Sashe 45
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Littafin da ta dade tana neman dan anan ta rubuta wasu abubuwa ta.
Tana Budewa taga littafan addu'oin da Malamin su ke basu ne tana rubutawa a ciki.
Dubawa ta farayi sai ta gano wani rubutu da ta rubata
'Karya sihiri'
Dubawa tayi ta ga abinda ta rubuta.
'Ya hallata a karya sihiri amman ba ayi ta ko wacce hanya sai abinda ya shafi hadisi ba aje gun wani dan yin wani abu ba.
Da farko wanda akai wa ya jimanci karatum Alkur'ani, Amanarrasuli, Ayatul kursiyyu, Falaki, Nas, Ahad, Bakara,
sannan mutum zai samu habbatus sauda, da zam zam sai a karanta, fatiha, aciki ya shafe jikin sa.
Ya na karanta suratul mulki, jinnu, yusuf, sannan ya samu zam zam, zuma a karanta Wasafati a ciki ana sha. Da yadda Allah komai akai wa mutum zai warke."
Tana gani ta mike da sauri dauki wayar ta.
Kunnawa tayi ta lalubi number Momy ta tura mata da yadda zata yi sannan ta koma ta zauna.
Tana zama sa ga kiran Sabir nan tsaki tayi ta ce,
"Daga kunna waya."
Dauka tayi ta kara a kunnen ta, tai sallama cikin sanyin murya.
Amsawa yayi daga dayan bangare. Ya ce,
"Kina lafiya?"
Kai ta gyada, sai kuma ta tuna baya ganin ta, ta ce,
"Lafiya!"
Ya ce,
"Asma'u yanzu haka kike ganin rayuwa zata tafiyu, aure fa zamu yi amman kwata kwata kin kasa sakin jikin ki dani sauran fa wata daya. Dan Allah ki tausaya min."
Tausayin sa ne ya kamata, ya ce,
"Wallahi Husnah nai miki alkawarin samar miki dukkan farin cikin ki ko da zai zame min bakin ciki. Ki yadda dani."
Shiru tayi dan ta saba da irin wadan nan kalaman wajen Yaa Aslam. Amman yanzu ina kalaman sukai.
Taso ace Yaa Aslam ne ke kara fada mata wadan nan kalaman.
Sai dai kash ba shi bane, to tana fatan Allah yasa hakan.
Alkawarin rikan da ya dinga daukar mata sai take ganin kamar Yaa Aslam ne.
Wannan shi ya dan sasauta mata ta sauko saboda tausayin sa da take ji.
A haka ya roke ta, akan ta daina kashe wayar ta.
Sannan kuma yana son ta fada masa abubuwan da take bukata.
Ba laifi ta dan saki jiki sunyi waya amman fa duk sai dai in shi ya tambaye ta abu.
Suna gamawa ya kira Nusaiba ita ma suka dan gaisa.
A bangaren Aslam kuwa abin ba dadin ji, dan pretty ta zame masa karfen kafa.
Baya iya komai sai da cewar ta. Duk da sai tai wata nawa bata gari amman ko kala baya iya cce mata.
Sai dai in shi zai fita ta hana shi fita.
Yanzu ma tayi tafiyar da ta saba ne, shine ya samu damar zuwa gaida Momyn sa.
Yana zuwa Momy ta bashi hadin abinda Asma'u ta turo mata ya sha.
Sannan ta bashi sauran ta ce, yana amfani dasu
Sosai ta masa nasiha kan ya dage da addu'a da karatun Alkur'ani.
Shi sai a lokacin ma ya tuna da duk ya manta bayayi.
Mutumin da a da sai ya kwana a kan sallaya.
Kwana biyun da tayi bata nan sosai ya samu ya dawo hayyacin sa.
Dan Mami da ruwan da ta bashi ya kare take kara aika masa da wani.
Ba laifi kuma yana tashi yai sallah da addu'oin neman tsari.
Sai gashi ya fara dawo dai dai, duk yadda ya firgice yanzu ya dawo dai dai.
Dan kullum zai je gaishe da Momy, kuma Yanzu yana yawan tunanin ina Asma'un sa.
Sai da Pretty tai sati biyu sannan ta dawo.
Tana shigowa gida ta tadda baya nan. Nan ta tanadi masifar da zatai masa.
Sai wajen karfe goma ya baro gidan Momyn sa.
Yana shigo yai cikin gida. A falo ya same ta kafa daya kan daya.
Kallon ta yayi ya watsar yayi hanyar bangaren sa
"Mallam baka ganni bane?"
Ta tambaye sa
Banza yai mata dan shi bai zata da shi take bama.
Mikewa tayi ganin ya shige ba tare da ya dawo ba.
Bayan sa ta bi, ban san me ya faru ba sai ihun ta na jiyo ta fito daga dakin sa da gudu.
Zama tayi tana defe kunci saboda zafin marin da taji.
Kallon dakin tayi tana tunanin ayyan kuwa Aslam ne wannan.
Aslam har ya daga hannu ya mare ta. Sosai take jin jina Abin.
Shi kuwa wanka yayi yai alwala ya saka kayan baccin sa zama yayi yana mamakin har tayaya ya bari yarinyar nan ta raina shi haka.
Ya jima yana tunani sannan ya mike ya tada sallah.
Ya jima yana sallah sannan ya zauna yyana addu'a, maganin shi ya sha ya dauki al kur'ani yana karanta Suratul Bakara.
Tin da ya fara karantawa yaji kansa na juyawa amman bai dai na ba.
Haka ya cigaba da yi. Har ya daina jin abinda yake ji.
Sannan kuma ya kwannta. Abin mamaki da ya rufe idon sa sai yaga Asma'u,
Mikewa yayi ya dauko wayar sa number ta yai dailing amman a kashe hakura yayi ya koma ya kwanta.
*Hhhh toh fah ya kk ji chapte?*
*MS Indabawa*
[1/18, 14:35] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
*71-75*
*Na gaishe ku yan kungiyar *HAJOW* ubangiji Allah ya kara basira da daukaka. Ina minyin ku irin da yawan. Soyayyar ku bazata misaltu ba. Sai dai Addu'a Allah ya bar mu tare har abada har a gidan Aljanna. Allah ya hada mu kamar yadda muke anan ma. Ameen.*
*Momyn mu, Nafisa Sulaiman (Hajiya Nafeesa) a koda yaushe ina yaba karamci da soyayyar gare mu. Allah ya raya zuri'a Allah dada lafiya da nisan kwana. Ameen*
Haka canji ya dinga samuwa wajen Aslam. Dan har fita yake hana Munasha.
Sosai ta shiga hankalin ta. Dan taga ya dawo Aslam din shi na farko.
Wanda kwarjinin sa ya dadu, shi wani lokacin Mamakin mai ya hada shi da Pretty yake yi
Haka zai je gun Mami yai ta cewa,
"Mami number Asma'u nake nema."
Sai dai Mami ta dauke kai in ya ishe ta. Ta ce,
"Me zakai mata?"
"Mami ina son jin muryar ta ne, ina son sanin halin da take ciki."
Dariya Mami take in ya fadi haka. Tace,
"Aslam sai yanzu kake son sanin halin da take ciki, a kalla shekara biyu rabon ku baka taba tunanin haka ba sai yanzu."
Yana mamaki in Mami ta ce, sun shekara biyu basa tare dan shi gani yake kwana ki ne.
Ganin yadda Aslam ya daina sakar mata dan ba inda take zuwa ma. Kuma duk masu aikin nan ya rage su.
Gashi ya amshi kudin sa dake gun ta.
Wannan ya tada mata da hankali har ta dau aniyar koma wajen Bokan ta.
Shirye shirye tafiya ta fara ba tare da tasanar da shi ba.
Haka ta dauki hanyar nijar. Agidan kawar ta ta sauka daga nan ta nufi gun bokan ta.
Yana ganin ta ya fara dariya dan yasan aiki ya lalace yanzu kuma damar sa ce.
Da ta fada masa damuwar ta yayi dariya ya ce,
"In zaki yadda ki bar Aslam shine yafi miki alheri. Kizo gareni muyi rayuwa mai dadi."
Zabura tayi jin abinda bokan yake fadi.
Mikewa tayi tana nuna shi da yatsa. Ta ce,
"Allah ya kiyaye min na aure ka. na aure ka nace na auri wa? Baka da hankali."
Ta tofar da yawo tayi gaba. Dariya yayi ya ce,
"Dani kike zaki dawo da kafafun ki.'
Haka ta tafi aka rakata wanin wajen,
Malamin bai mata aiki ba sai da ya kusance ta.
Haka taa dawo gida da sa ran ganin canji ammn abinda Aslam yai mata ya kara tada mata da hankali.
Dan takardar saki ya mika mata. Har saki uku.
Sosai ta firgita. zatai masa magana ya zare mata ido yace ta tafi zai aiko mata da kayan ta.
Gida ta tafi tana kuka kai kace babar ta ce ta rasu.
Aslam kuwa ji yayi kamar an dauke masa duk wani nauyi akan sa.
Yanzu damuwar sa daya ita ce Asma'u.
Asibitin sa, da baya zuwa shi ya koma ya tada shi.
Sai da ya dai dai ta komai sannan ya fara shirin tafiya Kano.
Pretty kuwa Momah ta ce ta dinga kwantar mata da hankali kan zasu san abinda zasuyi ta koma gidan ta.
Sosai ta ji dadi. Haka ta koma karuwancin ta duk da ita ta fison tayi aure ta huta.
Duk wanda yazo mata ta ce ya fito baya kara dawowa.
Haka nan ko a cikin yan harkar su haka abin yake.
Ita auren kisan wuta take son tayi. Tunawa da bokan ta da tayi ta ce,
"Bazata gun sa ba tasan ba zai sake ta ba ko ya aure ta."
Shikuwa bata san yana can yana shirye shiryen yadda zai shawo kanta ba.
Rannan tana kwance akan gado ta mike zunbur.
Mayafi ta saka ta fito sai tasha. Motar nigar ta shiga suna sauka tayi wajen Bokan ta.
Da kuka ta ke ce masa ya taimaka ya aure ta.
A haka dai ta zauna a gun sa suna rayuwa banza dan ba aure sukai ba.
Asma'u kuwa abu na kara rikice mata duk da tana son sa son Sabir a ranta amman kuma ita tana son Aslam fa.
Ga shi lokacin biki sai karatowa yake yanzu sauran sati biyu.
Yau tin da ta tashi take jin faduwar gaba amman ta rasa ko ta macece.
A haka tai wanka ta shirya ta tafi aiki.
A wajen aikin ma ba wani aiki tayi ba sai kwanciyya.
Tana tashi kuwa taiwa Mami waya ta tafi ganin Dady.
Gidan Yaa Buhari ta tafi can ta zauna tana tai wa Aiman wasa.
Yaro ya fara girma kyakyawa dashi. Dan farin Baban sa ya dauko.
Yau tin safe Aslam yayo wa kano linkaya.
Da wajen karfe biyu ma yana cikin kano.
Gidan su Asma'u ya wuce kai tsaye. Yana zuwa Mami ta tarbe shi kamar yadda suka saba.
Zama sukai suna hira, yana tambayar Buhari.
Mami take fada masa haihuwa yaron da akayi ma.
Sosai ya taya shi murna dan Aslam akwai son yara.
Shiru yayi kafin ya dago ya ce,
"Mami! Husnah fa."
Tana Budewa taga littafan addu'oin da Malamin su ke basu ne tana rubutawa a ciki.
Dubawa ta farayi sai ta gano wani rubutu da ta rubata
'Karya sihiri'
Dubawa tayi ta ga abinda ta rubuta.
'Ya hallata a karya sihiri amman ba ayi ta ko wacce hanya sai abinda ya shafi hadisi ba aje gun wani dan yin wani abu ba.
Da farko wanda akai wa ya jimanci karatum Alkur'ani, Amanarrasuli, Ayatul kursiyyu, Falaki, Nas, Ahad, Bakara,
sannan mutum zai samu habbatus sauda, da zam zam sai a karanta, fatiha, aciki ya shafe jikin sa.
Ya na karanta suratul mulki, jinnu, yusuf, sannan ya samu zam zam, zuma a karanta Wasafati a ciki ana sha. Da yadda Allah komai akai wa mutum zai warke."
Tana gani ta mike da sauri dauki wayar ta.
Kunnawa tayi ta lalubi number Momy ta tura mata da yadda zata yi sannan ta koma ta zauna.
Tana zama sa ga kiran Sabir nan tsaki tayi ta ce,
"Daga kunna waya."
Dauka tayi ta kara a kunnen ta, tai sallama cikin sanyin murya.
Amsawa yayi daga dayan bangare. Ya ce,
"Kina lafiya?"
Kai ta gyada, sai kuma ta tuna baya ganin ta, ta ce,
"Lafiya!"
Ya ce,
"Asma'u yanzu haka kike ganin rayuwa zata tafiyu, aure fa zamu yi amman kwata kwata kin kasa sakin jikin ki dani sauran fa wata daya. Dan Allah ki tausaya min."
Tausayin sa ne ya kamata, ya ce,
"Wallahi Husnah nai miki alkawarin samar miki dukkan farin cikin ki ko da zai zame min bakin ciki. Ki yadda dani."
Shiru tayi dan ta saba da irin wadan nan kalaman wajen Yaa Aslam. Amman yanzu ina kalaman sukai.
Taso ace Yaa Aslam ne ke kara fada mata wadan nan kalaman.
Sai dai kash ba shi bane, to tana fatan Allah yasa hakan.
Alkawarin rikan da ya dinga daukar mata sai take ganin kamar Yaa Aslam ne.
Wannan shi ya dan sasauta mata ta sauko saboda tausayin sa da take ji.
A haka ya roke ta, akan ta daina kashe wayar ta.
Sannan kuma yana son ta fada masa abubuwan da take bukata.
Ba laifi ta dan saki jiki sunyi waya amman fa duk sai dai in shi ya tambaye ta abu.
Suna gamawa ya kira Nusaiba ita ma suka dan gaisa.
A bangaren Aslam kuwa abin ba dadin ji, dan pretty ta zame masa karfen kafa.
Baya iya komai sai da cewar ta. Duk da sai tai wata nawa bata gari amman ko kala baya iya cce mata.
Sai dai in shi zai fita ta hana shi fita.
Yanzu ma tayi tafiyar da ta saba ne, shine ya samu damar zuwa gaida Momyn sa.
Yana zuwa Momy ta bashi hadin abinda Asma'u ta turo mata ya sha.
Sannan ta bashi sauran ta ce, yana amfani dasu
Sosai ta masa nasiha kan ya dage da addu'a da karatun Alkur'ani.
Shi sai a lokacin ma ya tuna da duk ya manta bayayi.
Mutumin da a da sai ya kwana a kan sallaya.
Kwana biyun da tayi bata nan sosai ya samu ya dawo hayyacin sa.
Dan Mami da ruwan da ta bashi ya kare take kara aika masa da wani.
Ba laifi kuma yana tashi yai sallah da addu'oin neman tsari.
Sai gashi ya fara dawo dai dai, duk yadda ya firgice yanzu ya dawo dai dai.
Dan kullum zai je gaishe da Momy, kuma Yanzu yana yawan tunanin ina Asma'un sa.
Sai da Pretty tai sati biyu sannan ta dawo.
Tana shigowa gida ta tadda baya nan. Nan ta tanadi masifar da zatai masa.
Sai wajen karfe goma ya baro gidan Momyn sa.
Yana shigo yai cikin gida. A falo ya same ta kafa daya kan daya.
Kallon ta yayi ya watsar yayi hanyar bangaren sa
"Mallam baka ganni bane?"
Ta tambaye sa
Banza yai mata dan shi bai zata da shi take bama.
Mikewa tayi ganin ya shige ba tare da ya dawo ba.
Bayan sa ta bi, ban san me ya faru ba sai ihun ta na jiyo ta fito daga dakin sa da gudu.
Zama tayi tana defe kunci saboda zafin marin da taji.
Kallon dakin tayi tana tunanin ayyan kuwa Aslam ne wannan.
Aslam har ya daga hannu ya mare ta. Sosai take jin jina Abin.
Shi kuwa wanka yayi yai alwala ya saka kayan baccin sa zama yayi yana mamakin har tayaya ya bari yarinyar nan ta raina shi haka.
Ya jima yana tunani sannan ya mike ya tada sallah.
Ya jima yana sallah sannan ya zauna yyana addu'a, maganin shi ya sha ya dauki al kur'ani yana karanta Suratul Bakara.
Tin da ya fara karantawa yaji kansa na juyawa amman bai dai na ba.
Haka ya cigaba da yi. Har ya daina jin abinda yake ji.
Sannan kuma ya kwannta. Abin mamaki da ya rufe idon sa sai yaga Asma'u,
Mikewa yayi ya dauko wayar sa number ta yai dailing amman a kashe hakura yayi ya koma ya kwanta.
*Hhhh toh fah ya kk ji chapte?*
*MS Indabawa*
[1/18, 14:35] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
*71-75*
*Na gaishe ku yan kungiyar *HAJOW* ubangiji Allah ya kara basira da daukaka. Ina minyin ku irin da yawan. Soyayyar ku bazata misaltu ba. Sai dai Addu'a Allah ya bar mu tare har abada har a gidan Aljanna. Allah ya hada mu kamar yadda muke anan ma. Ameen.*
*Momyn mu, Nafisa Sulaiman (Hajiya Nafeesa) a koda yaushe ina yaba karamci da soyayyar gare mu. Allah ya raya zuri'a Allah dada lafiya da nisan kwana. Ameen*
Haka canji ya dinga samuwa wajen Aslam. Dan har fita yake hana Munasha.
Sosai ta shiga hankalin ta. Dan taga ya dawo Aslam din shi na farko.
Wanda kwarjinin sa ya dadu, shi wani lokacin Mamakin mai ya hada shi da Pretty yake yi
Haka zai je gun Mami yai ta cewa,
"Mami number Asma'u nake nema."
Sai dai Mami ta dauke kai in ya ishe ta. Ta ce,
"Me zakai mata?"
"Mami ina son jin muryar ta ne, ina son sanin halin da take ciki."
Dariya Mami take in ya fadi haka. Tace,
"Aslam sai yanzu kake son sanin halin da take ciki, a kalla shekara biyu rabon ku baka taba tunanin haka ba sai yanzu."
Yana mamaki in Mami ta ce, sun shekara biyu basa tare dan shi gani yake kwana ki ne.
Ganin yadda Aslam ya daina sakar mata dan ba inda take zuwa ma. Kuma duk masu aikin nan ya rage su.
Gashi ya amshi kudin sa dake gun ta.
Wannan ya tada mata da hankali har ta dau aniyar koma wajen Bokan ta.
Shirye shirye tafiya ta fara ba tare da tasanar da shi ba.
Haka ta dauki hanyar nijar. Agidan kawar ta ta sauka daga nan ta nufi gun bokan ta.
Yana ganin ta ya fara dariya dan yasan aiki ya lalace yanzu kuma damar sa ce.
Da ta fada masa damuwar ta yayi dariya ya ce,
"In zaki yadda ki bar Aslam shine yafi miki alheri. Kizo gareni muyi rayuwa mai dadi."
Zabura tayi jin abinda bokan yake fadi.
Mikewa tayi tana nuna shi da yatsa. Ta ce,
"Allah ya kiyaye min na aure ka. na aure ka nace na auri wa? Baka da hankali."
Ta tofar da yawo tayi gaba. Dariya yayi ya ce,
"Dani kike zaki dawo da kafafun ki.'
Haka ta tafi aka rakata wanin wajen,
Malamin bai mata aiki ba sai da ya kusance ta.
Haka taa dawo gida da sa ran ganin canji ammn abinda Aslam yai mata ya kara tada mata da hankali.
Dan takardar saki ya mika mata. Har saki uku.
Sosai ta firgita. zatai masa magana ya zare mata ido yace ta tafi zai aiko mata da kayan ta.
Gida ta tafi tana kuka kai kace babar ta ce ta rasu.
Aslam kuwa ji yayi kamar an dauke masa duk wani nauyi akan sa.
Yanzu damuwar sa daya ita ce Asma'u.
Asibitin sa, da baya zuwa shi ya koma ya tada shi.
Sai da ya dai dai ta komai sannan ya fara shirin tafiya Kano.
Pretty kuwa Momah ta ce ta dinga kwantar mata da hankali kan zasu san abinda zasuyi ta koma gidan ta.
Sosai ta ji dadi. Haka ta koma karuwancin ta duk da ita ta fison tayi aure ta huta.
Duk wanda yazo mata ta ce ya fito baya kara dawowa.
Haka nan ko a cikin yan harkar su haka abin yake.
Ita auren kisan wuta take son tayi. Tunawa da bokan ta da tayi ta ce,
"Bazata gun sa ba tasan ba zai sake ta ba ko ya aure ta."
Shikuwa bata san yana can yana shirye shiryen yadda zai shawo kanta ba.
Rannan tana kwance akan gado ta mike zunbur.
Mayafi ta saka ta fito sai tasha. Motar nigar ta shiga suna sauka tayi wajen Bokan ta.
Da kuka ta ke ce masa ya taimaka ya aure ta.
A haka dai ta zauna a gun sa suna rayuwa banza dan ba aure sukai ba.
Asma'u kuwa abu na kara rikice mata duk da tana son sa son Sabir a ranta amman kuma ita tana son Aslam fa.
Ga shi lokacin biki sai karatowa yake yanzu sauran sati biyu.
Yau tin da ta tashi take jin faduwar gaba amman ta rasa ko ta macece.
A haka tai wanka ta shirya ta tafi aiki.
A wajen aikin ma ba wani aiki tayi ba sai kwanciyya.
Tana tashi kuwa taiwa Mami waya ta tafi ganin Dady.
Gidan Yaa Buhari ta tafi can ta zauna tana tai wa Aiman wasa.
Yaro ya fara girma kyakyawa dashi. Dan farin Baban sa ya dauko.
Yau tin safe Aslam yayo wa kano linkaya.
Da wajen karfe biyu ma yana cikin kano.
Gidan su Asma'u ya wuce kai tsaye. Yana zuwa Mami ta tarbe shi kamar yadda suka saba.
Zama sukai suna hira, yana tambayar Buhari.
Mami take fada masa haihuwa yaron da akayi ma.
Sosai ya taya shi murna dan Aslam akwai son yara.
Shiru yayi kafin ya dago ya ce,
"Mami! Husnah fa."