Sashe 41
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dakin Dady tayi, ta gaishe dashi sannan suka sauko kasa, Mami ce ta sauko da Ya Buhari, suka gaisa. Sannan suka fara karya wa.
Suna gamawa ta mike ta haye sama. Hijab din ta! Ta saka wanda yake har kasa. Sai nikaf da ta saka kafar ta da safa.
Jakar ta ta dauka, ta fito.
"Mami da Dady na tafi sai na dawo."
"To a dawo lafiya Allah bada sa'a"
"Ameen!"
Ta fice.
Yan uwa ya daren?
Toh sai Allah ya kaimi gobe in muna da rai da lafiya.
Nagode
*INDABAWA*:
[1/18, 14:33] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
*51-55*
don't Forget to vote
Da dare akai dinner inda yan mata sukai ankon wani pink material.
Amarya kuma ta saka golding kala, ango ma golding shadda ya saka.
Asama'u kuma ta saka Dark blue din material sosai tayi kyau.
Sir Sabir ma Blue shadda ya saka sai ya fito shima kamar angon Asma'u.
Anci ansha an yi liki, duk wanda yaga Asma'u sai ta burge shi dan komai nata da banne ga kyau ga jikin yana dauka.
Samarin wajen sun yaba da ita. Sir Sabir kuwa sai kareta yake.
Sai da sukaje suna liki ne, kuma sai kuka taga ga Mami ga Yaa Buhari gata ammn ba Dady.
Sosai ta sa mutane da yawa kuka a wajen.
Anyi taro lafiya an tashi lafiya.
Inda washe gari aka dau amarya aka kai ta gidan mijin ta dake rijiyar zaki.
Gida ne katon gaske dan Dady ne ya gina masa shi.
haka nan an zubawa Zainab kaya sosai. Sai da angwaye suka je sanna suka taho Asma'u na zolayar Zainab
Gida su Asma'u suka tafi da su Maimuna da Maryam.
Aka bar amarya da ango su kadai a gida.
A gida ma wasu dayawa duk sun tafi dan daga Momy sai matar Uncle Abubakar da Uncle iliyasu da Mama binta da zasu tafi gobe.
Washe gari da safe Mami ita ta aikawa da amarya da ango kayan kari.
Su Asma'u kuwa suna tare da kawayen ta. Lokacin su Hafsat da Maimuna sun shirya kayan su zasu tafi.
Sosai Asma'u ta hada musu kayan biki har da turmin atamfa.
Har gun Mami ta raka su sukai mata sallama.
Mami ta ce, a sa driver ya kai su gida. Haka ai kai kuwa.
Driver sshi ya kai ko wacce har gida. Gidan ya rage daga Asma'u sai Maryam da Nusaiba da ta ce baza su tafi ba.
Sai karfe daya suka shirya suka tafi gidan Amarya.
Suna zuwa suka tadda Amarya a falo taci kwalliya, sai kamshi take fitar wa.
Tana ganin su ta taro Asma'u sai da suka zauna kuma sai ta bata fuska.
Kallon ta Asma'u tayi ta ce,
"Lafiya?"
"Wallahi sis baki kyauta ba wai sai yanxu ni nayi zuciya."
Ta fada tana komawa gefen Maryam tana tambayar su ya gajiyar biki.
Dariya Maryam tai ta kalli Nusaiba ta ce,
"Yo ai ke zamuyi wa ya gajiya ko?"
Nusaiba ta ce,
"Lallai kam amman sai naga kamar ba ai komai ba."
Dariya Asma'u tayi ta ce,
"To ku ina ruwan ku."
Zainab ta ce,
"To waya fada muku sai kun gane anyi ko ba ai ba. Kowa da yanayin jikin sa haka nan wani yaji zafi wani bazai ji ba. Wani ya fitar da jini wani bai fitar wa. Wani tafiyar sa ta canja wani ba haka ba. Ke duk abinda zaku ji ana fadi ma wani vai san anayi ba. dan haka nidai baku jin baki na anan."
Asma'u ta ce,
"Dadin mutum yayi karatun bangaren lafiya kenan duk da zaku san hakan ai."
Maryam ta ce,
"Wai kuna so kuce duk abinda muke karantawa a littafi ba haka bane."
Kai Zainab girgiza ta ce,
"Ba haka bane jiki jiki ne. Wani zai ji abinda yafi na littafi wani zaiyi zazzabi wani har da suma da dai sauran su."
Kai Nusaiba ta gyada na gamsuwa da abinda taji.
Zainab ta ce
"Ku daure ku kai budurcin ku gidan mazajen ku dan ba darajar da takai wannan a idon mijin ku. Daga ranar da ya same ki a haka zaki ji dadin rayuwa aamman da ya samu akasin haka zaki gane kuranki."
Maryam ta ce,
"Sis wa yakai mu. Inda muke jin labarin wacce takai budurcin ta yadda take samun jin dadi. Akasi da wanda bata kai ba wulakancin duniya ya kare akanta ba ma wacce ta zibar da mutuncin ta."
Nusaiba ta ce,
"Shiyasa nifa Uncle Sabir yake burgeni. Ba ruwan sa bare har ya nuna yana son wani abu agun mace ko Sis."
Ta fada tana kallon Asma'u.
Asma'u da jin ta sako Sabir duk jikin ta yai sanyi ta gyada mata kai ahankali.
Daga haka suka cigaba da hira har Maami ta aiki da abinci da rana.
Sai yamma suka tafi bayan sun gyare mata gidan.
Gida suka wuce suna shiga suka zauna falo ana hira da su Momy da Mami.
Sosai Mami ke jan su a jiki sai kace sun saba.
Haka suka raba dare suna hira har Maryam tai bacci ta bar Asma'u da Nusaiba.
Nusaiba ce ta kalli Asma'u ta ce,
"Sis dan Allah in tambaye ki?"
Asma'u ta kalle ta ta ce,
"Ina ji!"
Nusaiba ta ce
"Dan Allah ki fada min gaskiya."
Murmushi Asma'u tayi ta ce,
"Karki damu!"
Shiru Nusaiba tayi kafin ta ce,
"Dan Allah mene tsakanin ku da Uncle Sabir."
Murmushi Amsa'u tayi dan daman jikin ta ya bata tambayar da zatau mata kenan.
Kasa tayi da kai sannan ta dago ta ce,
"Malami nane, sai kuma yanzu da yake so na."
Kai Nusaiba ta jinjina tai shiru. Murmushi Asma'u tayi ta ce,
"Ke fa?"
Ta tambaye ta ne dan bata san tana son Sabir ba.
Ajiyar zuciya Nusaiba ta sauke ta ce,
"Tin da na hadu dake naji kin kwanta min abu daya ne yasa na fara jin haushin ki shine ganin yadda Uncle Sabir ke miki. Gaskiya zan fada miki ni nake mutuwar son sa. Shi kam bai damu dani ba."
Tayi shiru, sanna ta ci gaba da magana. Ta ce,
"Sis Mu biyu iyayen mu suka haifa nice auta dan haka duk son duniya suka daura mana. Maryam kawata ce, dan Mamanah da mamanta ma kawaye ne kamar yadda Dady na da nata ma abokai ne. Mun shaku da Maryam sosai, komai nawa ta sani nima haka. Dan ko zamu hutu tare muke zuwa daga family na har nata. Tin ina primary In muka zo hutu Uncle Sabir ke burgeni ke har na girma na fara son sa. Duk yadda nake dan nuna masa ina son sa baya gane wa. Sai ni kadai nake ta haukar son sa. Ina son Uncle Sabir kamar rai na. Ina kaunar sa, wallahi amman ke kina son sa?"
Nusaiba ta tambayi Asma'u. murmushi Asma'u tayi ta ce,
"Sir Sabir a matsayin wa na dauke shi. Ni malami na ne,"
Nan ta bata labarin haduwar su da labarin ta da Yaa Aslam ta karashe labarin tana kuka.
Sosai Nusaiba ta tausayawa Asma'u. Dan itama sai da tai kwalla dan itama tasan yadda so yake.
Hawaye Asma'u ta goge ta ce,
"Sir Sabir shike neman soyayya ta amman ni ba son sa nake ba. Amman nai miki alkawarin zan nusar da shi son da kike mas....."
"A'ah......"
Nusiaba ta dakatar da ita.
"Karki so ma. Akan me a tinda yana son ki wallahi gara ya aure ki ina son farin cikin sa ko da zan kasance a cikin bakin ciki zan ji dadi in shi yana cikin farin ciki. Ki bari kawai Allah tabbatar da mafi alheri."
Asma'u ta girgiza kai ta ce,
"Bazan taba iyawa ba. Bazan iya ba kina son sa sai na san yadda ya aure ki."
Nusaiba ta ce,
"A'ah!"
Banza Asma'u tai mata ta shige bayi tai wnaka ta dauro alwala ta zo ta saka kayan bacci ta hau kan sallaya.
Tin Nusaiba na jiran ta idar suyi magana har bacci ya dauke ta.
Washe gari da safe kuma suka hau shirin tafiya.
Duk yadda taso su yi magana da Asma'u. Asma'u ki tayi.
Da kanta ta dauke su har gida bayan Mami ta basu kayan biki suma da turamen atamfofi.
Suna zuwa gida suka ci karo da Sabir shima zai fita.
Kai Asma'u ta dauke tai packing sannan ta fice tayi cikin gida da sauri.
Mamah ta sama a falo ta zauna a gefen ta suka gaisa. Suna cikin gaisawa su Maryam suka shigo.
Zama sukai gaba daya ana ta hira sai yamma sanna Asma'u ta koma gida.
A washe gari kuma Momy zata tafi. Ranar tin yamma suna tare da Momy.
Momy na tambayar ta aiki sannan tana son bugar cikin ta ko akwai wanda yace yana son ta.
Haka dai ta roke ta kan ta samu taje tai mata kwana biyu.
Asma'u ta amsa ne kawai badan zata je ba.
Har ga Allah tana son ganin Yaa Aslam sannan tana son ta san a halin da yake ciki.
*HHHH INA MASU JIB GAUSHIN ASMA'U AKAN SON DA TAKEWA ASLAM. UHMM KUN SAN SO KUWA?*
*MS Indabawa*
[1/18, 14:33] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa
*HAJOW*
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
*56-60*
*Masoya nagode kwarai da gaske*
Team *ASMA'U-ASLAM
Team *ASMA'U-SABIR
Hhhhh lallai kuna bani dariya yadda kuke taya Aslam ko Sabir kishi.
*Inayin ku, sosai. Sis Bela'u ta hannun daman Sabir ita da Sis Sady. Inayyin ku.*
*Sis Maryam Yusuf, ke da Ummu Ayda hannub faman Aslam*
*Sis Fatitih ta both side an rest.
*Nidai ta hannun daman Asma'u ce.*
Washe gari Momy ta tafi. Haka gidan ya koma daga Mami sai Asma'u.
Yaa Buhari yana zuwa da safe da dare.
Ba abinda Asma'u ta sa a gaba sai aikin ta.
Zumunci kuwa sun kara kullawa da Nusaiba.
Yau tana zaune a garden tana sanye da wani Ash less dinkin doguwar riga.
Kanta ta yafa karamin bakin mayafi. tana zaune ta zubawa wata shuka ido. Ta lula can duniyar tunani.
Kamshin turaren sa da taji shi yasa ta juyo dan ganin wanene?
Sir Sabir ne, yake tsaye yana sakar mata murmushi.
Suna gamawa ta mike ta haye sama. Hijab din ta! Ta saka wanda yake har kasa. Sai nikaf da ta saka kafar ta da safa.
Jakar ta ta dauka, ta fito.
"Mami da Dady na tafi sai na dawo."
"To a dawo lafiya Allah bada sa'a"
"Ameen!"
Ta fice.
Yan uwa ya daren?
Toh sai Allah ya kaimi gobe in muna da rai da lafiya.
Nagode
*INDABAWA*:
[1/18, 14:33] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
*51-55*
don't Forget to vote
Da dare akai dinner inda yan mata sukai ankon wani pink material.
Amarya kuma ta saka golding kala, ango ma golding shadda ya saka.
Asama'u kuma ta saka Dark blue din material sosai tayi kyau.
Sir Sabir ma Blue shadda ya saka sai ya fito shima kamar angon Asma'u.
Anci ansha an yi liki, duk wanda yaga Asma'u sai ta burge shi dan komai nata da banne ga kyau ga jikin yana dauka.
Samarin wajen sun yaba da ita. Sir Sabir kuwa sai kareta yake.
Sai da sukaje suna liki ne, kuma sai kuka taga ga Mami ga Yaa Buhari gata ammn ba Dady.
Sosai ta sa mutane da yawa kuka a wajen.
Anyi taro lafiya an tashi lafiya.
Inda washe gari aka dau amarya aka kai ta gidan mijin ta dake rijiyar zaki.
Gida ne katon gaske dan Dady ne ya gina masa shi.
haka nan an zubawa Zainab kaya sosai. Sai da angwaye suka je sanna suka taho Asma'u na zolayar Zainab
Gida su Asma'u suka tafi da su Maimuna da Maryam.
Aka bar amarya da ango su kadai a gida.
A gida ma wasu dayawa duk sun tafi dan daga Momy sai matar Uncle Abubakar da Uncle iliyasu da Mama binta da zasu tafi gobe.
Washe gari da safe Mami ita ta aikawa da amarya da ango kayan kari.
Su Asma'u kuwa suna tare da kawayen ta. Lokacin su Hafsat da Maimuna sun shirya kayan su zasu tafi.
Sosai Asma'u ta hada musu kayan biki har da turmin atamfa.
Har gun Mami ta raka su sukai mata sallama.
Mami ta ce, a sa driver ya kai su gida. Haka ai kai kuwa.
Driver sshi ya kai ko wacce har gida. Gidan ya rage daga Asma'u sai Maryam da Nusaiba da ta ce baza su tafi ba.
Sai karfe daya suka shirya suka tafi gidan Amarya.
Suna zuwa suka tadda Amarya a falo taci kwalliya, sai kamshi take fitar wa.
Tana ganin su ta taro Asma'u sai da suka zauna kuma sai ta bata fuska.
Kallon ta Asma'u tayi ta ce,
"Lafiya?"
"Wallahi sis baki kyauta ba wai sai yanxu ni nayi zuciya."
Ta fada tana komawa gefen Maryam tana tambayar su ya gajiyar biki.
Dariya Maryam tai ta kalli Nusaiba ta ce,
"Yo ai ke zamuyi wa ya gajiya ko?"
Nusaiba ta ce,
"Lallai kam amman sai naga kamar ba ai komai ba."
Dariya Asma'u tayi ta ce,
"To ku ina ruwan ku."
Zainab ta ce,
"To waya fada muku sai kun gane anyi ko ba ai ba. Kowa da yanayin jikin sa haka nan wani yaji zafi wani bazai ji ba. Wani ya fitar da jini wani bai fitar wa. Wani tafiyar sa ta canja wani ba haka ba. Ke duk abinda zaku ji ana fadi ma wani vai san anayi ba. dan haka nidai baku jin baki na anan."
Asma'u ta ce,
"Dadin mutum yayi karatun bangaren lafiya kenan duk da zaku san hakan ai."
Maryam ta ce,
"Wai kuna so kuce duk abinda muke karantawa a littafi ba haka bane."
Kai Zainab girgiza ta ce,
"Ba haka bane jiki jiki ne. Wani zai ji abinda yafi na littafi wani zaiyi zazzabi wani har da suma da dai sauran su."
Kai Nusaiba ta gyada na gamsuwa da abinda taji.
Zainab ta ce
"Ku daure ku kai budurcin ku gidan mazajen ku dan ba darajar da takai wannan a idon mijin ku. Daga ranar da ya same ki a haka zaki ji dadin rayuwa aamman da ya samu akasin haka zaki gane kuranki."
Maryam ta ce,
"Sis wa yakai mu. Inda muke jin labarin wacce takai budurcin ta yadda take samun jin dadi. Akasi da wanda bata kai ba wulakancin duniya ya kare akanta ba ma wacce ta zibar da mutuncin ta."
Nusaiba ta ce,
"Shiyasa nifa Uncle Sabir yake burgeni. Ba ruwan sa bare har ya nuna yana son wani abu agun mace ko Sis."
Ta fada tana kallon Asma'u.
Asma'u da jin ta sako Sabir duk jikin ta yai sanyi ta gyada mata kai ahankali.
Daga haka suka cigaba da hira har Maami ta aiki da abinci da rana.
Sai yamma suka tafi bayan sun gyare mata gidan.
Gida suka wuce suna shiga suka zauna falo ana hira da su Momy da Mami.
Sosai Mami ke jan su a jiki sai kace sun saba.
Haka suka raba dare suna hira har Maryam tai bacci ta bar Asma'u da Nusaiba.
Nusaiba ce ta kalli Asma'u ta ce,
"Sis dan Allah in tambaye ki?"
Asma'u ta kalle ta ta ce,
"Ina ji!"
Nusaiba ta ce
"Dan Allah ki fada min gaskiya."
Murmushi Asma'u tayi ta ce,
"Karki damu!"
Shiru Nusaiba tayi kafin ta ce,
"Dan Allah mene tsakanin ku da Uncle Sabir."
Murmushi Amsa'u tayi dan daman jikin ta ya bata tambayar da zatau mata kenan.
Kasa tayi da kai sannan ta dago ta ce,
"Malami nane, sai kuma yanzu da yake so na."
Kai Nusaiba ta jinjina tai shiru. Murmushi Asma'u tayi ta ce,
"Ke fa?"
Ta tambaye ta ne dan bata san tana son Sabir ba.
Ajiyar zuciya Nusaiba ta sauke ta ce,
"Tin da na hadu dake naji kin kwanta min abu daya ne yasa na fara jin haushin ki shine ganin yadda Uncle Sabir ke miki. Gaskiya zan fada miki ni nake mutuwar son sa. Shi kam bai damu dani ba."
Tayi shiru, sanna ta ci gaba da magana. Ta ce,
"Sis Mu biyu iyayen mu suka haifa nice auta dan haka duk son duniya suka daura mana. Maryam kawata ce, dan Mamanah da mamanta ma kawaye ne kamar yadda Dady na da nata ma abokai ne. Mun shaku da Maryam sosai, komai nawa ta sani nima haka. Dan ko zamu hutu tare muke zuwa daga family na har nata. Tin ina primary In muka zo hutu Uncle Sabir ke burgeni ke har na girma na fara son sa. Duk yadda nake dan nuna masa ina son sa baya gane wa. Sai ni kadai nake ta haukar son sa. Ina son Uncle Sabir kamar rai na. Ina kaunar sa, wallahi amman ke kina son sa?"
Nusaiba ta tambayi Asma'u. murmushi Asma'u tayi ta ce,
"Sir Sabir a matsayin wa na dauke shi. Ni malami na ne,"
Nan ta bata labarin haduwar su da labarin ta da Yaa Aslam ta karashe labarin tana kuka.
Sosai Nusaiba ta tausayawa Asma'u. Dan itama sai da tai kwalla dan itama tasan yadda so yake.
Hawaye Asma'u ta goge ta ce,
"Sir Sabir shike neman soyayya ta amman ni ba son sa nake ba. Amman nai miki alkawarin zan nusar da shi son da kike mas....."
"A'ah......"
Nusiaba ta dakatar da ita.
"Karki so ma. Akan me a tinda yana son ki wallahi gara ya aure ki ina son farin cikin sa ko da zan kasance a cikin bakin ciki zan ji dadi in shi yana cikin farin ciki. Ki bari kawai Allah tabbatar da mafi alheri."
Asma'u ta girgiza kai ta ce,
"Bazan taba iyawa ba. Bazan iya ba kina son sa sai na san yadda ya aure ki."
Nusaiba ta ce,
"A'ah!"
Banza Asma'u tai mata ta shige bayi tai wnaka ta dauro alwala ta zo ta saka kayan bacci ta hau kan sallaya.
Tin Nusaiba na jiran ta idar suyi magana har bacci ya dauke ta.
Washe gari da safe kuma suka hau shirin tafiya.
Duk yadda taso su yi magana da Asma'u. Asma'u ki tayi.
Da kanta ta dauke su har gida bayan Mami ta basu kayan biki suma da turamen atamfofi.
Suna zuwa gida suka ci karo da Sabir shima zai fita.
Kai Asma'u ta dauke tai packing sannan ta fice tayi cikin gida da sauri.
Mamah ta sama a falo ta zauna a gefen ta suka gaisa. Suna cikin gaisawa su Maryam suka shigo.
Zama sukai gaba daya ana ta hira sai yamma sanna Asma'u ta koma gida.
A washe gari kuma Momy zata tafi. Ranar tin yamma suna tare da Momy.
Momy na tambayar ta aiki sannan tana son bugar cikin ta ko akwai wanda yace yana son ta.
Haka dai ta roke ta kan ta samu taje tai mata kwana biyu.
Asma'u ta amsa ne kawai badan zata je ba.
Har ga Allah tana son ganin Yaa Aslam sannan tana son ta san a halin da yake ciki.
*HHHH INA MASU JIB GAUSHIN ASMA'U AKAN SON DA TAKEWA ASLAM. UHMM KUN SAN SO KUWA?*
*MS Indabawa*
[1/18, 14:33] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa
*HAJOW*
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
*56-60*
*Masoya nagode kwarai da gaske*
Team *ASMA'U-ASLAM
Team *ASMA'U-SABIR
Hhhhh lallai kuna bani dariya yadda kuke taya Aslam ko Sabir kishi.
*Inayin ku, sosai. Sis Bela'u ta hannun daman Sabir ita da Sis Sady. Inayyin ku.*
*Sis Maryam Yusuf, ke da Ummu Ayda hannub faman Aslam*
*Sis Fatitih ta both side an rest.
*Nidai ta hannun daman Asma'u ce.*
Washe gari Momy ta tafi. Haka gidan ya koma daga Mami sai Asma'u.
Yaa Buhari yana zuwa da safe da dare.
Ba abinda Asma'u ta sa a gaba sai aikin ta.
Zumunci kuwa sun kara kullawa da Nusaiba.
Yau tana zaune a garden tana sanye da wani Ash less dinkin doguwar riga.
Kanta ta yafa karamin bakin mayafi. tana zaune ta zubawa wata shuka ido. Ta lula can duniyar tunani.
Kamshin turaren sa da taji shi yasa ta juyo dan ganin wanene?
Sir Sabir ne, yake tsaye yana sakar mata murmushi.