Sashe 4
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dubawa tayi.
"Love na dawo gida amman tunanin ki kawai nake. Ji nake dama anyi auren nan muna tare da na shigo nayi tozali dake."
Murmushi tayi,
"Yaya nah ina sonka."
Ta fada tana mai kiran number tasa. Bugu daya ya dauka.
"Hello Habibaty."
"Uhmm Honey, ya gajiyar aiki."
"Ruwan zafi ya tafiyar da ita. Kinga da munyi aure ke zaki gusar min da ita."
"Rai dai wani lokacin ni zan gusar da ita."
"Wayyo Allah! Da kuwa naji dadi. Allah nuna min wannan lokacin."
"Ameen!"
"Fadan me dame zakina min in munyi aure."
Ido ta rufe da hannayen ta, dan sai taji kunya.
"Yaya nah sai anyi aure ka gani."
" *Husnah* kenan baki san yadda nake son ki ba. Na miki alkawarin bazan taba rabuwa dake ba."
"Nima na maka alkawarin baxan taba juya maka baya ba duk abinda zakayi min."
" *Husnah* zan gatataki na nuna miki tsantsar soyayyar da nake miki. Baxan taba barin ki kiyi kuka ba."
"Nima insha Allahu zaka same ni mai kula dakai da kuma faran ta maka."
"In kuwa har hakan ta kasance nasan zaman mu zai yi dadi."
"Allah tabbatar mana da alheri."
"Ameen Baby nah. A tashi aje ayi alwala azo ayi addu'a ki kwanta."
A speaker ta mai da wayar, taje tayo alwala ta dawo tayi addu'a duk yana jin ta, ta gama Ta shafe jikin ta.
Kissar Annabi Musa ya ke bata, tin tana ji har bacci ya duke ta.
Sai da ya tabbatar tayi bacci sannan ya kara karanto mata addu'a, sannan ya mike yayo alwala yai sallah ya kwanta yana me karanto addu'ar ya tofe jikin sa da ita.
Kamar yadda ta saba karfe biyar da biyar da kwata ta tashi alwala tayo tazo tayi raka'atanil firji.
A lokacin Ya Aslam ya kirata.
"Baby nah kin tashi dai ko."
"Eh na tashi."
"Kinyi sallah ko."
"Nayi ai tinda ka kara fadan darajar ta ban kara fashin yin ta ba."
"Masha Allah. Sai anjima."
Ya kashe wayar
Sannan ta mike lokacin da ana kiran sallah tayi sallah. Karatun al kur'ani sannan ta dauko littafin makaranta tana dubawa.
Mami ce ta leko ta ganta ta dukufa akan littafin ta,
Murmushi tayi ta juya. Tana son *Asma'u* yarinyar akwai shiga rai da neman ilimi tare da ladabi da biyayya.
Sai karfe shida sannan ta fita.
Falon su a gyare sai kamshi yake da ke Mami da ta tashi take gyara wa. Dan bata yadda da masu aiki suna gyara mata cikin gida ba.
Kitchen ta nufa. Mami ta tadda har kasa ta durkusa ta gaida ta.
Doya taga ta sauke, karba tayi ta fara soyawa sannan tabar kadan tayiwa Dady yamball da ita.
Sai kunun gyada da ta dama masa. Ta kai komai sama.
Sannan ta dawo ta taya Mami gyara kitchen din. Sannan tayi sama.
Dakin ta, ta gyara ta share sanna ta wanke bandakin ta feshe shi da turare ko ina.
Wanka ta shiga tayi ta fito ta shafe jikin ta da mai sannan ta murje jikin ta da humra.
Katuwar doruwar ta. ta bude, Kasa ta duka ta dauko kayan cikin ta. Sanna ta mike ta dauko wata bakar riga me adon ja.
Sai jan mayafi da ta dauko. Babba dashi. Shiryawa tayi bayan ta saka kayan ta kama gashin ta tayi parking nasa.
Jar hula ta saka sannan ta dauko mayafin tayi rolling nashin. Ta dauko turaren ta, ta fesa.
Jakar ta ta dauko ta zuba duk abinda take bukata. Sannan ta dauko wani cover shoe takalmin ta ja tasaka.
Fita tayi ta nufi dakin Dady, yana hango ta ya saki fara'a.
"Dady ina kwana?"
"Lafiya lou *Husnah* kin tashi lafiya?"
"lafiya lou."
"Har kin shirya kenan."
"Eh Dady."
Mami ce ta fito daga dakin Dadyn ita ma taci adon ta tayi kyau.
"Matsa na hada masa abinci."
"Mami bari na hada masa."
Kunun da ta dama ta dauko masa ta zuba sannan ta juye masa madarar ruwa, ta mika masa.
Sai doyar da yam ball da ta zuba masa.
Tea ta hada ta fara sha. Ta dan tsakuri doyar taci.
"Wai *Husnah* baza kina cin abinci ba ko?"
"A'ah Dady wallahi dana fara cin nake jin ciki na ya cika."
"Kina son na fara miki dura ko."
"Ah yoh *Dadyn Asma'u* ai kaima gara ka gane bata son cin abinci."
"Kai Mami."
"Karya zan miki."
"A'ah!"
"Toh ya isa, ke *Husnah* kina cin abinci kinji ko."
"Naji Dady."
"Allah miki Albarka."
"Ameen!"
Hira suka dan taba sannan ta masa sallama ta mike.
Kudi ya kara bata kamar kullun sai taki amsa haka kuma dole zai sa ta amsa dan ko wani zai nemi taimako a gun ta.
Jakar ta, ta dauko, ta shige dakin Yayan ta. Baccin sa yake hankali kwance.
Bude shi tayi ta dinga daukar sa hoto. Sai da ta gama sannan ta tashe shi.
"Ooo *Asma'u* Allah kada ki bari na tashi."
"Haba Yaya ai kai ma kasan bazan iya tafiya ban gaida ka ba."
"Naji nagode dan Allah jeki."
"Please ka tashi kaga princess din taka mana."
" *Asma'u* "
ya kira ta da babbar murya.
"Na'am!"
"Tafi nagode!"
Bargon da ya rufa dashi ta yaye sannan ta fita a guje. Bayan ta yabi da gudu shima.
Dakin Mami ta fada tana.
"Mami kingan shiko."
Tayi bayan ta.
"A'ah fah *Asma'u* kin cika tsokana kin qi dai ki girma ko."
"Mami shikenan bazan je na gaida Yayana ba. Bayan tin muna yara ake cewa muna gaida na gaba damu."
"Oh sai akace in yana bacci ma a tashe shi a gaisar."
"To Mami dan me bazai tashi ya wuce aiki ba ko dan yasan a karkashin Dady yake aiki."
Dai dai lokacin da ya shigo dakin. Kara kamkame Mami tayi tana ihun ta taimake ta
"A'ah a'ah Buhari rabu da ita kayi hakuri kaji."
"Haba Mami kullum sai ta tada ni ina bacci."
"Yi hakuri kaji baza ta sake ba."
Lokacin wayar ta ta fara qugi. Da sauri ta dauka.
"Baby kindai fita ko!"
ya tambaya daga can site din.
"Yanzu zan fita."
Ta fada tana kallon Mami.
"8:30 fa kina kuma da lecture 9 me kika tsaya yi."
ya tambaya.
"Yi hakuri na tafi."
Ta fada tana diba a guje, tana cewa
"Mami na tafi. Yaya kayi hakuri sai na dawo."
"Tafi dai a hankali. Kar ki fadi."
Mami ta fada.
"Allah ya kara kullun sai ta tsaya tsokana taje ta makara."
Yayan ta Buhari ya fada.
"Ya Aslam na fito."
Asma'u ta fada bayan ta fita compound din gidan.
"To daina gudun kada ki fadi."
Ya fada cikin tausasa murya.
"Toh!"
to ta amsa.
"Tsokanar kika tsaya ko?"
ya tambaya dan yasan hali.
"Yaya kaima tsokanar zaka ce ina yi zuwa nayi fa mu gaisa."
Tai maganar cikin shagwaba wacce ta riga ta zame mata jiki kasancewar ta Autah.
"Kuma yana bacci kika tashe shi ko?"
Ya fada daga can barin.
"A'ah fa."
Ta fada masa tana karasawa wajeen motar gidan su,
"Ki daina dai."
"Toh!" ta amsa.
"Bari mayi magana anjima."
"To a dawo lafiya."
Ya ce,
"Ni tin dazu ina office. Ke zan cewa a dawo lafiya ayi karatu."
"Insha Allah!"
"Bye!"
Tana karasawa Baba driver ya tashi ya bude mata.
"Baba nagode."
Ya shiga gidan gaba yaja suka tafi.
Sai daga baya ta samu ta gaida shi. cikin sa'a tara saura minti biyar ta shiga makaranta.
Da sauri ta karasa hall din da suke daukar darasi.
Tana shiga har Zainab ta sama mata wajen zama..
Don't forget to vote @MSIndabawa
*Indabawa*
[1/18, 14:05] Maryam S Indabawa🥰: *ASMA'U HUSNAH*
BY *MARYAM S INDABAWA*
*MANS*
🌐HAJOW📝🌐
👩👧👧👩👧👧👩👧👧 HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS✍🏾✍🏾✍🏾
*21-25*
DEDICATE TO *MY LOVELLY MOMMY*
UR LOVE IS SPECIAL. MAY ALLAH BLESS YOU
*AMEEN*
*Manzon Allah (SAW) Yace "Zagin musulmi fasikanci ne.
Yakar musulmi kafirci ne"*
Sai bayan sun fito Zainab ta samu damar yi mata korafi.
"Wallahi ke dai kin baci yanzu."
"Da me?"
"Makara mana. Gobe dai Sir Sabir ne."
Murmushi tayi!
"Ki kwantar da hankalin ki da wuri zan fito."
"Allah yasa."
"Ameen!"
*-*-*-*-*-*-*-*-*-*-*
Zaune yake cikin office din shi ba abinda yake sai tunanin ta duk inda ya juya hoton fuskarta kawai yake gani.
"Ya Salam! Allah ka dauran abinda zanyi dashi."
Ya fada yana jinginar da kan sa a jikin kujerar da yake zaune.
Yarinyar tayi min, irin ta nake son aura. Gaba daya ta gama tafiya dani.
Ido ya lumshe yana tuna maganar Mamahn sa.
"Sabir kana girma amman har yanzu kaki ka kawon matar aure ko, ga yan mata nan a family amman duk kaki ka kula su ko."
"Mamah ki kara min affuwa na kusa kawo matar da zan aura."
"Allah nuna min."
"Ameen!"
Ajiyar zuciya yaja.
"Insha Allahu na samu mata."
Ya fada yana bude firij din gefen sa ya dauko lemo.
Haka ya koma gida sukuku dashi duk ba wani karfi a tattarre dashi.
Yana shiga Mamahn sa tasan da abinda ke damun sa.
"Sabir lafiya dai ko?"
Murmushi ya kakalo.
"Lafiya lou Mamah."
"Ka tabbata."
"Eh!"
Ya fada yana daga mata kai.
"Taso kaci baccin ka kaji."
"Mamah sai anjima."
"Sai anjima"
ta tambaya dan tabbatar wa
"Eh!"
Ya amsa mata.
"Allah ya kyauta."
ta fada. Tana kallon sa.
"Abbu ya dawo ne?"
Ya tambaya.
Mamah ta ce,
"Yana dakin sa."
Sabir ya ce,
"Ohk bari naje na dan huta in na fito ma hadu."
Kallon sa ta tsaya yi, saboda tasan indai Abbu na nan ba abinda ke rabasu da gudu zaiyi wajen sa.
Kai ta jinjina Tana me masa Addu'a a cikin zuciyar ta.
Wata kyakyawar farar yarinya ce, doguwa ce, siririya amman sam bata da shape.
Zaune take a katon falon ta kayan marmari ne a cike a zube sai wata kawar ta dake gefen ta.
"Preety wai ya zancen Aslam kin shawo kansa dai ko."
gyara zama wacce aka kira da Pretty tayi. Ta ce,
"Ina fa, abi ya ci tura."
"To yanzu mene abin yi."
"Wajen Malamin nan nake son zuwa. Wallahi bazan iya rasa Aslam ba shi ya nacewa karamar yarinya kome tafini dashi oho. Amman wallahi sai na raba su."
preety ta fada.
"Love na dawo gida amman tunanin ki kawai nake. Ji nake dama anyi auren nan muna tare da na shigo nayi tozali dake."
Murmushi tayi,
"Yaya nah ina sonka."
Ta fada tana mai kiran number tasa. Bugu daya ya dauka.
"Hello Habibaty."
"Uhmm Honey, ya gajiyar aiki."
"Ruwan zafi ya tafiyar da ita. Kinga da munyi aure ke zaki gusar min da ita."
"Rai dai wani lokacin ni zan gusar da ita."
"Wayyo Allah! Da kuwa naji dadi. Allah nuna min wannan lokacin."
"Ameen!"
"Fadan me dame zakina min in munyi aure."
Ido ta rufe da hannayen ta, dan sai taji kunya.
"Yaya nah sai anyi aure ka gani."
" *Husnah* kenan baki san yadda nake son ki ba. Na miki alkawarin bazan taba rabuwa dake ba."
"Nima na maka alkawarin baxan taba juya maka baya ba duk abinda zakayi min."
" *Husnah* zan gatataki na nuna miki tsantsar soyayyar da nake miki. Baxan taba barin ki kiyi kuka ba."
"Nima insha Allahu zaka same ni mai kula dakai da kuma faran ta maka."
"In kuwa har hakan ta kasance nasan zaman mu zai yi dadi."
"Allah tabbatar mana da alheri."
"Ameen Baby nah. A tashi aje ayi alwala azo ayi addu'a ki kwanta."
A speaker ta mai da wayar, taje tayo alwala ta dawo tayi addu'a duk yana jin ta, ta gama Ta shafe jikin ta.
Kissar Annabi Musa ya ke bata, tin tana ji har bacci ya duke ta.
Sai da ya tabbatar tayi bacci sannan ya kara karanto mata addu'a, sannan ya mike yayo alwala yai sallah ya kwanta yana me karanto addu'ar ya tofe jikin sa da ita.
Kamar yadda ta saba karfe biyar da biyar da kwata ta tashi alwala tayo tazo tayi raka'atanil firji.
A lokacin Ya Aslam ya kirata.
"Baby nah kin tashi dai ko."
"Eh na tashi."
"Kinyi sallah ko."
"Nayi ai tinda ka kara fadan darajar ta ban kara fashin yin ta ba."
"Masha Allah. Sai anjima."
Ya kashe wayar
Sannan ta mike lokacin da ana kiran sallah tayi sallah. Karatun al kur'ani sannan ta dauko littafin makaranta tana dubawa.
Mami ce ta leko ta ganta ta dukufa akan littafin ta,
Murmushi tayi ta juya. Tana son *Asma'u* yarinyar akwai shiga rai da neman ilimi tare da ladabi da biyayya.
Sai karfe shida sannan ta fita.
Falon su a gyare sai kamshi yake da ke Mami da ta tashi take gyara wa. Dan bata yadda da masu aiki suna gyara mata cikin gida ba.
Kitchen ta nufa. Mami ta tadda har kasa ta durkusa ta gaida ta.
Doya taga ta sauke, karba tayi ta fara soyawa sannan tabar kadan tayiwa Dady yamball da ita.
Sai kunun gyada da ta dama masa. Ta kai komai sama.
Sannan ta dawo ta taya Mami gyara kitchen din. Sannan tayi sama.
Dakin ta, ta gyara ta share sanna ta wanke bandakin ta feshe shi da turare ko ina.
Wanka ta shiga tayi ta fito ta shafe jikin ta da mai sannan ta murje jikin ta da humra.
Katuwar doruwar ta. ta bude, Kasa ta duka ta dauko kayan cikin ta. Sanna ta mike ta dauko wata bakar riga me adon ja.
Sai jan mayafi da ta dauko. Babba dashi. Shiryawa tayi bayan ta saka kayan ta kama gashin ta tayi parking nasa.
Jar hula ta saka sannan ta dauko mayafin tayi rolling nashin. Ta dauko turaren ta, ta fesa.
Jakar ta ta dauko ta zuba duk abinda take bukata. Sannan ta dauko wani cover shoe takalmin ta ja tasaka.
Fita tayi ta nufi dakin Dady, yana hango ta ya saki fara'a.
"Dady ina kwana?"
"Lafiya lou *Husnah* kin tashi lafiya?"
"lafiya lou."
"Har kin shirya kenan."
"Eh Dady."
Mami ce ta fito daga dakin Dadyn ita ma taci adon ta tayi kyau.
"Matsa na hada masa abinci."
"Mami bari na hada masa."
Kunun da ta dama ta dauko masa ta zuba sannan ta juye masa madarar ruwa, ta mika masa.
Sai doyar da yam ball da ta zuba masa.
Tea ta hada ta fara sha. Ta dan tsakuri doyar taci.
"Wai *Husnah* baza kina cin abinci ba ko?"
"A'ah Dady wallahi dana fara cin nake jin ciki na ya cika."
"Kina son na fara miki dura ko."
"Ah yoh *Dadyn Asma'u* ai kaima gara ka gane bata son cin abinci."
"Kai Mami."
"Karya zan miki."
"A'ah!"
"Toh ya isa, ke *Husnah* kina cin abinci kinji ko."
"Naji Dady."
"Allah miki Albarka."
"Ameen!"
Hira suka dan taba sannan ta masa sallama ta mike.
Kudi ya kara bata kamar kullun sai taki amsa haka kuma dole zai sa ta amsa dan ko wani zai nemi taimako a gun ta.
Jakar ta, ta dauko, ta shige dakin Yayan ta. Baccin sa yake hankali kwance.
Bude shi tayi ta dinga daukar sa hoto. Sai da ta gama sannan ta tashe shi.
"Ooo *Asma'u* Allah kada ki bari na tashi."
"Haba Yaya ai kai ma kasan bazan iya tafiya ban gaida ka ba."
"Naji nagode dan Allah jeki."
"Please ka tashi kaga princess din taka mana."
" *Asma'u* "
ya kira ta da babbar murya.
"Na'am!"
"Tafi nagode!"
Bargon da ya rufa dashi ta yaye sannan ta fita a guje. Bayan ta yabi da gudu shima.
Dakin Mami ta fada tana.
"Mami kingan shiko."
Tayi bayan ta.
"A'ah fah *Asma'u* kin cika tsokana kin qi dai ki girma ko."
"Mami shikenan bazan je na gaida Yayana ba. Bayan tin muna yara ake cewa muna gaida na gaba damu."
"Oh sai akace in yana bacci ma a tashe shi a gaisar."
"To Mami dan me bazai tashi ya wuce aiki ba ko dan yasan a karkashin Dady yake aiki."
Dai dai lokacin da ya shigo dakin. Kara kamkame Mami tayi tana ihun ta taimake ta
"A'ah a'ah Buhari rabu da ita kayi hakuri kaji."
"Haba Mami kullum sai ta tada ni ina bacci."
"Yi hakuri kaji baza ta sake ba."
Lokacin wayar ta ta fara qugi. Da sauri ta dauka.
"Baby kindai fita ko!"
ya tambaya daga can site din.
"Yanzu zan fita."
Ta fada tana kallon Mami.
"8:30 fa kina kuma da lecture 9 me kika tsaya yi."
ya tambaya.
"Yi hakuri na tafi."
Ta fada tana diba a guje, tana cewa
"Mami na tafi. Yaya kayi hakuri sai na dawo."
"Tafi dai a hankali. Kar ki fadi."
Mami ta fada.
"Allah ya kara kullun sai ta tsaya tsokana taje ta makara."
Yayan ta Buhari ya fada.
"Ya Aslam na fito."
Asma'u ta fada bayan ta fita compound din gidan.
"To daina gudun kada ki fadi."
Ya fada cikin tausasa murya.
"Toh!"
to ta amsa.
"Tsokanar kika tsaya ko?"
ya tambaya dan yasan hali.
"Yaya kaima tsokanar zaka ce ina yi zuwa nayi fa mu gaisa."
Tai maganar cikin shagwaba wacce ta riga ta zame mata jiki kasancewar ta Autah.
"Kuma yana bacci kika tashe shi ko?"
Ya fada daga can barin.
"A'ah fa."
Ta fada masa tana karasawa wajeen motar gidan su,
"Ki daina dai."
"Toh!" ta amsa.
"Bari mayi magana anjima."
"To a dawo lafiya."
Ya ce,
"Ni tin dazu ina office. Ke zan cewa a dawo lafiya ayi karatu."
"Insha Allah!"
"Bye!"
Tana karasawa Baba driver ya tashi ya bude mata.
"Baba nagode."
Ya shiga gidan gaba yaja suka tafi.
Sai daga baya ta samu ta gaida shi. cikin sa'a tara saura minti biyar ta shiga makaranta.
Da sauri ta karasa hall din da suke daukar darasi.
Tana shiga har Zainab ta sama mata wajen zama..
Don't forget to vote @MSIndabawa
*Indabawa*
[1/18, 14:05] Maryam S Indabawa🥰: *ASMA'U HUSNAH*
BY *MARYAM S INDABAWA*
*MANS*
🌐HAJOW📝🌐
👩👧👧👩👧👧👩👧👧 HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS✍🏾✍🏾✍🏾
*21-25*
DEDICATE TO *MY LOVELLY MOMMY*
UR LOVE IS SPECIAL. MAY ALLAH BLESS YOU
*AMEEN*
*Manzon Allah (SAW) Yace "Zagin musulmi fasikanci ne.
Yakar musulmi kafirci ne"*
Sai bayan sun fito Zainab ta samu damar yi mata korafi.
"Wallahi ke dai kin baci yanzu."
"Da me?"
"Makara mana. Gobe dai Sir Sabir ne."
Murmushi tayi!
"Ki kwantar da hankalin ki da wuri zan fito."
"Allah yasa."
"Ameen!"
*-*-*-*-*-*-*-*-*-*-*
Zaune yake cikin office din shi ba abinda yake sai tunanin ta duk inda ya juya hoton fuskarta kawai yake gani.
"Ya Salam! Allah ka dauran abinda zanyi dashi."
Ya fada yana jinginar da kan sa a jikin kujerar da yake zaune.
Yarinyar tayi min, irin ta nake son aura. Gaba daya ta gama tafiya dani.
Ido ya lumshe yana tuna maganar Mamahn sa.
"Sabir kana girma amman har yanzu kaki ka kawon matar aure ko, ga yan mata nan a family amman duk kaki ka kula su ko."
"Mamah ki kara min affuwa na kusa kawo matar da zan aura."
"Allah nuna min."
"Ameen!"
Ajiyar zuciya yaja.
"Insha Allahu na samu mata."
Ya fada yana bude firij din gefen sa ya dauko lemo.
Haka ya koma gida sukuku dashi duk ba wani karfi a tattarre dashi.
Yana shiga Mamahn sa tasan da abinda ke damun sa.
"Sabir lafiya dai ko?"
Murmushi ya kakalo.
"Lafiya lou Mamah."
"Ka tabbata."
"Eh!"
Ya fada yana daga mata kai.
"Taso kaci baccin ka kaji."
"Mamah sai anjima."
"Sai anjima"
ta tambaya dan tabbatar wa
"Eh!"
Ya amsa mata.
"Allah ya kyauta."
ta fada. Tana kallon sa.
"Abbu ya dawo ne?"
Ya tambaya.
Mamah ta ce,
"Yana dakin sa."
Sabir ya ce,
"Ohk bari naje na dan huta in na fito ma hadu."
Kallon sa ta tsaya yi, saboda tasan indai Abbu na nan ba abinda ke rabasu da gudu zaiyi wajen sa.
Kai ta jinjina Tana me masa Addu'a a cikin zuciyar ta.
Wata kyakyawar farar yarinya ce, doguwa ce, siririya amman sam bata da shape.
Zaune take a katon falon ta kayan marmari ne a cike a zube sai wata kawar ta dake gefen ta.
"Preety wai ya zancen Aslam kin shawo kansa dai ko."
gyara zama wacce aka kira da Pretty tayi. Ta ce,
"Ina fa, abi ya ci tura."
"To yanzu mene abin yi."
"Wajen Malamin nan nake son zuwa. Wallahi bazan iya rasa Aslam ba shi ya nacewa karamar yarinya kome tafini dashi oho. Amman wallahi sai na raba su."
preety ta fada.