Sashe 12
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zainab ce ta karaso ta ce,
"Ke baza ki daina kula ta ba ko?"
Fuska Asma'u ta marairaice ta ce
"Ya zanyi kina ganin dai ita ke kula ni."
Kallon ta Zainab tayyi ta ce,
"Sai da safe."
Ta shige motar gidan su. Kallon ta Asma'u tayi itama ta shige mota tana murmushi.
*Yan uwa dan Allah ina barar addu'a ku in kunyi sallah ku sani a addu'a Allah biya min bukatuna na alheri*
*Mutane da yawa na kira da min text na yadda suke jin dadin kasancewa dani nagode Allah ya bar kauna*
Fatan alheri ga dukkan yan uwa musulmai tare da murnar shiga cikin sabuwar shekara.
*Muna rokan Allah yasa mu dace. Allah kuma ya bamu ikon masa biyayya Allah ya sa muga wata shekarar da rai da Lafiya.*
*Happy new Year*
*INDABAWA*
[1/18, 14:12] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
ASMA'U HUSNAH
By *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
Dedicated to *My Ummi*
*ALLAH BIYA MIKI BUKATUN KI NA ALHERI*
*61-65*
*Masu hikima sun ce: Rayuwa ta tambayi mutuwa, me ya sa mutane suke so na, amma ba su son ki? Sai mutuwa ta ce, saboda Ni Gaskiya cee Mai Daci. Ke kuma qarya ce mai cike da ado da Daukar hankali.*
Tana zuwa gida ta shige tai wanka sannan ta dawo wajen mami dake falo.
Mami ta ce,
"Ya makaranta?"
"Mami makaranta lafiya Alhamdulilah!"
"Allah taimaka!"
"Ameen! Mami Dady bai dawo ba, me kika dafa."
Mami ta ce,
"Shinkafa da miya."
Mikewa Asma'u tayi ta dauki waya dan taji yanzu Dadyn ta zai dawo ko sai anjima.
Yana dauka ya ce,
" *Husnah* ya makarantar ne?"
Murmushi tayi ta ce,
"Dady har na dawo kuma Mami ta ce baka dawo ba yanzu zaka dawo ko sai aajima."
Murmsuhi Dady yayi ya ce,
"Sai anjima."
Ta ce,
"To Dady bari na kawo maka abinci kar ka ci na waje kaji."
"To *Husnah* baki gaji ba."
Kai ta girgiza ta ce,
"Ban gaji ba Dady."
"Shikenan kisa Baba ya kawo ki sai kin zo."
"To!"
Ta kashe wayar.
Kitchen ta shiga ta hada musu abinci a katon basket sannan ta dauko jug ta zuba lemon da mami ta hada.
Sai da ta gama hada komai sannan ta fito ta hau sama.
wanka tayi ta saka atampa dinkin riga da siket ta dauki hijab iya gwiwa ta saka.
Kasa ta sauko hannun ta rike da wayar ta.
Tana sauka ta ce,
"Mami sai na dawo!"
Mami ta ce,
"A dawo lafiya."
Ta duko baske ta fita. Baba na gganin ta ya ttaso ya ce,
"Sai ina kuma?"
Ta ce,
"Wajen Dady."
Ya ce,
"To muje!"
Yai gaba tabi bayan sa. Suka dau hanya. Basu dade ba suka karasa office din Dady.
Suna zuwa wani masinja yazo ya dauki basket din yayi offfice din Dady.
Tana shiga ta dauki kudi a wata loka a cikin office din ta mika masa.
Godiya ya dinga yi dai dai fitowar. dady daga toilet.
Karasawa tayi tana cewa,
"Dady sannu ya aiki?"
Dady ya ce,
" *Husnah* ke zanwa sannu kinje kinsha makaranta.."
Murmushi tayi ta ce,
"Dady yau ba gajiya kaga biyu mun gama komai."
"To Alalh bada sa'a.
"Ameen Dady!"
Ta dauki basket din ta fara zuba masa abinci.
Sai da yaci ya koshi sannan ta ce,
"Dady bari naje wajen Yaya."
"To a dawo lafiya."
Ta fita.
Knocking tayi a office din sa amman shiru.
Tura kofar tayi kawai sai gannin shi tayi kwance ya lumshe ido yana amsa waya.
Dagowa yayi ya zubo mata ido, ta ce,
"Ina ta bugu yanzu da wani ne ya zo da sai dai ya koma."
Hannu ya daura akan lips dinsa ya ce,
"shitt!"
"Naki nayi shiru."
Ta fada tana dire masa fulas din a gaban sa tayi kan kujerar ssa ta office ta zuna.
Juyi yake yi akan kujerar tana murmushi a ranta ta ce,
"Wani lokacin tana nata office din tana duba mara sa lafiya."
Dariya ta saki ta ce
"Yaya dan Allah kallo ni a office dina."
Baki ya tabe ya ce,
"Ai ba kyau kikai ba."
Dariya tayi ta ce,
"Kyan kaga nayi.'
Ta mike ta ce,
"Uhmm bari naje na taya Dady aiki."
Ta fice ta koma office din Dady. Gyara masa ta hau yi ta gyara masa ko ina ta share sannan ta zauna.
Dady ya ce,
" *Husnah* kenan sarkin aiki mijin ki ya huta komai kin iya ga tsabta."
Murmushi kawai tayi ya zaro wayar sa ya ce,
"Zo kiga kayan da aka turo sun miki naje na karbo ko wasu kike so."
Ya fada yana dubo pics din. Matsowa tayi gefen sa ta zauna.
Mika mata yayi ta dinga kallon kayan ta ce,
"Masha Allah Dady sunyi."
Dady ya ce,
"Kin tabbata."
Kai ta gyada masa. Ya ce,
"Shikenan nan da sati biyu nake son tafiya. Da ba ckul da mun tafi tare."
"Wallahi kuwa?"
Haka suka zauna Dady na aiki tana taya shi hira har karfe shida tayi.
Buhari ne ya shigo office din ya ce,
"Dady ni zan tafi sai kun taho."
Dady ya ce,
"To muma fitowar zamuyi."
Gefen Asma'u yayi ya mata rada. Hararar sa tayi ta mike.
"Dady muje""
Ta yi gefen sa.
Mikewa Dady yayi ta kamo hannun sa suka fito.
A hanya kafin su sauka sai sallama akewa Dady jama'a sai gaishe shi suke.
Dady mutum ne mai son jama'a da taimako kowa nasa ne.
Dady yana da mutane sosai dan duk wanda ya kawo.kuka sa sai ya taimaka masa.
Suna isa gida ana magariba dan haka parking kawai sukai suka yi alwala suka tafi masallaci.
Asma'u kuma ta yi cikin gida sama ita ma tayi tai alwala tai sallah ta zauna har akai isha.
Sanna ta sauko. Su Dady ta gani har sun shigo Mami na gefen sa.
Mikewa sukai suka hau sama Dady ya watsa ruwa ya saka jallabiyya sannann ya sauko suka ci abinci
Karfe Tara Asma'u tayiwa Dady sallama. sannan ta matsa gun Mami shima tai masa.
Wajen Yaya Buhari tayi, tana murmushi kafin ta karasa ya mike.
Kallon sa tayi ya ce
"Lafiya?"
Hararar ta yayi ya ce,
"Abu zanje na siyo."
Kallon sa tayi ta ce
"Dan Allah Yaya ka tahon da ice cream dan Allah!"
Wajen Dady yayi ya duka ya ce zai fita yanzu zai dawo sannan ya kalli Mami ya ce,
"Mami me zan taho miki dashi?"
Mami ta ce,
"Ni ba komai a dawo lafiya."
Ya juya zzai tafi Asma'u ta saki kuka. Da sauri ya juyo Dady ma ya mike da sauri.
Mami kuwa da tasan halin ta yasa ta dauke kai. shi wanda yai mata laifin yafi kowa son jin me akai mata.
Gun Dady tayi ta ce,
"Dady ba Yaya Buhari bane, nace ya siyon aabu yai min banza."
Kai Dady ya dago ya kalle shi. Shi kuma ya ce,
"Haba kanwata ai naji wasa fa nake miki."
Kai ta dago tana goge hawaye ta ce,
"Da gaske?"
Kai ya daga mata ta ce
"To a dawo lafiya. Ni sai da safe."
Ta fada tana mikewa tayi ta ce,
"Dady Sai da Safe. Mami sai da safe."
Suka ce,
"Allah tashe mu lafiya"
Ta nufi dakin ta.
Yaya Buhari kuwa ajiyar zuciya ya sauke, ya fita.
Mami ta ce,
"Allah Dadyn Asma'u ku kuke sa Asma'u kara sa ta gainin yarinya ce. Yarinyar nan fa girma take ji abinda tayi sai kace yar shekara biyar."
Murmushi Dady yayi ya ce,
"To in ban kula da Asma'u ba da wa zan kula."
Murmushi Mami tayi ta ce,
"Ai shikenan tai ta zama aa yarinyar kuwa "
Murmushi Dady yayi ya ce,
"In girman yayi zata girma ne amman yanzu nawa Asma'un take. Dan dai tayi nisa a karatu ne kike ganin girman ta amman waasu kamar ta ma suna secondary school."
"Ai kai dai baza ka taba yadda ba "
Daga haka suka cigaba da hirar su.
Asma'u kuwa tana shiga daki tayi wanka ta fito ta saka kayan baccin ta.
Kan gado ta kwanta tana daukar wayar ta. Missed call din sa ta gani. Ido ta bude ta tafi kiran ta.
Da sallama ya dauki wayar. Ido ta lumshe jin muryar sahibin ta.
Kwanciyya ta gyara sannan ta amsa sallamar tata.
"Baby na kina lafiya ya gida da makaranta?"
"Lafiya lou Yaya na, ya su Momy da wajen aiki?"
"Duk lafiya Alhamdulilah!"
"Masha Allah!"
" *Husnah* tin dazu nake kiran ki. zan zo wani aiki Kano nake son na fara fada miki."
Da sauri ta mike ta ce,
"Yaya dan Allah da gaske?"
Kai ya gyada kamar yana ganin ta ya ce,
"Da gaske zan zo nayi wata daya ne."
Murmushi tayi ta ce,
"Kai Alhamdulilah Allah kawo ka lafiya amman naji dadi wallahi. Yaushe zaka zo?"
"Eh nan da sati biyu zan taho."
Murmushi tayi ta ce,
"Allah nuna mana."
"Ameen!"
Ya amsa.
"Yauwah Yaya gobe zamu yi test ina son ka sani a addu'a."
Murmushi yayi ya ce,
"To Allah bada sa'a amman dai ni bana jin ki *Husnah* yanzu ma kafin ki kwanta ki dan duba littafin kinji."
"Insha Allahu da asuba ma zan kara dubawa."
"Yauwah Allah bada sa'a!"
"Yanzu ki dauko littafin kiyi karatun awa daya zan kira ki anjima."
"To!"
Ta kashe wayar. Mikewa tayi ta dauko jakar ta.
Test din Sir Sabir zasu yi gobe dan haka ta kuduri aniyar gobe da wuri zata fita.
Sai da ta gama karatun kamar yadda Yaa Aslam ya ce, tayi sannan ya kira ta.
Alwala yasa tayo ta shiga tayo tazo tai adduu'a ta kwanta.
Karfe sha biyu Mami ta leko dakin taga Asma'u kwance akan gado. Addu'a tai mata ta tofa masa sannan ta fice.
Don't forget to vote
*INDABAWA*
[1/18, 14:13] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*ASMA'U HUSNAH*
By *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
Dedicated to *My habibaty. My Ummu*
*65-70*
*Idan ka Dauki Alqur'ani Shedan yakan fusata. Da zaran ka bude shi sai ya fashe da kuka. Kana yin Bisimilla zai fadi qasa warwas. Da ka shiga cikin karatu sai ya suma ya fita hayyacinsa. Mu yi qoqari mu rinjayi Shedan*
Washe gari kamar yadda ta tashi tin asuba ta tashi.
"Ke baza ki daina kula ta ba ko?"
Fuska Asma'u ta marairaice ta ce
"Ya zanyi kina ganin dai ita ke kula ni."
Kallon ta Zainab tayyi ta ce,
"Sai da safe."
Ta shige motar gidan su. Kallon ta Asma'u tayi itama ta shige mota tana murmushi.
*Yan uwa dan Allah ina barar addu'a ku in kunyi sallah ku sani a addu'a Allah biya min bukatuna na alheri*
*Mutane da yawa na kira da min text na yadda suke jin dadin kasancewa dani nagode Allah ya bar kauna*
Fatan alheri ga dukkan yan uwa musulmai tare da murnar shiga cikin sabuwar shekara.
*Muna rokan Allah yasa mu dace. Allah kuma ya bamu ikon masa biyayya Allah ya sa muga wata shekarar da rai da Lafiya.*
*Happy new Year*
*INDABAWA*
[1/18, 14:12] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
ASMA'U HUSNAH
By *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
Dedicated to *My Ummi*
*ALLAH BIYA MIKI BUKATUN KI NA ALHERI*
*61-65*
*Masu hikima sun ce: Rayuwa ta tambayi mutuwa, me ya sa mutane suke so na, amma ba su son ki? Sai mutuwa ta ce, saboda Ni Gaskiya cee Mai Daci. Ke kuma qarya ce mai cike da ado da Daukar hankali.*
Tana zuwa gida ta shige tai wanka sannan ta dawo wajen mami dake falo.
Mami ta ce,
"Ya makaranta?"
"Mami makaranta lafiya Alhamdulilah!"
"Allah taimaka!"
"Ameen! Mami Dady bai dawo ba, me kika dafa."
Mami ta ce,
"Shinkafa da miya."
Mikewa Asma'u tayi ta dauki waya dan taji yanzu Dadyn ta zai dawo ko sai anjima.
Yana dauka ya ce,
" *Husnah* ya makarantar ne?"
Murmushi tayi ta ce,
"Dady har na dawo kuma Mami ta ce baka dawo ba yanzu zaka dawo ko sai aajima."
Murmsuhi Dady yayi ya ce,
"Sai anjima."
Ta ce,
"To Dady bari na kawo maka abinci kar ka ci na waje kaji."
"To *Husnah* baki gaji ba."
Kai ta girgiza ta ce,
"Ban gaji ba Dady."
"Shikenan kisa Baba ya kawo ki sai kin zo."
"To!"
Ta kashe wayar.
Kitchen ta shiga ta hada musu abinci a katon basket sannan ta dauko jug ta zuba lemon da mami ta hada.
Sai da ta gama hada komai sannan ta fito ta hau sama.
wanka tayi ta saka atampa dinkin riga da siket ta dauki hijab iya gwiwa ta saka.
Kasa ta sauko hannun ta rike da wayar ta.
Tana sauka ta ce,
"Mami sai na dawo!"
Mami ta ce,
"A dawo lafiya."
Ta duko baske ta fita. Baba na gganin ta ya ttaso ya ce,
"Sai ina kuma?"
Ta ce,
"Wajen Dady."
Ya ce,
"To muje!"
Yai gaba tabi bayan sa. Suka dau hanya. Basu dade ba suka karasa office din Dady.
Suna zuwa wani masinja yazo ya dauki basket din yayi offfice din Dady.
Tana shiga ta dauki kudi a wata loka a cikin office din ta mika masa.
Godiya ya dinga yi dai dai fitowar. dady daga toilet.
Karasawa tayi tana cewa,
"Dady sannu ya aiki?"
Dady ya ce,
" *Husnah* ke zanwa sannu kinje kinsha makaranta.."
Murmushi tayi ta ce,
"Dady yau ba gajiya kaga biyu mun gama komai."
"To Alalh bada sa'a.
"Ameen Dady!"
Ta dauki basket din ta fara zuba masa abinci.
Sai da yaci ya koshi sannan ta ce,
"Dady bari naje wajen Yaya."
"To a dawo lafiya."
Ta fita.
Knocking tayi a office din sa amman shiru.
Tura kofar tayi kawai sai gannin shi tayi kwance ya lumshe ido yana amsa waya.
Dagowa yayi ya zubo mata ido, ta ce,
"Ina ta bugu yanzu da wani ne ya zo da sai dai ya koma."
Hannu ya daura akan lips dinsa ya ce,
"shitt!"
"Naki nayi shiru."
Ta fada tana dire masa fulas din a gaban sa tayi kan kujerar ssa ta office ta zuna.
Juyi yake yi akan kujerar tana murmushi a ranta ta ce,
"Wani lokacin tana nata office din tana duba mara sa lafiya."
Dariya ta saki ta ce
"Yaya dan Allah kallo ni a office dina."
Baki ya tabe ya ce,
"Ai ba kyau kikai ba."
Dariya tayi ta ce,
"Kyan kaga nayi.'
Ta mike ta ce,
"Uhmm bari naje na taya Dady aiki."
Ta fice ta koma office din Dady. Gyara masa ta hau yi ta gyara masa ko ina ta share sannan ta zauna.
Dady ya ce,
" *Husnah* kenan sarkin aiki mijin ki ya huta komai kin iya ga tsabta."
Murmushi kawai tayi ya zaro wayar sa ya ce,
"Zo kiga kayan da aka turo sun miki naje na karbo ko wasu kike so."
Ya fada yana dubo pics din. Matsowa tayi gefen sa ta zauna.
Mika mata yayi ta dinga kallon kayan ta ce,
"Masha Allah Dady sunyi."
Dady ya ce,
"Kin tabbata."
Kai ta gyada masa. Ya ce,
"Shikenan nan da sati biyu nake son tafiya. Da ba ckul da mun tafi tare."
"Wallahi kuwa?"
Haka suka zauna Dady na aiki tana taya shi hira har karfe shida tayi.
Buhari ne ya shigo office din ya ce,
"Dady ni zan tafi sai kun taho."
Dady ya ce,
"To muma fitowar zamuyi."
Gefen Asma'u yayi ya mata rada. Hararar sa tayi ta mike.
"Dady muje""
Ta yi gefen sa.
Mikewa Dady yayi ta kamo hannun sa suka fito.
A hanya kafin su sauka sai sallama akewa Dady jama'a sai gaishe shi suke.
Dady mutum ne mai son jama'a da taimako kowa nasa ne.
Dady yana da mutane sosai dan duk wanda ya kawo.kuka sa sai ya taimaka masa.
Suna isa gida ana magariba dan haka parking kawai sukai suka yi alwala suka tafi masallaci.
Asma'u kuma ta yi cikin gida sama ita ma tayi tai alwala tai sallah ta zauna har akai isha.
Sanna ta sauko. Su Dady ta gani har sun shigo Mami na gefen sa.
Mikewa sukai suka hau sama Dady ya watsa ruwa ya saka jallabiyya sannann ya sauko suka ci abinci
Karfe Tara Asma'u tayiwa Dady sallama. sannan ta matsa gun Mami shima tai masa.
Wajen Yaya Buhari tayi, tana murmushi kafin ta karasa ya mike.
Kallon sa tayi ya ce
"Lafiya?"
Hararar ta yayi ya ce,
"Abu zanje na siyo."
Kallon sa tayi ta ce
"Dan Allah Yaya ka tahon da ice cream dan Allah!"
Wajen Dady yayi ya duka ya ce zai fita yanzu zai dawo sannan ya kalli Mami ya ce,
"Mami me zan taho miki dashi?"
Mami ta ce,
"Ni ba komai a dawo lafiya."
Ya juya zzai tafi Asma'u ta saki kuka. Da sauri ya juyo Dady ma ya mike da sauri.
Mami kuwa da tasan halin ta yasa ta dauke kai. shi wanda yai mata laifin yafi kowa son jin me akai mata.
Gun Dady tayi ta ce,
"Dady ba Yaya Buhari bane, nace ya siyon aabu yai min banza."
Kai Dady ya dago ya kalle shi. Shi kuma ya ce,
"Haba kanwata ai naji wasa fa nake miki."
Kai ta dago tana goge hawaye ta ce,
"Da gaske?"
Kai ya daga mata ta ce
"To a dawo lafiya. Ni sai da safe."
Ta fada tana mikewa tayi ta ce,
"Dady Sai da Safe. Mami sai da safe."
Suka ce,
"Allah tashe mu lafiya"
Ta nufi dakin ta.
Yaya Buhari kuwa ajiyar zuciya ya sauke, ya fita.
Mami ta ce,
"Allah Dadyn Asma'u ku kuke sa Asma'u kara sa ta gainin yarinya ce. Yarinyar nan fa girma take ji abinda tayi sai kace yar shekara biyar."
Murmushi Dady yayi ya ce,
"To in ban kula da Asma'u ba da wa zan kula."
Murmushi Mami tayi ta ce,
"Ai shikenan tai ta zama aa yarinyar kuwa "
Murmushi Dady yayi ya ce,
"In girman yayi zata girma ne amman yanzu nawa Asma'un take. Dan dai tayi nisa a karatu ne kike ganin girman ta amman waasu kamar ta ma suna secondary school."
"Ai kai dai baza ka taba yadda ba "
Daga haka suka cigaba da hirar su.
Asma'u kuwa tana shiga daki tayi wanka ta fito ta saka kayan baccin ta.
Kan gado ta kwanta tana daukar wayar ta. Missed call din sa ta gani. Ido ta bude ta tafi kiran ta.
Da sallama ya dauki wayar. Ido ta lumshe jin muryar sahibin ta.
Kwanciyya ta gyara sannan ta amsa sallamar tata.
"Baby na kina lafiya ya gida da makaranta?"
"Lafiya lou Yaya na, ya su Momy da wajen aiki?"
"Duk lafiya Alhamdulilah!"
"Masha Allah!"
" *Husnah* tin dazu nake kiran ki. zan zo wani aiki Kano nake son na fara fada miki."
Da sauri ta mike ta ce,
"Yaya dan Allah da gaske?"
Kai ya gyada kamar yana ganin ta ya ce,
"Da gaske zan zo nayi wata daya ne."
Murmushi tayi ta ce,
"Kai Alhamdulilah Allah kawo ka lafiya amman naji dadi wallahi. Yaushe zaka zo?"
"Eh nan da sati biyu zan taho."
Murmushi tayi ta ce,
"Allah nuna mana."
"Ameen!"
Ya amsa.
"Yauwah Yaya gobe zamu yi test ina son ka sani a addu'a."
Murmushi yayi ya ce,
"To Allah bada sa'a amman dai ni bana jin ki *Husnah* yanzu ma kafin ki kwanta ki dan duba littafin kinji."
"Insha Allahu da asuba ma zan kara dubawa."
"Yauwah Allah bada sa'a!"
"Yanzu ki dauko littafin kiyi karatun awa daya zan kira ki anjima."
"To!"
Ta kashe wayar. Mikewa tayi ta dauko jakar ta.
Test din Sir Sabir zasu yi gobe dan haka ta kuduri aniyar gobe da wuri zata fita.
Sai da ta gama karatun kamar yadda Yaa Aslam ya ce, tayi sannan ya kira ta.
Alwala yasa tayo ta shiga tayo tazo tai adduu'a ta kwanta.
Karfe sha biyu Mami ta leko dakin taga Asma'u kwance akan gado. Addu'a tai mata ta tofa masa sannan ta fice.
Don't forget to vote
*INDABAWA*
[1/18, 14:13] Maryam S Indabawa🥰: *LABARIN RAYUWAR*
*ASMA'U HUSNAH*
By *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
*Hakuri da Juriya Online writers*
Dedicated to *My habibaty. My Ummu*
*65-70*
*Idan ka Dauki Alqur'ani Shedan yakan fusata. Da zaran ka bude shi sai ya fashe da kuka. Kana yin Bisimilla zai fadi qasa warwas. Da ka shiga cikin karatu sai ya suma ya fita hayyacinsa. Mu yi qoqari mu rinjayi Shedan*
Washe gari kamar yadda ta tashi tin asuba ta tashi.