Sashe 35
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Asma'u ta ce,
"Mami me nai wa Yaa Aslam? Anya Mami. Mami wallahi ba Yaa Aslam dina bane sai dai wani Yaa Aslam bazai taba yi min haka ba. Mami Yaa Aslam da ya ce min 'yai min alkawari bazai guje min ba. Ya ce, In dai soyayyar sace na gama samu, kuma insha Allahu babu kishiya. Mami amman kuma shine yayi aure ya manta da duk alkwarin da ya sabar min dasu. Mami ce min yayi fa, 'in bar tsoro, in sanya a rai na za ayi auren mu. In Allah ya yadda zamuyi rayuwa, matsayin ma aurata za muyi shakuwa. Ba gudu ba ja da baya sona zai tayi zai zauna dani har karshen rayuwa. Mami amman ji ya guje ni. Mami shiyasa nace miki Yaa Aslam bazai taba bari na ba."
Sai kuma ta fashe da kuka. Dan har numfashashin ta ya fara dauke wa dan sai da aka kira Dr yai mata allurar bacci sannan aka samu tayi shiru.
Sosai Asma'u ta kuma ramewa. Ta kuma zama shiru shiru da ita dan magana ma ba sonyi take ba.
Yau kamar kullum tin da aka sallamo su a asibiti take kuka su koma gida kawai tinda abinda aake boye mata ya fito fili.
Sosai take rigima dan yanzu rigima ta dada yawa haka kawai sai ta tasa Mami a gaba tana mata shagwaba.
To yanzu ma tana kwance a falo sai tunani take, bama lokacin da suke zaune da Dadyn ta,
Dadyn ta ya fado mata da inda yake Tambayar ta abinda take bukata na bikin ta. Ta ce.
"Dady da sauran lokaci fa."
Dadyn ya ce
"Haka ne, amman na fison komai na gama shi da wuri dan bamu san me lokaci zai bayar ba "
"Haka ne Dady. Amman ni bana bukatar komai."
"Kin tabbata?"
"Eh Dady."
"Shikenan na miki transfer din kudi ta account din ki kingan su."
Kai ta girgiza ta ce,
"A'ah!"
"Ki duba wayar ki, zaki gani. Dan haka ki ajiye in lokacin bikin yazo in kina bukatar kudi ki huta ba sai kin hau tambayar Mami ko Yayun naki ba."
Murmushi tayi ta ce,
"In ban tambaye su ba ai ina da Dady ko?"
"haka ne! Kina da Ni amman in ina nan ba."
Murmushi tayi ta ce,
"Dady tafiya zaka yi ne?"
Kai ya girgiza ya ce,
"Ko daya in na mutu nake nufi."
Damuwa ce ta sauka akan fuskar Asma'u sosai har ta kasa furta komai.
Dady ya ce,
'Haba *Husnahn Dady* mene na bata rai dan na fadi abunda dole ne ya faru. Ki daina sa damuwa aranki nasan ko na mutu kina da masu rike ki amana. Amman mutuwa tana kan kowa. Kowa lokaci yake jira da tazo kuma bata jira dauka kawai take. Gara duk abinda zamu nayi muna tunawa da ita. Kuma muna sawa a ran mu a ko da yaushe zaata iya zuwa ta dauke mu. Ki daina damuwa. Allah shi ya tsara mana rayuwar mu kuma in yai nihar mutun ya rayu sai kiga ya shekara nawa ma bai mutu ba. Ina iyayen mu duk sun mutu to muma haka wata rana zamu tafi. Fatan mu da addu'ar mu Allah yasa mu cika da imani kuma Allah yasa can ta fi nan
Hawayen idon ta ta goge ta ce,
'Allah sarki ashe Dady mutuwar kuwa zakai da gaske ke."
Sai maganar sa ta karshe da ya ce,
' *Husnah* dan Allah kar ki manta kina sa ya'yan ki suna min addu'a.'
'Insha Allahu. Dady ka daina sa wannan a ranka. Kai ma zaka rayu da su. Su sanka insha Allahu.'
Tana tunawa ta goge hawayen idon ta ta ce,
"Dady Yaa Aslam ya juyan baya bansan me nai masa ba."
Sai wani kukan jin kanta na ciwo yasa tai shiru ta lumshe ido kawai.
*Allah sarki Husnah
Brodas nd sisters ya kk na sameku lpy. Kuyi hakuri kuci gaba da kasancewa dani.
Komai na duniya yana da darko da karshe. Ko wane tsanani yana tare da sauki.
Bawa bay gujewa kaddara ubangiji. Sai dai muyi ta addu'a Allah daura maba abibda zamu iya.
Nagode da kaunar ku. Nima ina kaunar ku.
Ina barar addu'ar ku. Kwana biyu kai na na matsamin da ciwo. Dan Allah kusani a addu'a Allah ya yayewa musulmai baki daya.
Ameen.
Nagode
*INDABAWA*
[1/18, 14:28] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
*part 2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
*Gidan Amanci da albarka*
Dedicated to *My Lovelly Momy*
*21-25*
Tana kwance Sabir ya shigo. Zama yayi ya zuba mata ido.
Sunan ta ya kira ganin alamar ba bacci take ba.
Ido ta bude wanda sukai jajir dasu.
"Subhanallah!"
Ya fada da sauri yana matsowa wajen ta.
Kallon ta yai ya ce,
"Jikin ne?"
Kai ta girgiza. Ya ce,
"Kuka ko?"
Kasa tai da kan ta. Shiru yayi kafin ya ce,
"Haba *Husnah!* "
Da sauri ta dago kanta. Tinawa da mutum biyu ke yawan kiran ta da sunan gashi basa tare.
Daga Dadyn ta sai Yaa Aslam. to Dady ya mutu, Yaa Aslam baya tare da ita.
Ashe zata kara samun wanda zai kira ta da wannan sunan da tafi jin dadin sa akan ko wanne.
Kallon ta shima yake ido cikin ido. Kasa tai da idon ta, tana kokarin mai da kwallar da ta fito mata.
Magana ya farai mata cikin sanyi wanda taji kamar Yaa Aslam ne ke lallashin ta.
Ya ce,
"Ki daina kuka. Kina godewa Allah akan duk abinda ya faru dake. Jarrabawa d Allah ke miki in kika cinye baki san wane tukwici ne zai biyo gare ki ba. Kina sa hakuri da dangana a zuciyar ki Allah zai miki sauyi da mafi alheri da izinin Allah.
Kai ta daga. Tana jin sanyi a ranta kamar yadda Yaa Aslam ya sabai mata.
Ya ce,
"Walalhi in na gan ki cikin halin damuwa ina finki shiga damuwar."
Da sauri ta dago ta kalle shi. Dan sai taji kamar Yaa Aslam dan shi yake fada mata wannan kalmar.
Kasa yai da kai dan baisan lokacin da ta fito daga hakin sa ba.
Hira ya dinga bata. Dan har da su dariya tana rike ciki tsabar dariya.
Mami ce ta fito ta same su a haka. Dadi taji ganin yadda Sabir ke sa mata auta tayi dariya.
Zama Mami tayi ita ma ana yi da ita har Buhari shima ya fito aka dinga yi da shi.
Sosai ta rage damuwar da take ciki.
Amman da magariba kuma sai ta sawa Mami daru kan su koma gida ta fara aiki a asibitin ta.
Sosai Mami taji dadi da taji Asma'u na son fara aiki dan da ko maganar sa batayi.
Ai kuwa cikin satin su ka daga suka yo Kano.
Gidan ssu a gyare dan masu aikin su sun gyare masu shi.
Kowa dakin sa ya shiga yai wanka suka fito suka ci abincu.
A falo suka bbaje ana hira. Can Asma'u ta ce,
"Bro saura wata nawa bikin ne?"
Murmushi yayi ya ce,
"Wata daya fa!"
Ido ta zaro ta ce,
"Wallahi da ba dan Anty zee zaka aura ba da ba inda zamu kara tafiya. Kiji fa Mami da ya fada mana muje mu hado kaya kafin mu dawo amman yaki ko?"
Murmushi Mami tayi. amsa'u ta ce,
"Mami nan da sati fa zamuje mu hado wani sati mai zuwa kuma akai kaya."
Mami ta ce,
"Duk yadda kika ce."
Asma'u ta kalli Mami ta ce,
"Na kuwa bude asibiti na hau tafiya kuma."
Mami ta ce,
"Me zai hana."
"Shikenan. Allah Yaya ina kara fada maka dan Anty Zee ce da ba inda zani."
Murmushi yayi ya ce,
"Godiya nake? Nawa kuke bukata."
Hararar sa Asma'u tayi ta ce,
"Ai ATM zaka bamu kawai sai yadda kaga saura."
Dariya yayi ya ce,
"Mami dan Allah a dan tausya min dan naga wannan kanwar tawa so take ta sa na rasa ko na shinkafa ne."
Dariya Amsa'u tayi ta ce,
"Ai da sauki in dai na shinka fa ne, zan dire maka kayan abincin shekara ma."
Sukai dariya gaba daya.
Cikin ikon Allah a satin akai bikin bude asibitin.
Inda suka dauke kwararun ma'aikata.
Sosai ake aiki dan asibitin ya karbo. Sunan Dady ta saka wa asibitin aka saka masa. *Suleiman Specialist Hospital*
Taimako sosai yake a asibitin dan har ragi take na kudin marasa lafiya.
Sati daya da bude asibitin tafiyar su ta kama.
Komai ta bari a hannun Yaa Buhri. Inda suka tafi ita da Mami.
Sosai ta dinga jidowa Zee kaya masu kyau da tsada.
Set biyu suka hado mata sannan suka hado na fitar bikin su.
A lokacin ne Asma'u ta sha kuka tinawa da tai ita ma fa wai nata na nan ko.
Sai ta tuna lokacin da take gwada kayan da zasu yi fitar biki da Momy ta kawo mata.
Kuka sosai take sai da Mami ta shigo ta tadda ta. Mami tasan me ya sata kuka dan haka hakuri ta dinga bata.
Kwanan su shida suka juyo suna dawowa suka sanar da Uncle Abubakar shi ya sanar da Dadyn Aslam da uncle iliyasu akafadawa Gidansu Zainab.
Aka kai laife aka sa biki sati biyu masu zuwa.
Tinda Asma'u ta dawo ta kuma komawa shiru shiru.
Daga wajen aikin ma sai ta kulle a office tai ta kuka.
Haka biki ya dinga karatowa. Ta dibi dinkinsu takai musu.
Sir Sabir ne ya ce, zai na taya ta yin aiki.
Wanna yasa ya koma asibitin ta. Yana dan taimaka mata in bai da aiki da yawa.
Tana zaune a office din ta. Ta saka wani yellow material sai blue din mayafi da tayi rolling dinshi.
Tayi kyau sosai ta saka blue din sandal da blue din jaka.
Aiki take yana duba abu a system din ta.
Kamar kullum yau ma Yaa Aslam ne ya fado mata. Kai ta kifa kanta a benci tana ta kuka.
Da sallama ya shigo office din nata. Wanda ya haduwar kai ba zaka ce office bane.
Sai kamshi da sanyi AC ke ratsa shi gefe TV na aiki.
Sanye yake da blue din shadda yayi kyau dashi.
Kansa ya saka hula hannun sa daure da bakin agogo. Kafar sa sanye da bakin takalmi.
"Mami me nai wa Yaa Aslam? Anya Mami. Mami wallahi ba Yaa Aslam dina bane sai dai wani Yaa Aslam bazai taba yi min haka ba. Mami Yaa Aslam da ya ce min 'yai min alkawari bazai guje min ba. Ya ce, In dai soyayyar sace na gama samu, kuma insha Allahu babu kishiya. Mami amman kuma shine yayi aure ya manta da duk alkwarin da ya sabar min dasu. Mami ce min yayi fa, 'in bar tsoro, in sanya a rai na za ayi auren mu. In Allah ya yadda zamuyi rayuwa, matsayin ma aurata za muyi shakuwa. Ba gudu ba ja da baya sona zai tayi zai zauna dani har karshen rayuwa. Mami amman ji ya guje ni. Mami shiyasa nace miki Yaa Aslam bazai taba bari na ba."
Sai kuma ta fashe da kuka. Dan har numfashashin ta ya fara dauke wa dan sai da aka kira Dr yai mata allurar bacci sannan aka samu tayi shiru.
Sosai Asma'u ta kuma ramewa. Ta kuma zama shiru shiru da ita dan magana ma ba sonyi take ba.
Yau kamar kullum tin da aka sallamo su a asibiti take kuka su koma gida kawai tinda abinda aake boye mata ya fito fili.
Sosai take rigima dan yanzu rigima ta dada yawa haka kawai sai ta tasa Mami a gaba tana mata shagwaba.
To yanzu ma tana kwance a falo sai tunani take, bama lokacin da suke zaune da Dadyn ta,
Dadyn ta ya fado mata da inda yake Tambayar ta abinda take bukata na bikin ta. Ta ce.
"Dady da sauran lokaci fa."
Dadyn ya ce
"Haka ne, amman na fison komai na gama shi da wuri dan bamu san me lokaci zai bayar ba "
"Haka ne Dady. Amman ni bana bukatar komai."
"Kin tabbata?"
"Eh Dady."
"Shikenan na miki transfer din kudi ta account din ki kingan su."
Kai ta girgiza ta ce,
"A'ah!"
"Ki duba wayar ki, zaki gani. Dan haka ki ajiye in lokacin bikin yazo in kina bukatar kudi ki huta ba sai kin hau tambayar Mami ko Yayun naki ba."
Murmushi tayi ta ce,
"In ban tambaye su ba ai ina da Dady ko?"
"haka ne! Kina da Ni amman in ina nan ba."
Murmushi tayi ta ce,
"Dady tafiya zaka yi ne?"
Kai ya girgiza ya ce,
"Ko daya in na mutu nake nufi."
Damuwa ce ta sauka akan fuskar Asma'u sosai har ta kasa furta komai.
Dady ya ce,
'Haba *Husnahn Dady* mene na bata rai dan na fadi abunda dole ne ya faru. Ki daina sa damuwa aranki nasan ko na mutu kina da masu rike ki amana. Amman mutuwa tana kan kowa. Kowa lokaci yake jira da tazo kuma bata jira dauka kawai take. Gara duk abinda zamu nayi muna tunawa da ita. Kuma muna sawa a ran mu a ko da yaushe zaata iya zuwa ta dauke mu. Ki daina damuwa. Allah shi ya tsara mana rayuwar mu kuma in yai nihar mutun ya rayu sai kiga ya shekara nawa ma bai mutu ba. Ina iyayen mu duk sun mutu to muma haka wata rana zamu tafi. Fatan mu da addu'ar mu Allah yasa mu cika da imani kuma Allah yasa can ta fi nan
Hawayen idon ta ta goge ta ce,
'Allah sarki ashe Dady mutuwar kuwa zakai da gaske ke."
Sai maganar sa ta karshe da ya ce,
' *Husnah* dan Allah kar ki manta kina sa ya'yan ki suna min addu'a.'
'Insha Allahu. Dady ka daina sa wannan a ranka. Kai ma zaka rayu da su. Su sanka insha Allahu.'
Tana tunawa ta goge hawayen idon ta ta ce,
"Dady Yaa Aslam ya juyan baya bansan me nai masa ba."
Sai wani kukan jin kanta na ciwo yasa tai shiru ta lumshe ido kawai.
*Allah sarki Husnah
Brodas nd sisters ya kk na sameku lpy. Kuyi hakuri kuci gaba da kasancewa dani.
Komai na duniya yana da darko da karshe. Ko wane tsanani yana tare da sauki.
Bawa bay gujewa kaddara ubangiji. Sai dai muyi ta addu'a Allah daura maba abibda zamu iya.
Nagode da kaunar ku. Nima ina kaunar ku.
Ina barar addu'ar ku. Kwana biyu kai na na matsamin da ciwo. Dan Allah kusani a addu'a Allah ya yayewa musulmai baki daya.
Ameen.
Nagode
*INDABAWA*
[1/18, 14:28] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
*part 2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
*Gidan Amanci da albarka*
Dedicated to *My Lovelly Momy*
*21-25*
Tana kwance Sabir ya shigo. Zama yayi ya zuba mata ido.
Sunan ta ya kira ganin alamar ba bacci take ba.
Ido ta bude wanda sukai jajir dasu.
"Subhanallah!"
Ya fada da sauri yana matsowa wajen ta.
Kallon ta yai ya ce,
"Jikin ne?"
Kai ta girgiza. Ya ce,
"Kuka ko?"
Kasa tai da kan ta. Shiru yayi kafin ya ce,
"Haba *Husnah!* "
Da sauri ta dago kanta. Tinawa da mutum biyu ke yawan kiran ta da sunan gashi basa tare.
Daga Dadyn ta sai Yaa Aslam. to Dady ya mutu, Yaa Aslam baya tare da ita.
Ashe zata kara samun wanda zai kira ta da wannan sunan da tafi jin dadin sa akan ko wanne.
Kallon ta shima yake ido cikin ido. Kasa tai da idon ta, tana kokarin mai da kwallar da ta fito mata.
Magana ya farai mata cikin sanyi wanda taji kamar Yaa Aslam ne ke lallashin ta.
Ya ce,
"Ki daina kuka. Kina godewa Allah akan duk abinda ya faru dake. Jarrabawa d Allah ke miki in kika cinye baki san wane tukwici ne zai biyo gare ki ba. Kina sa hakuri da dangana a zuciyar ki Allah zai miki sauyi da mafi alheri da izinin Allah.
Kai ta daga. Tana jin sanyi a ranta kamar yadda Yaa Aslam ya sabai mata.
Ya ce,
"Walalhi in na gan ki cikin halin damuwa ina finki shiga damuwar."
Da sauri ta dago ta kalle shi. Dan sai taji kamar Yaa Aslam dan shi yake fada mata wannan kalmar.
Kasa yai da kai dan baisan lokacin da ta fito daga hakin sa ba.
Hira ya dinga bata. Dan har da su dariya tana rike ciki tsabar dariya.
Mami ce ta fito ta same su a haka. Dadi taji ganin yadda Sabir ke sa mata auta tayi dariya.
Zama Mami tayi ita ma ana yi da ita har Buhari shima ya fito aka dinga yi da shi.
Sosai ta rage damuwar da take ciki.
Amman da magariba kuma sai ta sawa Mami daru kan su koma gida ta fara aiki a asibitin ta.
Sosai Mami taji dadi da taji Asma'u na son fara aiki dan da ko maganar sa batayi.
Ai kuwa cikin satin su ka daga suka yo Kano.
Gidan ssu a gyare dan masu aikin su sun gyare masu shi.
Kowa dakin sa ya shiga yai wanka suka fito suka ci abincu.
A falo suka bbaje ana hira. Can Asma'u ta ce,
"Bro saura wata nawa bikin ne?"
Murmushi yayi ya ce,
"Wata daya fa!"
Ido ta zaro ta ce,
"Wallahi da ba dan Anty zee zaka aura ba da ba inda zamu kara tafiya. Kiji fa Mami da ya fada mana muje mu hado kaya kafin mu dawo amman yaki ko?"
Murmushi Mami tayi. amsa'u ta ce,
"Mami nan da sati fa zamuje mu hado wani sati mai zuwa kuma akai kaya."
Mami ta ce,
"Duk yadda kika ce."
Asma'u ta kalli Mami ta ce,
"Na kuwa bude asibiti na hau tafiya kuma."
Mami ta ce,
"Me zai hana."
"Shikenan. Allah Yaya ina kara fada maka dan Anty Zee ce da ba inda zani."
Murmushi yayi ya ce,
"Godiya nake? Nawa kuke bukata."
Hararar sa Asma'u tayi ta ce,
"Ai ATM zaka bamu kawai sai yadda kaga saura."
Dariya yayi ya ce,
"Mami dan Allah a dan tausya min dan naga wannan kanwar tawa so take ta sa na rasa ko na shinkafa ne."
Dariya Amsa'u tayi ta ce,
"Ai da sauki in dai na shinka fa ne, zan dire maka kayan abincin shekara ma."
Sukai dariya gaba daya.
Cikin ikon Allah a satin akai bikin bude asibitin.
Inda suka dauke kwararun ma'aikata.
Sosai ake aiki dan asibitin ya karbo. Sunan Dady ta saka wa asibitin aka saka masa. *Suleiman Specialist Hospital*
Taimako sosai yake a asibitin dan har ragi take na kudin marasa lafiya.
Sati daya da bude asibitin tafiyar su ta kama.
Komai ta bari a hannun Yaa Buhri. Inda suka tafi ita da Mami.
Sosai ta dinga jidowa Zee kaya masu kyau da tsada.
Set biyu suka hado mata sannan suka hado na fitar bikin su.
A lokacin ne Asma'u ta sha kuka tinawa da tai ita ma fa wai nata na nan ko.
Sai ta tuna lokacin da take gwada kayan da zasu yi fitar biki da Momy ta kawo mata.
Kuka sosai take sai da Mami ta shigo ta tadda ta. Mami tasan me ya sata kuka dan haka hakuri ta dinga bata.
Kwanan su shida suka juyo suna dawowa suka sanar da Uncle Abubakar shi ya sanar da Dadyn Aslam da uncle iliyasu akafadawa Gidansu Zainab.
Aka kai laife aka sa biki sati biyu masu zuwa.
Tinda Asma'u ta dawo ta kuma komawa shiru shiru.
Daga wajen aikin ma sai ta kulle a office tai ta kuka.
Haka biki ya dinga karatowa. Ta dibi dinkinsu takai musu.
Sir Sabir ne ya ce, zai na taya ta yin aiki.
Wanna yasa ya koma asibitin ta. Yana dan taimaka mata in bai da aiki da yawa.
Tana zaune a office din ta. Ta saka wani yellow material sai blue din mayafi da tayi rolling dinshi.
Tayi kyau sosai ta saka blue din sandal da blue din jaka.
Aiki take yana duba abu a system din ta.
Kamar kullum yau ma Yaa Aslam ne ya fado mata. Kai ta kifa kanta a benci tana ta kuka.
Da sallama ya shigo office din nata. Wanda ya haduwar kai ba zaka ce office bane.
Sai kamshi da sanyi AC ke ratsa shi gefe TV na aiki.
Sanye yake da blue din shadda yayi kyau dashi.
Kansa ya saka hula hannun sa daure da bakin agogo. Kafar sa sanye da bakin takalmi.