Sashe 43
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
In kuwa aka matsa to za'a ga ba dai dai ba.
Duk da Momi bata so hakan ba. Amman ta yadda dan san halin yar tata.
Momy ma tazo komai anyi shi cikin kwanciyyar hankali.
Asma'u kuwa tana can bata san ana yi ba.
Duk da Zainab ta sani. Sai dai Asma'u kanji yawan faduwar gaba.
Momy ce zaune a falo tare sa Mami da Yaa Buhari.
Bayan sun gama tsara komai ne, Momy ta kalli Buhari ta ce,
"Buhari kun yi maganar Yayan ka da Mami kuwa."
Dagowa yayi ya dan jima kafin ta ce,
"Wallahi Momy bamuyi ba. Kuma abin na raina kullum. Bama Asma'u da nake son sanar wa."
Kai Momy ta girgiza ta ce,
"Kasan sai a shekaran jiya na fada yadda da ba haka matar Aslam ta bar shi ba. Kaga yadda take masa kuwa ta maida shi bawa fa, ba abinda yyake iya yi sai da izinin sa. Aslam duk ya rame."
Tayi shiru ta ce,
"Jiya da na aika a kira min shi cewa tayi bazai zo ba, sai da ta shiga ciki yake bawa dan aiken hakuri kan ya bani hakuri tinda ta ce, bazai zo ba. Ni da ganin Aslam fa sai nai wata. Kudi kuwa account dinsa na hannun ta. Dan Allah Buhari yazamuyi Na fison muyi abu wanda baza mu.kaucewa Allah ba. Dan ni bana son bin malaman nan su fara juyawa mutun tunani da canfe canfen su."
Kai Mami ta gyada ta ce,
"Innaillilahi wa inna illahir rajiun. Yanzu yadda ta maida Aslam din kenan. To Allah kai mana magani."
"Ameen!"
Momy da Buhari suka amsa da.
Buhari na komawa gida ya samu Asma'u ya ce,
"Asma'u ina son magana da ke!"
Ganin da yadda yai mata maganar yasa ta san magana ce mai mahimmanci.
Kallon sa tayi ta ce,
"To ina ji."
Tana komawa gefen sa. Kallon ta yayi, ya ce,
"Ina son ki sa a ranki duk abinda ya faru da bawa mukaddari ne Allah ya riga da ya tsara, sannan ina fatan duk abinda yya same ki zaki amsa hannu bibiyu"
Kai ta gyada ta ce,
"Insha Allahu."
Ya ce,
"Magana zan miki guda biyu kuma kowa ce ina son ki amshi abinda zan fada miki."
Sai da ta dago ta kalle shi sannan ta ce,
"Insha Allahu zzan dauka."
Gyaran murya yayi sanann ya ce,
"Sabir!"
Jin suna da ya ambata yasa kirjin ta dukan uku. Ta dago da sauri.
Kai ya dauke ya ce,
"Sabir ya same ni da zance yana son ki. Dan haka mun ba shi dama dan nasan in take ce baza ki amshe sshi ba. Yau aka sa ranar bikin ku nn da wata shekara za ayi bikin ku insha Allahu."
Kasa tayi da kai tana zubar da hawaye.
To ita dan ta dan ta auri Sir Sabir mene, tinda ta rasa wanda take so ma.
To amman fa ita Nusaiba take ji. Kuma bazata iya bujurewa maganar su Mami ba.
Tana son Yaa Aslam amman kenan ya zama dole ta hakura dashi. Tinda tasan ba yadda zai tana da aure ta so wani ba kuma.
Duk maganar da Yaa Buhari yacigaba da fadi ba ji take ba.
Sai da taji ya ambaci Yaa Aslam sannan hankalin ta ya dawo kansa.
"Tinda naje Abuja naga halin da yake ciki ba san ba haka matar sa ta bar shi ba. Sai kuma yau da Momy tazo take fadan halin da yake ciki. Asma'u mune kadai yan uwan Yaa aslam dole mu tsaya akan sa da addu'a sannan da wani abun da muka sani na tsarin jiki."
Tinda ya fara magana take kuka har yanzu da ya kare abinda yake fadi
"Kar ki diba abinda yai miki ki 'ki taya shi da addu'a kinsan Yaa Aslma ya so ki a baya to yanzu ma ki dauka kaddara kuce tasa kuka rabu "
Shiru tayi amman sai hawaye dake ambaliya a idon ta.
"Asma'u!"
Ya kira sunan ta.
Dagowa tayi da idanun ta da suka rine da hawaye sukai jajir da su.
"Mene na kuka? Sabir din ne bakya so?"
Kai ta girgiza
"To Yaa Aslam din baza ki taya da addu'a ba?"
Shima kai ta girgiza.
"To yi hakuri ki daina kuka kinji."
Kai ta gyada masa.
Mikewa tayi jiki a sanyaye ta shiga dakin da take kwana.
Kayan ta ta fara hadawa tana cikin hadawa Zainab ta shigo.
Kallon ta ta tsaya ganin tana debo kaya daga cikin durowa zuwa cikin akwatin ta.
"Lafiya?"
Zainab ta tambaya.
"Tafiya zanyi. Sis yanzu a gida an daina so na mai sona a duniya mutum daya ne, kuma ya mutu wanda na dauka shima yana sona din ya daina, to Mami ma da Yaa Buhari sun daina. Wai har sun gaji dani zasu aurar dani ba tare da ina son sa ko an tambayen ra'ayi na ba. Zan bar muku gidan ku ina jin na tare muku wani abu shine yake son nai aure na bar muku gida. Zan tafi gida nasan can Mami baza ta koren ba dan nasan shi zai kai mata maganar Sir Sabir."
Buhari da yana tsaye bakin kofa shima ya shigo. Ya ce,
"Ko daya kanwata. Bazan taba daina son ki ko gajiya da ke ba. Ki fuskance ni. Nasan dai ke ba yarinya bace karama kinsan komai. Bai kamata ace kin kai yanzu ba aure ba. kin gama karatu har kina aiki ai gwara kiyi aure tinda kin samu mai son ki. Kada ki manta da fa tini kina gidan ki wa yasani ma ko da ciki ko 'da. Mutunci 'ya mace gidan mijin ta fa."
Fuska ta rufe saboda kunya. Yaa Buhari ya ce,
"Kiyi hakuri ki karbi zabin mu insha Allahu zaki ji dadi."
Kai ta gyada. Ya ce,
"To ki mai da kayan."
Kai ta make masa, ta ce,
"Ni dai gida."
Murmushi yayi ya ce,
"Husnah daru."
Kai ta gyada ta ce,
"Naji."
Ya ce,
"Kya bari dai gobe ko?"
Kai ta girgiza masa. Duk yadda yaso ta zauna ki tayi.
Da zai matsa mata ma sai ta saka masa kuka.
Dole suka bar ta ta tafi ba dan sun so ba.
Tana zuwa gida ta shige dakin ta ta rufe.
Kwanciyya tayi ta rasa wane tunanin zatai tunanin aure da za ai mata ne ko tunanin halin da Yaa Aslam yake ciki ne.
Mikewa tayi ta fada bandaki alwala tayo ta fito ta dinga yin nafila.
Ta jima tana yi sannan ta dauko kur'ani ta karanta, addu'a tayi masa sosai.
Sannan ta zame agun bacci ya dauke ta.
Buhari ne ya fadawa Mami, Asma'u ta taho wannan yasa ta zo daki ta dduba.
A kwance ta same ta a kasa, idanun ta sun kumbura
Tabata Mami tayi ta bude idanun ta. Jajir suke sai kace gauta.
Mami ta ce,
"Tashi ki hau kan gado."
Mikewa tayi ta hau kan gado. Fita Mami tayi ta kawo mata fura da ta dama.
Kawo mata tayi ta amsa ta sha. Mami na fita ta koma ta kwanta.
Bacci ne yaki zuwa wanna yasa ta mike tana ta addu'a.
*MS Indabawa*
*LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
Pagr *61-65*
Bangaren Sabir kuwa da abin ya ishe shi sai ya samu Yaa Buhari da batun yana son Asma'u.
Duk da Yaa Buhari yafi son Asma'u su daidai ta da Aslam amman bai sa shi rashin jin dadi ba.
Sosai yaji dadi dan shi yasan waye Sabir, Dan in Asma'u bata auri Yaa Aslam ba ta auri Sir Sabir ba komai.
Dan ya tabbata Sir Sabir ma zai kula masa da kanwar sa.
Daga nan kuwa Yaa Buhari ya tafi gida ya fadawa Mami.
Mami cewa tayi, a tambayi Asma'u aji daga bakin ta.
Yaa Buhari ya ce,
"Aah Mami in har aka ce sai anji daga bakin Asma'u to tabbas baza ta amince ba. Kinsan irin son da takewa Yaa Aslam."
Shiru Mami tayi ta ce, zata tambayi Momy taji.
Momy ma sosai taji dadi dan daman ta yaba da hankalin Sabir sosai.
Itama cewa tayi a bari sai abin ya matso a fada mata sanin halin Asma'u zata ce A'ah
A bangaren Sabir kuwa yadda yayi zai hada Nusaiba da Asma'u dan yasan in ba haka ba Asma'u baza ta taba yadda ba.
Yasan ko ba komai Nusaiba mai son sa ce dan haka zai samu duk abinda yake nema a gun ta.
Amman yayi wa kansa alkawarin sai ya yayewa Asma'u halin kuncin da take ciki na rashin Yaa Aslam.
Ko bata son sa shi zai zame mata farin ciki. Farin cikin da zata manta da Aslam.
Nusaiba kuma ta fawalawa Allah komai. Addu'a da istihara take amman kullum son Sabir kara shigar ta yake.
Duk da haka suna waya da Asma'u dan sun zama kawaye.
A bangaren Zainab yanzu auren su wata bakwai yanzu tana da ciki wata hudu.
Bakuga yadda Asma'u ke ji da cikin nan ba.
Dan gidan ta koma da zama ma saboda taya ta aiki.
Komai yi mata take. In Asma'u ta zauna hira da cikin kuwa kwa rantse da mutum take hira.
Sosai Zainab ke kara lalashin ta akan zancen Sabir.
Duk da yanzu ya daina mata maganar amman tana lura ba wai hakura yayi da ita ba.
Yau tana gidan Yaa Buhari ake sa ranar bikin ta da Sabir, an sanya rana shekara daya, saboda so ake a hada bikin da na Nusaiba akai masa mata biyu a rana daya.
Ya sanar da su manufar sa tayin hakan kuma sun yadda dan sun san kafiyar Asma'u.
In ta ce,
"Eh!"
Ba wanda zai sa ta ce,
"A'ah!"
In kuwa aka matsa to za'a ga ba dai dai ba.
Duk da Momi bata so hakan ba. Amman ta yadda dan san halin yar tata.
Momy ma tazo komai anyi shi cikin kwanciyyar hankali.
Asma'u kuwa tana can bata san ana yi ba.
Duk da Zainab ta sani. Sai dai Asma'u kanji yawan faduwar gaba.
Momy ce zaune a falo tare sa Mami da Yaa Buhari.
Bayan sun gama tsara komai ne, Momy ta kalli Buhari ta ce,
"Buhari kun yi maganar Yayan ka da Mami kuwa."
Duk da Momi bata so hakan ba. Amman ta yadda dan san halin yar tata.
Momy ma tazo komai anyi shi cikin kwanciyyar hankali.
Asma'u kuwa tana can bata san ana yi ba.
Duk da Zainab ta sani. Sai dai Asma'u kanji yawan faduwar gaba.
Momy ce zaune a falo tare sa Mami da Yaa Buhari.
Bayan sun gama tsara komai ne, Momy ta kalli Buhari ta ce,
"Buhari kun yi maganar Yayan ka da Mami kuwa."
Dagowa yayi ya dan jima kafin ta ce,
"Wallahi Momy bamuyi ba. Kuma abin na raina kullum. Bama Asma'u da nake son sanar wa."
Kai Momy ta girgiza ta ce,
"Kasan sai a shekaran jiya na fada yadda da ba haka matar Aslam ta bar shi ba. Kaga yadda take masa kuwa ta maida shi bawa fa, ba abinda yyake iya yi sai da izinin sa. Aslam duk ya rame."
Tayi shiru ta ce,
"Jiya da na aika a kira min shi cewa tayi bazai zo ba, sai da ta shiga ciki yake bawa dan aiken hakuri kan ya bani hakuri tinda ta ce, bazai zo ba. Ni da ganin Aslam fa sai nai wata. Kudi kuwa account dinsa na hannun ta. Dan Allah Buhari yazamuyi Na fison muyi abu wanda baza mu.kaucewa Allah ba. Dan ni bana son bin malaman nan su fara juyawa mutun tunani da canfe canfen su."
Kai Mami ta gyada ta ce,
"Innaillilahi wa inna illahir rajiun. Yanzu yadda ta maida Aslam din kenan. To Allah kai mana magani."
"Ameen!"
Momy da Buhari suka amsa da.
Buhari na komawa gida ya samu Asma'u ya ce,
"Asma'u ina son magana da ke!"
Ganin da yadda yai mata maganar yasa ta san magana ce mai mahimmanci.
Kallon sa tayi ta ce,
"To ina ji."
Tana komawa gefen sa. Kallon ta yayi, ya ce,
"Ina son ki sa a ranki duk abinda ya faru da bawa mukaddari ne Allah ya riga da ya tsara, sannan ina fatan duk abinda yya same ki zaki amsa hannu bibiyu"
Kai ta gyada ta ce,
"Insha Allahu."
Ya ce,
"Magana zan miki guda biyu kuma kowa ce ina son ki amshi abinda zan fada miki."
Sai da ta dago ta kalle shi sannan ta ce,
"Insha Allahu zzan dauka."
Gyaran murya yayi sanann ya ce,
"Sabir!"
Jin suna da ya ambata yasa kirjin ta dukan uku. Ta dago da sauri.
Kai ya dauke ya ce,
"Sabir ya same ni da zance yana son ki. Dan haka mun ba shi dama dan nasan in take ce baza ki amshe sshi ba. Yau aka sa ranar bikin ku nn da wata shekara za ayi bikin ku insha Allahu."
Kasa tayi da kai tana zubar da hawaye.
To ita dan ta dan ta auri Sir Sabir mene, tinda ta rasa wanda take so ma.
To amman fa ita Nusaiba take ji. Kuma bazata iya bujurewa maganar su Mami ba.
Tana son Yaa Aslam amman kenan ya zama dole ta hakura dashi. Tinda tasan ba yadda zai tana da aure ta so wani ba kuma.
Duk maganar da Yaa Buhari yacigaba da fadi ba ji take ba.
Sai da taji ya ambaci Yaa Aslam sannan hankalin ta ya dawo kansa.
"Tinda naje Abuja naga halin da yake ciki ba san ba haka matar sa ta bar shi ba. Sai kuma yau da Momy tazo take fadan halin da yake ciki. Asma'u mune kadai yan uwan Yaa aslam dole mu tsaya akan sa da addu'a sannan da wani abun da muka sani na tsarin jiki."
Tinda ya fara magana take kuka har yanzu da ya kare abinda yake fadi
"Kar ki diba abinda yai miki ki 'ki taya shi da addu'a kinsan Yaa Aslma ya so ki a baya to yanzu ma ki dauka kaddara kuce tasa kuka rabu "
Shiru tayi amman sai hawaye dake ambaliya a idon ta.
"Asma'u!"
Ya kira sunan ta.
Dagowa tayi da idanun ta da suka rine da hawaye sukai jajir da su.
"Mene na kuka? Sabir din ne bakya so?"
Kai ta girgiza
"To Yaa Aslam din baza ki taya da addu'a ba?"
Shima kai ta girgiza.
"To yi hakuri ki daina kuka kinji."
Kai ta gyada masa.
Mikewa tayi jiki a sanyaye ta shiga dakin da take kwana.
Kayan ta ta fara hadawa tana cikin hadawa Zainab ta shigo.
Kallon ta ta tsaya ganin tana debo kaya daga cikin durowa zuwa cikin akwatin ta.
"Lafiya?"
Zainab ta tambaya.
"Tafiya zanyi. Sis yanzu a gida an daina so na mai sona a duniya mutum daya ne, kuma ya mutu wanda na dauka shima yana sona din ya daina, to Mami ma da Yaa Buhari sun daina. Wai har sun gaji dani zasu aurar dani ba tare da ina son sa ko an tambayen ra'ayi na ba. Zan bar muku gidan ku ina jin na tare muku wani abu shine yake son nai aure na bar muku gida. Zan tafi gida nasan can Mami baza ta koren ba dan nasan shi zai kai mata maganar Sir Sabir."
Buhari da yana tsaye bakin kofa shima ya shigo. Ya ce,
"Ko daya kanwata. Bazan taba daina son ki ko gajiya da ke ba. Ki fuskance ni. Nasan dai ke ba yarinya bace karama kinsan komai. Bai kamata ace kin kai yanzu ba aure ba. kin gama karatu har kina aiki ai gwara kiyi aure tinda kin samu mai son ki. Kada ki manta da fa tini kina gidan ki wa yasani ma ko da ciki ko 'da. Mutunci 'ya mace gidan mijin ta fa."
Fuska ta rufe saboda kunya. Yaa Buhari ya ce,
"Kiyi hakuri ki karbi zabin mu insha Allahu zaki ji dadi."
Kai ta gyada. Ya ce,
"To ki mai da kayan."
Kai ta make masa, ta ce,
"Ni dai gida."
Murmushi yayi ya ce,
"Husnah daru."
Kai ta gyada ta ce,
"Naji."
Ya ce,
"Kya bari dai gobe ko?"
Kai ta girgiza masa. Duk yadda yaso ta zauna ki tayi.
Da zai matsa mata ma sai ta saka masa kuka.
Dole suka bar ta ta tafi ba dan sun so ba.
Tana zuwa gida ta shige dakin ta ta rufe.
Kwanciyya tayi ta rasa wane tunanin zatai tunanin aure da za ai mata ne ko tunanin halin da Yaa Aslam yake ciki ne.
Mikewa tayi ta fada bandaki alwala tayo ta fito ta dinga yin nafila.
Ta jima tana yi sannan ta dauko kur'ani ta karanta, addu'a tayi masa sosai.
Sannan ta zame agun bacci ya dauke ta.
Buhari ne ya fadawa Mami, Asma'u ta taho wannan yasa ta zo daki ta dduba.
A kwance ta same ta a kasa, idanun ta sun kumbura
Tabata Mami tayi ta bude idanun ta. Jajir suke sai kace gauta.
Mami ta ce,
"Tashi ki hau kan gado."
Mikewa tayi ta hau kan gado. Fita Mami tayi ta kawo mata fura da ta dama.
Kawo mata tayi ta amsa ta sha. Mami na fita ta koma ta kwanta.
Bacci ne yaki zuwa wanna yasa ta mike tana ta addu'a.
*MS Indabawa*
*LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
Pagr *61-65*
Bangaren Sabir kuwa da abin ya ishe shi sai ya samu Yaa Buhari da batun yana son Asma'u.
Duk da Yaa Buhari yafi son Asma'u su daidai ta da Aslam amman bai sa shi rashin jin dadi ba.
Sosai yaji dadi dan shi yasan waye Sabir, Dan in Asma'u bata auri Yaa Aslam ba ta auri Sir Sabir ba komai.
Dan ya tabbata Sir Sabir ma zai kula masa da kanwar sa.
Daga nan kuwa Yaa Buhari ya tafi gida ya fadawa Mami.
Mami cewa tayi, a tambayi Asma'u aji daga bakin ta.
Yaa Buhari ya ce,
"Aah Mami in har aka ce sai anji daga bakin Asma'u to tabbas baza ta amince ba. Kinsan irin son da takewa Yaa Aslam."
Shiru Mami tayi ta ce, zata tambayi Momy taji.
Momy ma sosai taji dadi dan daman ta yaba da hankalin Sabir sosai.
Itama cewa tayi a bari sai abin ya matso a fada mata sanin halin Asma'u zata ce A'ah
A bangaren Sabir kuwa yadda yayi zai hada Nusaiba da Asma'u dan yasan in ba haka ba Asma'u baza ta taba yadda ba.
Yasan ko ba komai Nusaiba mai son sa ce dan haka zai samu duk abinda yake nema a gun ta.
Amman yayi wa kansa alkawarin sai ya yayewa Asma'u halin kuncin da take ciki na rashin Yaa Aslam.
Ko bata son sa shi zai zame mata farin ciki. Farin cikin da zata manta da Aslam.
Nusaiba kuma ta fawalawa Allah komai. Addu'a da istihara take amman kullum son Sabir kara shigar ta yake.
Duk da haka suna waya da Asma'u dan sun zama kawaye.
A bangaren Zainab yanzu auren su wata bakwai yanzu tana da ciki wata hudu.
Bakuga yadda Asma'u ke ji da cikin nan ba.
Dan gidan ta koma da zama ma saboda taya ta aiki.
Komai yi mata take. In Asma'u ta zauna hira da cikin kuwa kwa rantse da mutum take hira.
Sosai Zainab ke kara lalashin ta akan zancen Sabir.
Duk da yanzu ya daina mata maganar amman tana lura ba wai hakura yayi da ita ba.
Yau tana gidan Yaa Buhari ake sa ranar bikin ta da Sabir, an sanya rana shekara daya, saboda so ake a hada bikin da na Nusaiba akai masa mata biyu a rana daya.
Ya sanar da su manufar sa tayin hakan kuma sun yadda dan sun san kafiyar Asma'u.
In ta ce,
"Eh!"
Ba wanda zai sa ta ce,
"A'ah!"
In kuwa aka matsa to za'a ga ba dai dai ba.
Duk da Momi bata so hakan ba. Amman ta yadda dan san halin yar tata.
Momy ma tazo komai anyi shi cikin kwanciyyar hankali.
Asma'u kuwa tana can bata san ana yi ba.
Duk da Zainab ta sani. Sai dai Asma'u kanji yawan faduwar gaba.
Momy ce zaune a falo tare sa Mami da Yaa Buhari.
Bayan sun gama tsara komai ne, Momy ta kalli Buhari ta ce,
"Buhari kun yi maganar Yayan ka da Mami kuwa."