki matsoraciya to ranar da zaki haihu yaya zamuyi?"
Hawaye tafara taki yarda lallashin duniyar nan yayi taki yarda matseta yayi ajikinsa wata kara ta callara da sauri ya hada bakinsa da nata ya kankameta yajanye rigar jikinta ya soka mata allurar nan tafara fusge fusge amma bai barta ba sai da yayi mata allurar, kwanciya tayi tafara nishi daga nan kuma bacci yayi awon gaba da ita.
rigarta Aslam yadaga yafara shafa cikinta da rabon dai Asma'u zaki haifa min yara ya fada yana kissing din cibiyarta. Goilet ya shiga ya gyara sannan ya dawo ya zuba mata ido.
Ta jima tana bacci kafin ta tashi tana tashi Aslam ya matso
"me zakici maman baby?"
Fuska ta yamutsa ta ce,
"Maman me?"
"Maman Baby na ce."
Murmushi tayi ta ce,
"Ni din?"
Kai ya daga yai murmushi ya ce,
"Baby love insha Allahu kin kusa ajiye min Baby. Zan yi farin ciki in har Allah ya azurtani da d'a daga gareki."
Kallon sa take da mamaki ta ce,
"Sweet love kenan."
Ta fada tana mikewa. Toilet ta shiga. Wanka tayi ta fito.
Zama tayi tana shafa mai. Gefen ta ya koma ya zauna. Ya ce,
"Sannu Baby love."
Murmushi tayi ta ce,
"Ni fa bana jin komai. Zuciya naji tana tashi kawai."
Ta mike ta dauki wani dogon wando tied ta saka, sai yar karamar riga da ta saka. Ta bade jikin ta da kamshi.
"Muje kaci abinci."
Ta fada tana kama hannun sa.
Fita sukai. A falo ta zauna ta hada tea, shima ta hada masa.
Dankali ta zuba musu da kwai, ta zuba musu farfesun kifi.
Hannu ya sa ya fara ci, tea ta sha kawaai kallon ta yayi ya ce,
"Zo nan."
Mikewa tayi ta hau kan cinyar sa, dankalin ya dauko ya bata abaki.
Amsa tayi ta ci, kwai ya gutsuro ya bata.
Tana sawa a baki, taji cikin ta ya hautsi na.
Mikewa tayi ya janyo ta jikin sa, kafin tai magana ta fara kelaya amai.
Sai da ta wanke shi tas sannan ya lafa mata.
Daukar ta yayi ya nufi daki bandaki ya shiga da ita yai mata wanka. Shima yayi sannan ya fito Ya canja mata kaya.
Rawar sanyi ta fara kamar dazu, da bargo ya lullube ta.
Kallon ta yayi ya ce,
"To me kike so kici? Kinga baki ci komai ba."
"Wainar shinkafa."
Ta fada tana kara shigewa bargo.
Mikewa yayi ya zauna yana jijjiga ra. Ya jima dan sai da bacci ya dauke ta sannan ya tashi.
Ya mata kiss a goshi ya fita.
*Ina son ganin comment da yawa da yawa. Sannan a daure ayi vote*
*MS Indabawa*
[1/18, 14:42] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*ASMA'U HUSNAH*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
Dedicated to *My lovelly Mum*
*126-130*
23/10/2018
TODAY IS ONE OF THE UNFORGETTABLE DAY
*INA MAI BAKU HAKURI NA JI NA SHIRU DA KUKAYI MASOYA. KUNSAN JIKI DA JINI. TO JIKIN NE, SAI A HANKALI YANZU MA DAURE WA NAYI NAI TYPING SABODA MUTANE DA SUKE YAWAN NEMA NA AKAN KARASHEN LITTAFIN. AMMAN KUYI HAKURI GA WANNAN NANN NAYI, KUMA INSHA ALLAHI ZANYI KOKARI NAI CONCLUDING BOOK DIN NAN. KO DAN KOWA YA HUTA.*
*MY BARRISTER AND FATEEMA TNC DOR UR PRAYER, JIKI ALHAMDULILAH!*
*YAN UWA INA BARAR ADDU'AR KU. ALLAH BANI LAFIYA.*
*MY LOVELLY BRO BUHARI ABDULKADIR TURAKI. INA TAYAKA MURNAR KAMMALA KARATUN KA. INA ROKAN ALLAH YA BAKA SAKAMAKO MAI KYAU. ALLAH YA BIYA MAKA BUKATUN KA NA ALHERI TARE DA ZURI'A DAIYIBA. ALLAH YA JIKAN MAHAIFI. MAHAIFIYAR KA ALLAH KARA MATA LAFIYA DA NISAN KWANA. INA TAYAKA MURNA SOSAI. WISH U ALL D BEST MY SWTHRT*
*MY SWT BRO YAA MUSTY, HAPPY BIRTHDAY. ALLAH KARO SHEKARU MASU YAWA DA ALBARKA. ALLAH BAKA MACE TA GARI DA YA'YA MASU ALBARKA. AMEEN*
*MY SON FAUWAZ AND AAYAN HAPPY BIRTHDAY. WISH U MORE YEARS AHEAD.*
*KAI YAN OCTOBER YAWA GAREKU, SAURAN SU AUTA TAH. MY YASMEEN ON 31/10/2018 ALLAH NUNA MANA AMEEN YA ALLAH! HBD YASMEEN IN ADVANCE*
*DUK YAN OCTOBER KU KIN LISSING SUNAN KU, ZAN HADA MUKU GET TOGETHER DAN AKWAU MUTANE MASU MAHIMMANCI YAN WANNAN SHEKARAR. DUK YAN OCTOBER INA TAYA KU MURNAR ZAGAYOWAR RANAR HAIGUWAR KU. ALLAH ALBARKACI RAYUWAR KU. MUCH LOVE!!*
Wani restaurant ya nufa yana zuwa ya samu. siya yayi ya taho gida.
Yana shiga ya nufi bedroom inda ya baro ta. Tana cikin bargo har lokacin Amman ta tashi. ajiyewa yayi ya nufi kitchen.
Plate ya dauko, da lemon kwali na Mango.
Yana zuwa ya zuba mata, dauko ta yayi ya ajiye akan sofar dake dakin..
Lemon ta kalla ta ce,
"Na orange nake so "