← Book details Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 52 OF 61

Sashe 52

Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Abinda ta dade bata gani a tare da shi ga shi yanzu ya dawo kullum farin ciki da annushuwa ne dauke a fuskar sa.

Tasan duk wannan bazai rasa nasaba da samun Asma'u da yayi bane.

Mikewa tayi ta yi sama. Dakin da Asma'u ta shiga.

A kwance ta same ta. Mikewa tayi tana gyara zama.

Zama tayi a gefen ta.
Ta ce,
"Asma'u kina son Aslam har yanxu ne?"

Shiru Asma'u tayi a aranta ta ce ko bana son Aslam ai ba zan taba fada miki ba Momy bare ina son sa.

Momy ta ce,
"Karkiji komai ki fada min."

Kasa tayi da kai ta daga mata kai, murmushi Momy tayi, ta mika mata katin hannun ta.

Amsa tayi ta kalla. Murmushi tayi dan tasan Momy na son ta.

Dagowa tayi ta ce,
"Momy har wata hidima za'a kara."

Kai Momy ta gyada ta ce,
"Auren da muka dade muna fata ba dole ba. Yau Allah ya nuna mana kowa yaxo ya taya ni farin ciki na hada 'dana da 'ya ta aure."

Murmushi Asma'u tayi tai kasa da kai. Wai yanxu Momy sirikar tace.

Washe gari Aslam yai tafiya dan ya ce, shi zai je ya yo musu order kayan da zasu saka.

Tin ranar Asma'u bata kara ganin Aslam ba, kuma bata neme shi ba.

Shi kuwa yana can yana fama da rashin ta. Duk yadda yaso ya ji muryar ta baya samu, dan ko Momy ya kira ya ce a hada su da ta amsa bata magana wani lokacin ma kashewa take.

Murmushi yake dan shi, yasan yai wa Asma'u ba dai dai ba. Amman bari zai wanke laifin sa ne bari da su tare.

Cikin kwana biyu aka kara yiwa Asma'u gyara inda akai mata lalle da gyaran kai.

Sosai tayi kyau ta koma amaryar tata dai.

Yau ce ranar walimar da Momy ta hada a yau kuma zata tare a gidan ta.
Har su Zainab suna hanya, ita da Mami da Yaa Buhari.

Asma'u na ganin su ta rumgume su. Sai murmushi take.
Dakin ta ta ja Zainab tana dauke da  Dadyn ta.

Tunda su zainab suka je take kallon ta ta ce,
"Ke Asma'u wannan kyan fa tin kafin ki tare ko dai har anyi wani abu ne."

Duka Asma'u ta kai mata ta ce,
"Ai shi ba ruwan da.'

Dariya Zainab tayi ta ce,
"Ma gani dai."

A ranar Yaa Aslam shima ya dira da kayan da ya taho masu da shi.

Yana ganin Buhari ya yi wajen sa, ya fe,
"Bro har kun zo."

"Eh man kun taso mu."
murmushi yayi ya ce,
"Wallahi Momy ce."

Suka shiga ciki yana daukar akwatin hannun sa.
Dakin sa suka nufa shima.

Karfe hudu har an gamai mata kwalliya. Kyan da Asma'u tayi ba zai fadu ba.

Amman tayi kyau sosai. Ta saka wani Material Milk kala wanda akai mata ado da dark brown din material.

Ta dauki dark brown din takalmi da jaka, da mayafi.

Ta saka milk din fashion. Ruwan turare akai ma. Tayi kyau kamar ka sace ka gudu.

Kowa yayi kwalliyar sa cikin shiga mai kyau. Dan lokacin ma har Maryam ta zo ita ma.

Da yake a harabar gidan Momy za'ai har wajen ya cika da jama'a
Bangaren mata daban na maza ma daban.

Momy da kanta ta shiga dakin da aka shirya Asma'u ta kamo ta.

A falon da ta zaunar da ita. Aslam ta kira ya fito shima cikin wata milk shadda da akai mata aiki da dark brown din zare.

A takaice dai anko sukai kuma sosai sukai kyau.
Tinda ya fito ya daura idon sa akan Asma'u ya kasa daukewa.

Sai da Momy tai masa magana sannan ya kalle ta yana sosa keya.
Hannun Asma'u ta kama ta kamo hannun sa suka sauka kasa.

Mami dake zaune a kasa tana ganin su ita ma ta mike.
Momy da Mami su suka fitar da yayan su.

Har wajen zaman su suka kai su. Akai hotuna da kowa da kowa sannan aka ci aka koshi akai musu addu'ar zaman lafiya.

Duk wanda yaga Aslam da Asma'u yasan sun dace da juna. Dan suna kusan dibar kamanni da sai shi fari ne tas.

Ana kiran magariba aka tashi daga taron kowa yai cikin gida maza suka tafi massalaci dan da anyi isha'i za'a kai amarya gidan ta.

Suna shiga ta shige toilet dan yin alwala amman sai ta ga ba hali dan period din ta yazo.

Wanka kawai tayi ta fito. Momy ce ta shigo ta ce, tai sallah ga wani ruwan turare nan tai wanka dashi.

Da toh ta amsa mata kawai. Bayan mintina kadan Momy ta dawo dakin.

Ruwan wanka ta hada mata da wani hadin turare, mikewa Asma'u tayi tai wanka.

Tana fitowa Momy ta kawo mata garwashi da wani turaren ta turarre jikin ta.

Wani hadin humra Momy ta kawo mata da wata atamfa ruwan ganye da ruwan daurawa.

Simple make up akai mata. Aka saka mata alkebba Golding kala.

Momy tai mata ruwan turare sannan ta saukar da ita wajen kawayen ta da Mami.

Nasiha sukai mata da addu'ar zaman lafiya. Sannan mutum biyu daga kawayen Momy suka fito da ita.

Dakin Dady suka kai ta shima nasiha yai mata mai ratsa jiki.

Sosai Asma'u take kuka dan sai yanzu ta san tayi aure.

Daga nan suka tafi da ita gidan mijin ta. Sai Zainab dake can tana kintsa gidan.

Gida ne katon gaske dan harabar gidan kanta katuwa ce, banda bayan gidan.

Garden da swimming pool ne sai bishiyun kayan marmaru kala kala. Da lilo.

Harabar gidan an kawata ta da fulawoyi. Kofa daya ce zata sada ka da shiga cikin gida. Da ka shiga kuma zaka ga katon falo aka saka masa wasu royal furnitures Coffee kala da adon milk. Haka ma labulayen kofi da milk ne.

Daga gefen sa yar stair ce da wajen daining da kitchen. Kitchen din ta an cika mata da kayan amfani zamani.

An mata adon sa irin na, Island kitchen plan akai. Daga can bangaren kuma Toilet ne.

Sai kofofi biyu dake kallon juna. dayar tana dauke da falo, da bedroom guda biyu. Ko wanne an zuba masa kaya masu kyau da tsada. Daki daya akai masa adon pink dayan kuma aka zuba masasa irin kayan Babban falo. Kamar yadda falon ta ma adon pink din akai mata

Dayar kofar ma, yar barende ce wacce zata fito dakai harabar tsakar gidan.  Sai bandaki da falo da dakin bacci.

Wannan shine bangaren mai gida Aslam, sai arabi'an cusin da aka saka masa red nd white. Haka ma bedroom din an zuba masa red an white kaya.

Kayan kallo da kayan electronic duk masu kyau da tsada aka zuba su

Gida sai sanyin AC da kamshin turaren wuta da yake.

Kowa ya je yaga gidan sai ya sanya albarka da addu'ar zamab lafiya.

Haka suka ajiye Asma'u a dakin ta, suka karai mata nasiha sannan suka mike suka tafi.

Zainab ce kadai a wajen ta, Asma'u kuwa har lokacin in banda kuka ba abinda take.

Jin kan ta take kamar zai fadi dan ciwo. Zainab ce ta zauna a gefen ta, ta kamo hannun ta.

Dagowa tayi da idon ta jajir sai ta fada jikin Zainab tana kuka.

Lallashin ta Zainab take tana cewa,
"Haba Sis mene na kukan? Dan Allah kiyi hakuri ki daina."

Shiru Awma'u tayi tana ajiyar zuciya. Zainab bata dade ba Yaa Buhari yai mata waya ta fito su tafi dan ya ajiye Aslam.

Kara kimtsa ta tayi, sannan ta mike tana mata sallama.
Tana fita Aslam ya shigo bayan sun yi sallama da Zainab.

Kofa ya rufe ya shigo dakin da Asma'u take. A ciki ta amsa sallamar tana me dukar da kanta kasa.

A gefen gadon ya zauna. Fuskar ta ya yaye, yana kallon fusakar ta da tai jawur da ita.

Hannun sa ya saka ya janyo ta jikin sa, wata nannauyar ajiyar zuciya ya sauke.

"Ina kaunar ki Asma'u ina kaunar ki Asma'u "
Ya fada cikin wata irin murya.

Lamo tayi a jikin sa, tana jin wani yanayi a jikin ta.

Zaunar da ita yayi ya mike ya fita. Kitchen ya shiga ya dauko plate da cups.

*MS Indabawa*
[1/18, 14:40] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*

Part *2*

Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*

🌐 *HAJOW* 🌐

Dedicated to *My lovelly Mum*

Don't forget to follow and vote @ MSIndabawa

*106-110*

*Fateema Kibiya ina miki addi'a Allah ya baki lafiya.*

Shi ya zuba musu gasasusun kajin a plate ya dauko lemo ya zuba mata a cikin cup.

Mikewa yayi ya dauko ta ya zaunar da ita akan carpet.

Ganin baza ta ci ba yasa ya fara bata da kanshi. Ba dan ta so ba ta dinga ci.

Duk wannan abin da ake kanta akasa, yake sam taki yadda ta dago bare ya kalli fuskar ta.

Suna gamawa ya janyo ta jikin sa. yafara kissing din bakinta nan da nan kwalla tazubo a idonta, Alkebbar jikin ta ya zare mata nan yatsaya kallon surar jikinta yadda tafito acikin kayan data saka, kokarin cire mata
riga yafara, yana cirewa yaji jikinta dumi tun alokacin yagane period take nan yaji haushi yakamshi yau ya so ya sami Asma'un sa  amma kuma babu dama mensuration ya bata masa shiri, romancing din ta ya fara yi da zafi da zafi, jan na fulaninta ya fara tareda bata zafafan kiss ako wanne lungu najikinta wanda sai da yakwashe fiyeda minti 25 asannan ne yafara kokarin zame skirt din jikinta da yake tagama jigata bata iya yunkurin hanashi ba amma fa ta fashe da wani wahalallen kuka.

Haka ya hakura yafara wasa da kirjinta har na tsawon wani lokaci, sai da yadanji dama dama sannan yayi magana cikin narkakkiyar murya Ya ce

"yaushe zaki gama?"
Banza tayi dashi jin haka yasashi dora hannunsa akan mararta har tsawon minti biyar sannan ya dauke hannunsa. Murmushi kawai ya saki a ransa yace,
"Yau ta fara."

cigaba da shasshafata Aslam yayi har yasamu nutsuwa yadda ya kamata sannan ya kyaleta yayi hugging dinta ajikinsa sai da ya danyi bacci ahaka sannan yatashi yana kallonta.

Asma'u kuwa duk abin da yake tana jin sa sai sanyi da jikin ta yayi.
Chapter 52 · 0% Book details