Sashe 39
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ya isah toh mene na kukan!"
Ta fada tana jan ta jikin ta tana rarashin ta.
Ta jima tana addu'a cikin ranta sannan taji sanyi. Kan ta, ta dago ta kalli Zainab.
"Nagode besty."
"Ba komai."
kasa ta duka zata dauki jakar ta. Sai a lokacin ta tuna da abinda Ya Aslam ya kawo musu.
Murmushi tayi ta dauki ledar tana dubawa. Takeaway yayi musu, guda uku sai dayar ledar kuma kaji ne guda biyu a ciki da lemuka na jarka.
Raba su tayi gida biyu ta mikawa Zainab.
"Besty dan Allah mikawa su Amina kayan nan."
Karba tayi tayi waje.
Su *Asma"u* na barin wajen, su Amina suka farayiwa Hafsat fada.
"Haba Hafsat, meyasa kike haka, yarinya bata tsare miki komai ba amman kin tsane ta gaskiya ki daina haka."
Hafsa ta ce,
"Tayaya zakice bata taren komai ba, yarinyar da ta shigo ta same ni sannan tazo tafi ni kokari shine bata fini komai ba."
Khadija ta ce,
"Yo dan tafiki kokari, ai kema dagewa ya kamata kiyi ba ki tsane ta ba."
Khadija ta fada tana bata fuska.
"To ku dake ni mana."
Hafsat ta fada.
"A'ah A'ah ba abin duka anan. Sai dai muyi miki addu'a Allah ganar dake."
Dai dai nan wata daliba da tayi kaurin suna a makarantar ta karaso gun su
"Hae Babies."
"Hae!"
Gefen Hafsat ta zauna.
"Dan Allah wa naga ta tsaya da yaron nan da yazo yanzu. Dan bayan ta na gani banga gaban ta ba."
"Oh ai *Asma'u* Suleiman ce."
Hafsat ta bata amsa.
"Wane department take,"
Suka fada mata tai musu godiya ta bar wajen
Zainab na fitowa Munasha na shiga Hall wajen *Asma'u* ta dosa kai tsaye,
Toh masoya *Asma'u Husnah* naga sakon ku na gode, ba ma yan threestart u always love my story tnc Allah bar kauna.
Hhhh yan facebook comment naku na min dadi ngd
Afternoon yan uwa
Don't forget to vote pls
*INDABAWA*
[1/18, 14:30] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
Pagr *41-45*
Yau Yaa Buhari yana tashi ya fara shirin tafiya.
Mami taso ya kara kwana ki to amman ba lokaci, dole haka ta bashi sakon Asma'u.
Kaya masu yawa ta aiko mata sannan ta bata sakon tayi amfani da kayan laifen da aka hada mata.
Sunyi bakwana kan cewa nan da kwana biyar zata taho Kano ita ma.
Haka Yaa Buhari ya taho yana kewar ta, a ransa kuma yana sa ran sai komai ya gyaru dangane da Yaa Aslam.
Asma'u kuwa washe gari ta tashi lafiya sai dai damuwa dake damun ta sosai.
Da farko akwai damuwar ta, ta rasa masoyin ta sai kuma damuwar, da Sir Sabir, yake ciki.
Tasan matsalar so tasan halin da ake fadawa na rashin samun masoyi. Dan haka dole ta tausayawa Sir Sabir.
Ta sa a ranta zata aminta da Sir Sabir ko da bata son sane.
Da wannan shawar da ta yanke kuma ta tuna wane Sir Sabir wajen kyawun hali yasa ta dan ji dama dama a zuciyar ta.
Dan har waya sukai da Maryam ta ce, mata tare zasu zo da kawar ta Nusaiba.
Asma'u kam murna har tana cewa su taho cikin satin nan.
Sannan ta ce, ta aiko da measurement din su za'a kai dinki. Sosai Maryam tai murna ta ce, mata insha Allah ran juma'a zasu zo kafin sati biki kenan.
Suna gama Waya Mami ta sauko ta ce,
"Asma'u dawa kike waya ne haka?"
Asma'u ta ce,
"Mami da Maryam 'yar yar Sir Sabir muke waya ranar juma'a ma zasu zo biki."
Mami ta ce,
"To fa. Allah dai ya nuna mana bikin nan lafiya."
Asma'u ta amsa da
"Ameen!"
Mikewa tayi ta shiga kitchen ranar ita ta shirya musu abincin rana.
Sannan ta shiga tai wanka ta ce, zata je ta kai musu dinkin dan har da Hafsat da Maimuna za akai dinkin.
Mami ta bata kudin dinkin isashe ta fita.
Zainab ta biya ta dauka sannan suka wuce Zoo road inda zasu kai dinkin.
Kayan ta bashi ta ce, zata turo masa da measurement din su ta waya.
Ta bashi kudin dinki suka wuce wajen da Yaa Buhari ya bada a bugo musu littafi da jaka da calender.
Har ya gama suka amsa suka nufi gida.
Ya Buhari sai Yamma ya dawo lokacin Asma'u bata gida.
Wanka yayi ya bawa Mami sakon ta sannan ya fice yai wajen Sabir.
Asma'u kuwa, suna dawowa ta kai Zainab gida tayo gida a gajiye.
Sabani suka samu da Yaa Buhari dan tana tafiya shi kuma ya nufi gidan su Zainab.
Asma'u na shiga taga motar Yaa Buhari cikin gida ta shiga da sauri tana kwala masa kira.
Mami dake falo ta ce,
"Oh Asma'u!"
Dariya Asma'u tayi ta ce,
"Mami ina Yaa Buhari nane?"
Mami ta ce,
"To ya fita kije ki wanka, kizo ga kaya can Momy ta aiko miki."
Mikewa Asma'u tayi ta ce
"A'ah Mami kayan zan fara gani tukkunna."
Tayi sama da sauri. Dakin ta ta shiga akwati ta gani babba ta bude.
Kaya ne masu kyau da tsada wanda Momy ta saba aiko mata dasu duk karshen wa.
Amman wannan kyan nasu yafi karfin wasa.
Kayan dai fitar biki ne, sai wata shadda da ta gani a dinke kala biyu da ta tata da ta Mami.
Da wani material shima iri daya amman dayan pink dayan kuma green.
Mai pink dine nata green din na Mmai.
Har da takalma da jaka duk da fashion dankunne da sarka.
Sosai taji dadin kayan duk da dinki nan da tayi.
Cikin akwatin ta mayar ta rufe ta zauna ta zuba tagumi,
Murmushi ta danyi ya ce,
"Allah sarki da yanzu muna tare da Momy. To Allah bai ba. Allah yasa haka ne mafi alheri."
Ta mike tana maida kwalar da ta fito mata.
Dady ne kuma ya fado mata. Wanka ta shiga tana yi tana zubar da hawaye.
Har ta gama ta fito, ta shirya sannan ta gaye gado.
Dan bata da walwalar da zata iya sauka kasa dan kar ta dagawa Mami hankali.
Tana kwancen nan take zancen zuci ta ce,
"Ni kam wai haka rayuwa ta xata kare kenan ban da walwala banda farin ciki. In kuwa har haka ne, zancen Sir Sabir zai faru na, zan iya kamuwa da wani ciwon bayan kuma ina da masoyan da zasu damu dani."
Juyi tayi ta rufe idon ta duk dan ta samu tayi bacci.
Asma'u sai karfe tara na dare ta mike, sallah tayi ta kara komawa gado ta cigaba da bacci.
Washe gari tana tashi ta shirya cikin Wata bakar abaya wacce akai mata aiki da golding zare.
Sandal ta saka golding da jaka golding tai rolling kanta da bakin mayafin rigar.
Ba karamin kyau tayi ba duk da ba kwalliya tayi ba. Sai kamshi take tashi.
Dakin Yaa Buhari ta shiga ta tada shi yana bacci, fita tayi ta sauka kasa.
Mami na kitchen ta karasa ta gaida ta, sannan tai mata sai ta dawo.
Fita tayi ta dauki motar ta ta nufi wajen aiki, tinda taje take kwance ta kasa komai.
Tana kwance Sir Sabir ya shigo. cikin shigar sa ya saka bakar suit yayi kyau da shi.
Fuskar sa sai annuri take fitar wa da wani murmushi mai sanyayya zuciyar wanda akai dan shi.
Jin shigowar sa yasa ta Mike da sauri, kallon sa ta yi, tai kasa da kai ta ce,
"Ina kwana?"
Zama yayi a gefen ta, yana kallon ta kafin ya amsa da
"Lafiya ya kike?"
"Lafiya lou!"
Ta bashi amsa.
Shiru sukai, Jin shirun yai yawa yasa, ta jingina kan ta a akan kujerar da take zaune.
Ido ta lumshe kamar me bacci. Kallon ta Sir Sabir yayi. Ta kara kyau da ita.
Ajiyar zuciya ya sauke, sannan ya ce,
"Bakya jin dadi ne?"
Kai ta girgiza cikin sanyin jiki tai masa murmushi ta ce,
"Lafiya kalou nake, kawai garin ne?"
"Garin ne?"
ya tambaye ta.
Kai ta gyada masa, murmushi yayi ya ce,
"Taso mu fita to!"
Mikewa tayi dan baza ta iyai masa musu ba.
Fita sukai suka dinga zagaye gari shine kai ta can shine kai ta can.
Duk wajen da yasan zai ta ji nishadi ya dinga kai ta.
Har la'asar suna yawo a gari. Abinda yake buri ya samu.
Dan sosai ta sake har hira suke. Daga nan ya dauke hanyar yayi hanyar gidan su.
Sai da suka shiga sannna ta kalle shi ta ce,
"Ina ne nan?"
Ido ya kanne mata ya ce,
"Gidan mune!"
Kallon sa tayi tai kasa da kai. Fita yayi ya bude mata.
Fita tayi tabi bayan sa. Gida ne mai kyau gashi kato.
Ciki suka shiga da sallama. Mamah na zaune kan kujera, tana kallon suka shiga.
Suna shiga Mamah ta mike tana cewa,
"A'ah wa nake gani.kamar Asma'u!"
Ta kamo ta. Sabir ne ya ce,
"Ba kama ba ce ita ce."
A kan kujera ta zaunar da ita Asma'u ta zame ta zauna a kasa.
Gaishe da Mamah tayi cikin girmamawa da kunya.
Mamah ta amsa cikin sakin fuska tana tambayar ta, yasu mami da Buhari.
Ta bata amsa. Mamah da kanta ta kama Asma'u suka nufi daining tana fadin
"ince daga aiki kike zo muje kici abinci "
Sabir kallo yabi su dashi, ba karamin burge shi sukai ba.
Bayan su yabi ya cewa,
"Mamah ta samu Asma'u yau ta manta dani."
Dariya Mamah tayi ta ce,
"Ai dole na kula da Asma'u na manta da kai."
Suka zauna. Abinci ta zubawa Asma'u. Shinkafa ce da taloya da miya da taji naman kaji, sai hadin kabeji da lemon kwakwa.
Kasa ci Asma'u tayk sai juya cokali da take, sai da Mami ta mike, sannan ta fara ci a hankali.
Sabir kam ido ya zuba mata yadda take cin abincin ma daban ne.
Jin ido akan ta yasa ta dago. Ido hudu sukai, Cokalin ta ajiye ta daina cin abunci.
Da ido da hannu ya tambaye ta
'lafiya'
Kai ta dauke kawai, murmushi yayi ya ce,
"To sorry Baby nah, kici na daina kallon ki"
Ya fada yana dauke ido daga kallon ta, abincin shi yaja gaban sa yana ci.
Ta fada tana jan ta jikin ta tana rarashin ta.
Ta jima tana addu'a cikin ranta sannan taji sanyi. Kan ta, ta dago ta kalli Zainab.
"Nagode besty."
"Ba komai."
kasa ta duka zata dauki jakar ta. Sai a lokacin ta tuna da abinda Ya Aslam ya kawo musu.
Murmushi tayi ta dauki ledar tana dubawa. Takeaway yayi musu, guda uku sai dayar ledar kuma kaji ne guda biyu a ciki da lemuka na jarka.
Raba su tayi gida biyu ta mikawa Zainab.
"Besty dan Allah mikawa su Amina kayan nan."
Karba tayi tayi waje.
Su *Asma"u* na barin wajen, su Amina suka farayiwa Hafsat fada.
"Haba Hafsat, meyasa kike haka, yarinya bata tsare miki komai ba amman kin tsane ta gaskiya ki daina haka."
Hafsa ta ce,
"Tayaya zakice bata taren komai ba, yarinyar da ta shigo ta same ni sannan tazo tafi ni kokari shine bata fini komai ba."
Khadija ta ce,
"Yo dan tafiki kokari, ai kema dagewa ya kamata kiyi ba ki tsane ta ba."
Khadija ta fada tana bata fuska.
"To ku dake ni mana."
Hafsat ta fada.
"A'ah A'ah ba abin duka anan. Sai dai muyi miki addu'a Allah ganar dake."
Dai dai nan wata daliba da tayi kaurin suna a makarantar ta karaso gun su
"Hae Babies."
"Hae!"
Gefen Hafsat ta zauna.
"Dan Allah wa naga ta tsaya da yaron nan da yazo yanzu. Dan bayan ta na gani banga gaban ta ba."
"Oh ai *Asma'u* Suleiman ce."
Hafsat ta bata amsa.
"Wane department take,"
Suka fada mata tai musu godiya ta bar wajen
Zainab na fitowa Munasha na shiga Hall wajen *Asma'u* ta dosa kai tsaye,
Toh masoya *Asma'u Husnah* naga sakon ku na gode, ba ma yan threestart u always love my story tnc Allah bar kauna.
Hhhh yan facebook comment naku na min dadi ngd
Afternoon yan uwa
Don't forget to vote pls
*INDABAWA*
[1/18, 14:30] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
Pagr *41-45*
Yau Yaa Buhari yana tashi ya fara shirin tafiya.
Mami taso ya kara kwana ki to amman ba lokaci, dole haka ta bashi sakon Asma'u.
Kaya masu yawa ta aiko mata sannan ta bata sakon tayi amfani da kayan laifen da aka hada mata.
Sunyi bakwana kan cewa nan da kwana biyar zata taho Kano ita ma.
Haka Yaa Buhari ya taho yana kewar ta, a ransa kuma yana sa ran sai komai ya gyaru dangane da Yaa Aslam.
Asma'u kuwa washe gari ta tashi lafiya sai dai damuwa dake damun ta sosai.
Da farko akwai damuwar ta, ta rasa masoyin ta sai kuma damuwar, da Sir Sabir, yake ciki.
Tasan matsalar so tasan halin da ake fadawa na rashin samun masoyi. Dan haka dole ta tausayawa Sir Sabir.
Ta sa a ranta zata aminta da Sir Sabir ko da bata son sane.
Da wannan shawar da ta yanke kuma ta tuna wane Sir Sabir wajen kyawun hali yasa ta dan ji dama dama a zuciyar ta.
Dan har waya sukai da Maryam ta ce, mata tare zasu zo da kawar ta Nusaiba.
Asma'u kam murna har tana cewa su taho cikin satin nan.
Sannan ta ce, ta aiko da measurement din su za'a kai dinki. Sosai Maryam tai murna ta ce, mata insha Allah ran juma'a zasu zo kafin sati biki kenan.
Suna gama Waya Mami ta sauko ta ce,
"Asma'u dawa kike waya ne haka?"
Asma'u ta ce,
"Mami da Maryam 'yar yar Sir Sabir muke waya ranar juma'a ma zasu zo biki."
Mami ta ce,
"To fa. Allah dai ya nuna mana bikin nan lafiya."
Asma'u ta amsa da
"Ameen!"
Mikewa tayi ta shiga kitchen ranar ita ta shirya musu abincin rana.
Sannan ta shiga tai wanka ta ce, zata je ta kai musu dinkin dan har da Hafsat da Maimuna za akai dinkin.
Mami ta bata kudin dinkin isashe ta fita.
Zainab ta biya ta dauka sannan suka wuce Zoo road inda zasu kai dinkin.
Kayan ta bashi ta ce, zata turo masa da measurement din su ta waya.
Ta bashi kudin dinki suka wuce wajen da Yaa Buhari ya bada a bugo musu littafi da jaka da calender.
Har ya gama suka amsa suka nufi gida.
Ya Buhari sai Yamma ya dawo lokacin Asma'u bata gida.
Wanka yayi ya bawa Mami sakon ta sannan ya fice yai wajen Sabir.
Asma'u kuwa, suna dawowa ta kai Zainab gida tayo gida a gajiye.
Sabani suka samu da Yaa Buhari dan tana tafiya shi kuma ya nufi gidan su Zainab.
Asma'u na shiga taga motar Yaa Buhari cikin gida ta shiga da sauri tana kwala masa kira.
Mami dake falo ta ce,
"Oh Asma'u!"
Dariya Asma'u tayi ta ce,
"Mami ina Yaa Buhari nane?"
Mami ta ce,
"To ya fita kije ki wanka, kizo ga kaya can Momy ta aiko miki."
Mikewa Asma'u tayi ta ce
"A'ah Mami kayan zan fara gani tukkunna."
Tayi sama da sauri. Dakin ta ta shiga akwati ta gani babba ta bude.
Kaya ne masu kyau da tsada wanda Momy ta saba aiko mata dasu duk karshen wa.
Amman wannan kyan nasu yafi karfin wasa.
Kayan dai fitar biki ne, sai wata shadda da ta gani a dinke kala biyu da ta tata da ta Mami.
Da wani material shima iri daya amman dayan pink dayan kuma green.
Mai pink dine nata green din na Mmai.
Har da takalma da jaka duk da fashion dankunne da sarka.
Sosai taji dadin kayan duk da dinki nan da tayi.
Cikin akwatin ta mayar ta rufe ta zauna ta zuba tagumi,
Murmushi ta danyi ya ce,
"Allah sarki da yanzu muna tare da Momy. To Allah bai ba. Allah yasa haka ne mafi alheri."
Ta mike tana maida kwalar da ta fito mata.
Dady ne kuma ya fado mata. Wanka ta shiga tana yi tana zubar da hawaye.
Har ta gama ta fito, ta shirya sannan ta gaye gado.
Dan bata da walwalar da zata iya sauka kasa dan kar ta dagawa Mami hankali.
Tana kwancen nan take zancen zuci ta ce,
"Ni kam wai haka rayuwa ta xata kare kenan ban da walwala banda farin ciki. In kuwa har haka ne, zancen Sir Sabir zai faru na, zan iya kamuwa da wani ciwon bayan kuma ina da masoyan da zasu damu dani."
Juyi tayi ta rufe idon ta duk dan ta samu tayi bacci.
Asma'u sai karfe tara na dare ta mike, sallah tayi ta kara komawa gado ta cigaba da bacci.
Washe gari tana tashi ta shirya cikin Wata bakar abaya wacce akai mata aiki da golding zare.
Sandal ta saka golding da jaka golding tai rolling kanta da bakin mayafin rigar.
Ba karamin kyau tayi ba duk da ba kwalliya tayi ba. Sai kamshi take tashi.
Dakin Yaa Buhari ta shiga ta tada shi yana bacci, fita tayi ta sauka kasa.
Mami na kitchen ta karasa ta gaida ta, sannan tai mata sai ta dawo.
Fita tayi ta dauki motar ta ta nufi wajen aiki, tinda taje take kwance ta kasa komai.
Tana kwance Sir Sabir ya shigo. cikin shigar sa ya saka bakar suit yayi kyau da shi.
Fuskar sa sai annuri take fitar wa da wani murmushi mai sanyayya zuciyar wanda akai dan shi.
Jin shigowar sa yasa ta Mike da sauri, kallon sa ta yi, tai kasa da kai ta ce,
"Ina kwana?"
Zama yayi a gefen ta, yana kallon ta kafin ya amsa da
"Lafiya ya kike?"
"Lafiya lou!"
Ta bashi amsa.
Shiru sukai, Jin shirun yai yawa yasa, ta jingina kan ta a akan kujerar da take zaune.
Ido ta lumshe kamar me bacci. Kallon ta Sir Sabir yayi. Ta kara kyau da ita.
Ajiyar zuciya ya sauke, sannan ya ce,
"Bakya jin dadi ne?"
Kai ta girgiza cikin sanyin jiki tai masa murmushi ta ce,
"Lafiya kalou nake, kawai garin ne?"
"Garin ne?"
ya tambaye ta.
Kai ta gyada masa, murmushi yayi ya ce,
"Taso mu fita to!"
Mikewa tayi dan baza ta iyai masa musu ba.
Fita sukai suka dinga zagaye gari shine kai ta can shine kai ta can.
Duk wajen da yasan zai ta ji nishadi ya dinga kai ta.
Har la'asar suna yawo a gari. Abinda yake buri ya samu.
Dan sosai ta sake har hira suke. Daga nan ya dauke hanyar yayi hanyar gidan su.
Sai da suka shiga sannna ta kalle shi ta ce,
"Ina ne nan?"
Ido ya kanne mata ya ce,
"Gidan mune!"
Kallon sa tayi tai kasa da kai. Fita yayi ya bude mata.
Fita tayi tabi bayan sa. Gida ne mai kyau gashi kato.
Ciki suka shiga da sallama. Mamah na zaune kan kujera, tana kallon suka shiga.
Suna shiga Mamah ta mike tana cewa,
"A'ah wa nake gani.kamar Asma'u!"
Ta kamo ta. Sabir ne ya ce,
"Ba kama ba ce ita ce."
A kan kujera ta zaunar da ita Asma'u ta zame ta zauna a kasa.
Gaishe da Mamah tayi cikin girmamawa da kunya.
Mamah ta amsa cikin sakin fuska tana tambayar ta, yasu mami da Buhari.
Ta bata amsa. Mamah da kanta ta kama Asma'u suka nufi daining tana fadin
"ince daga aiki kike zo muje kici abinci "
Sabir kallo yabi su dashi, ba karamin burge shi sukai ba.
Bayan su yabi ya cewa,
"Mamah ta samu Asma'u yau ta manta dani."
Dariya Mamah tayi ta ce,
"Ai dole na kula da Asma'u na manta da kai."
Suka zauna. Abinci ta zubawa Asma'u. Shinkafa ce da taloya da miya da taji naman kaji, sai hadin kabeji da lemon kwakwa.
Kasa ci Asma'u tayk sai juya cokali da take, sai da Mami ta mike, sannan ta fara ci a hankali.
Sabir kam ido ya zuba mata yadda take cin abincin ma daban ne.
Jin ido akan ta yasa ta dago. Ido hudu sukai, Cokalin ta ajiye ta daina cin abunci.
Da ido da hannu ya tambaye ta
'lafiya'
Kai ta dauke kawai, murmushi yayi ya ce,
"To sorry Baby nah, kici na daina kallon ki"
Ya fada yana dauke ido daga kallon ta, abincin shi yaja gaban sa yana ci.