Sashe 47
Asma'u Husnah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sabir da ya zata ma ta tafi ta shiga ta zauna akan kujera ta ce,
"Wash! Wallahi Uncle na gaji haka nima zan sha fama in na fara karatu."
Kallon ta yayi ya ce
"Daman baki tafi ba."
Kai ta daga masa ta kalli Fauwaz ta ce,
"Uncle Fauwaz ya kake?"
"Ni ba ruwana da ke. Kin tafi kin barni."
dariya tayi ta ce,
"Ayi hakuri wallahi Uncle Fauwaz. Asma'u ce ta burge ni na dawo amsar number ta kasan gobe zamu shige."
Kai ya daga ya ce,
"Dan bani number na gani."
"Tab ta ce, kar na bawa kowa wallahi."
Sai lokacin Sabir ya ce,
"In ba kwana zamuyi ba mu tashi mu tafi dare na yi biyar da rabi fa."
Mikewa yayi ya dauki jakar sa da basket ya mikawa Maryam Amsa tayi suka fito tana ta basu labarin Amsa'u in ka kalli Sabir zaka zaci ba jin ta yake ba amman gaba daya hankalin sa na ga ita yana jin abubuwan da take fada.
Da haka suka je gida haka tai ta bawa Mamah labarin Asma'u ranar dai har dare bata da magana sai Asma'u daga ta ce, tayi kaza sai ta ce tayi kaza.
Ta ce,
"Mamah baki ga ba yarinya karama ta na karanta medicine kuma a final year wallahi ta burge ni ga kokari da muka shiga lecture ita ke bada asma."
Mamah ta ce,
"Sai ki koyi da ita to."
"Ai insha Allahu Mamah kuma nayi 'kawa."
Shi dai yana zaune yana ji yana kara jin Asma'u na kara burge shi.
Asma'u ma da taje gida sai da ta bawa Mami labarin yarinyar.
Mami ta ce,
"Daman haka rayuwa take wani na son ka wani kuma kin ka yake yanzu dai ita kince daga haduwa Allah ya sa mata son ki. To Allah ya bar mu ga masoyan mu."
"Ameen!"
Ta mike ta hau sama.
Yaya Aslam ne ya kira ta bayan sun gaisa yake tambayar ta makaranta ita ma take tambayar sa wajen aiki.
Soyayyar Asma'u da Aslam abin sha'awa ce da burge wa dan ba karamin son juna su suke ba kowa da son dan uwan sa son da basa son su taba rabuwa da junan su.
Kowa na kula da tarairayar juna. Ga shi soyayyar su mai tsabta da kyau suke.
*Haka rayuwa yake wani daya ganka yake jin son ka a zuciyar sa. Son Allah kenan wanda wani dabi'un ka su suka burge shi. Wani kuma halayar ka abubuwa da yawa dai. Allah ka bar mu da masoyan mu,*
*Ameen!*
Mutane na tambayata wai *Sabir* Mijina ne ko saurayi nane to daga *Sabir* har *Aslam* da *Fauwaz* all are my lovelly children. Really love then.
*Husnah* kuma ina son sunan ne.
*Masoya na nagode nagode Allah bar soyayya.*
*Muje zuwa ga wani ya dadu a masoyan Asma'u shin ya kenan*
*Ina mai bada hakuri na jina shiru da kukai jiya da night da na morning da ban ba. Nagode*
*INDABAWA*
[1/18, 14:36] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
*HAJOW*
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
*81-85*
Yau tin safe Zainab ke bugawa Asma'u kofa amman ko mostin ta bata ji ba.
Abinda ya daga mata hankali kenan. Ta dau waya zata kira Buhari kenan sai taji shigowar sa.
Da sauri ta karasa wajen sa ta na ce masa
"Kaga Asma'u can kwana hudu taki bude daki yanzu na buga ma ko motsin ta bana ji."
Da sauri yayi cikin gidan kofar yake duka amman sam ko motsi.
Da gudu yayi dakin sa ya bude wata durowa ya dauko dayan key din
Fita yayi da sauri yana budewa yaga ta kwance akan sallaya tana fitar da numfashi a hankali.
Dago ta yayi yaga jkin ta duk a sake yake.
Da gudu ya dauke ta ya nufi mota da ita.
Asibiti yayi da ita da gudun gaske. kafin ya karasa ya kira Sabir ya fada masa gashi nan tare da Asma'u.
Yana karasa wa aka kawo gado aka dauke ta kai aka yi wani daki da ita.
Ruwa Sabir ya fara saka mata sannan ya fara duba mai ke damun ta.
Ya gano har da rashin cin abinci sannan kuma jinin ta ya hau.
Ya tabbata zuwan Aslam ne ya sata a wannan hali.
Shi kan sa yasan Asma'u na mugun son Aslam.
Dan ta sha fada masa. Sosai ya tausayawa mata dan ba karamin jin jiki take ba.
Aslam dake can kwance shima ya ce da Mami yana son ya koma gida.
Mami cewa tayi ya bari jikin sa ya kara kwari dan ko tafi sai da kyar yake taka kafar tashi.
Rigima ya sawa Mami dole shi sai ya tafi.
Da kyar ya bari ya kara kwana biyu, dan washe gari Buhari yana tafiya massalaci ya mike ya tafi gidan sa.
Motar sa ya dauka ya dau hanyar Abuja, duk da jikin sa ba kwari.
Tafiya yake yana tunanin halin da yake ciki.
Wai shine zai rasa Asma'u. Hawaye ne ke zuba a idon sa.
Dai dai zai shiga Abuja motar ya kwace daga hannun sa yayi cikin jeji.
Asma'u kuwa tana kwance. jiki dai yaki yayiyu.
Sam jiki ba samun sauki duk maganin da take sha.
A gaskiya tasan tana kaunar Aslam kauna kuwa ba ta taba dainawa.
Tana kwancen nan ba wanda take son ta gani inba Aslam ba.
Kuka kam ita kadai tai tayi. Ta tabbata a yanzu tai rashin Aslam ba a da ba.
Bikin ta da ya rage kwana biyar.
Ba dan taji sauki ba aka bata sallama sai dan bikin ta da ya karato.
Har gida aka kira akai mata maj lallai da gyaran kai.
Rama kuwa ta kara ramewa tayi fari da ita.
Ba abinda take iya ci. Da ta zauna ita kadai sai kuka.
Zainab duk tai rabon katin bikin nata.
Ita dai komai da akeyi nata ido ne.
A bangaren Aslam kuwa Buhari na dawowa bai ga Aslam ba ya tafi gida.
Motar sa yaga ya dauka nan da nan ya kira Momy ya sanar da ita Aslam ya taho.
Haka ma ya kira ya sanar da Mami. Addu'a Mami tai masa Allah yakai sa lafiya.
Momy kuwa tun karfe biyu take zuba idon ganin Aslam amman bata ganshi ba.
Hankalin ta ne ya tashi. Can kuma sai ga sshi an kira ta da wayar sa wai yana asibiti.
Asibitin taje a lokacin aka fito dashi daga emergency aka tafi dashi inda za'a bashi daki.
Gun su tayi aka basu daki sannan likita ya kira ta.
Bayanin abinda ya same shi yai mata cewar ya bugu ne sosai a bayan sa. Sai yan raunika da ya dan daddauje.
Takardar magunguna ya bata ta amsa ta tafi ta bayar aka siyo mata.
Lokacin da Momy ta buga waya tana fadawa Buhari abinda ya faru Suna tare da Sabir.
Sosai Sabir ya tausaya masa. Haka su ka rabu jikin Sabir a sanyaye.
Tunani kuwa har ya rasa wane iri zai yi.
A ransa kuwa cewa yake yanzu yana ji yana gani zai raba farin cikin mutun biyu.
Ya tabbata duk son juna su ke jefa su a halin da suke ciki.
In har ya auri Asma'u yasan ya raba ta da farin cikin ta kuma Aslam ma bai da sauran farin ciki.
Sai yanzu yake tunani anya da Aslam yana cikin haiyacin sa ya juyawa Asma'u baya
Gaskiya da kamar wuya. Dan ya gano irin son da yake mata zai iya rasa rayuwar sa.
Haka ya koma gida duk baida sukuni.
A bangaren Aslam ma yana farkawa ya farai wa Momy kukan wai dan Allah ta taimaka a bashi Asma'u.
Momy kam Mamaki ta dinga yi saboda sai da ta fada masa kar ya soma sawa ransa abinda ya riga da yai masa nisa.
Da bata bashi amsa ba haka ya dinga kuka sai kace karamin yaro.
Ganin numfashin sa na neman daukewa yasa ta ce, yayi hakuri za tai san yadda zatai.
Duk da haka bai samu sukuni ba. shi dai ba wacce yake son gani sai Asma'u.
Momy kam bata fadawa Mami abinda ya faru da Aslam ba.
Kuma sai da ta hori Buhari da shima kada ya sanar da ita.
Ita tunanin ta ma rashin zuwan ta bikin.
Sai Allah yasa kuma ana jibi kamu aka sallamo Aslam daga asibiti.
A gida ta barshi da Dady kan cewa jibi zata dawo.
Haka Momy ta tafi tana tausayawa dan ta.
Sai ta tuna lokacin da take cewa sai ya auri Asma'u amman yaki yac"e sai Preety zai aura amman shine har da suma gashi kuma yanzu ya dawo da son ta.
Bangaren Su Mommah pretty kuwa ba karamin tashin hankali Ta shiga ba.
Ganin Pretty har wata hudu ba ita ba labarin ta.
Gashi ko waya bata yi nan fa suka hau bada cigiyar ta.
Amman abin ko alamar nasara babu.
Wata kanwar Mommah ce ta ce, a dage da addu'a Allah bayyana ta
To An dauki wata ana ta addu'a da sadaka amman shiru.
Da farko Mommah ma cewa tayi ita bata ga abinda addu'ar keyi ba.
Kanwarta ce, ta ce, ai addu'a sai a hankali a cigaba da yi har Allah y amsa.
Haka aka kara kaimi wata rana kamar daga sama sai ga pretty ta dawo da yaro a baya.
Duk ta rame tayi baki sai wani wari take fitar wa.
Tana ganin Mommahn ta tasa kuka. Ta fada jikin ta.
Mommah ce ta daga ta tana toshe hanci,
"Daga ina?"
Ta tambaye ta. Pretty ta ce,
"Mommah ruwa."
Ruwa ta dauko ta bata ta kai ta bangaren ta ta ce tai wanka.
Mommah ta rike ta ce, baza ta tafi ba dan tsoro take ji.
Zama Mommah tayi ta shiga bandaki tai wanka.
Tana fitowa tai wa dan ta wanka, Mommah ce tasa a kawo musu abinci.
Nan aka cika dakin da abinci kala kala. Tin da ta fara cin abinci take turashi kamar wacce aka ce za a kwace mata.
Mommah ce ta ce taci a hankali, amman ina haka yaron ta da bai fi wata biyu ba ta dinga cusa masa abinci.
Tana gamawa suka zube a falo sai bacci.
Ido Mommah ta zuba masu tana zubar da hawaye.
"Wash! Wallahi Uncle na gaji haka nima zan sha fama in na fara karatu."
Kallon ta yayi ya ce
"Daman baki tafi ba."
Kai ta daga masa ta kalli Fauwaz ta ce,
"Uncle Fauwaz ya kake?"
"Ni ba ruwana da ke. Kin tafi kin barni."
dariya tayi ta ce,
"Ayi hakuri wallahi Uncle Fauwaz. Asma'u ce ta burge ni na dawo amsar number ta kasan gobe zamu shige."
Kai ya daga ya ce,
"Dan bani number na gani."
"Tab ta ce, kar na bawa kowa wallahi."
Sai lokacin Sabir ya ce,
"In ba kwana zamuyi ba mu tashi mu tafi dare na yi biyar da rabi fa."
Mikewa yayi ya dauki jakar sa da basket ya mikawa Maryam Amsa tayi suka fito tana ta basu labarin Amsa'u in ka kalli Sabir zaka zaci ba jin ta yake ba amman gaba daya hankalin sa na ga ita yana jin abubuwan da take fada.
Da haka suka je gida haka tai ta bawa Mamah labarin Asma'u ranar dai har dare bata da magana sai Asma'u daga ta ce, tayi kaza sai ta ce tayi kaza.
Ta ce,
"Mamah baki ga ba yarinya karama ta na karanta medicine kuma a final year wallahi ta burge ni ga kokari da muka shiga lecture ita ke bada asma."
Mamah ta ce,
"Sai ki koyi da ita to."
"Ai insha Allahu Mamah kuma nayi 'kawa."
Shi dai yana zaune yana ji yana kara jin Asma'u na kara burge shi.
Asma'u ma da taje gida sai da ta bawa Mami labarin yarinyar.
Mami ta ce,
"Daman haka rayuwa take wani na son ka wani kuma kin ka yake yanzu dai ita kince daga haduwa Allah ya sa mata son ki. To Allah ya bar mu ga masoyan mu."
"Ameen!"
Ta mike ta hau sama.
Yaya Aslam ne ya kira ta bayan sun gaisa yake tambayar ta makaranta ita ma take tambayar sa wajen aiki.
Soyayyar Asma'u da Aslam abin sha'awa ce da burge wa dan ba karamin son juna su suke ba kowa da son dan uwan sa son da basa son su taba rabuwa da junan su.
Kowa na kula da tarairayar juna. Ga shi soyayyar su mai tsabta da kyau suke.
*Haka rayuwa yake wani daya ganka yake jin son ka a zuciyar sa. Son Allah kenan wanda wani dabi'un ka su suka burge shi. Wani kuma halayar ka abubuwa da yawa dai. Allah ka bar mu da masoyan mu,*
*Ameen!*
Mutane na tambayata wai *Sabir* Mijina ne ko saurayi nane to daga *Sabir* har *Aslam* da *Fauwaz* all are my lovelly children. Really love then.
*Husnah* kuma ina son sunan ne.
*Masoya na nagode nagode Allah bar soyayya.*
*Muje zuwa ga wani ya dadu a masoyan Asma'u shin ya kenan*
*Ina mai bada hakuri na jina shiru da kukai jiya da night da na morning da ban ba. Nagode*
*INDABAWA*
[1/18, 14:36] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
*HAJOW*
*Hakuri da juriya Online writer's*
Dedicated to *My lovelly Mum*
*81-85*
Yau tin safe Zainab ke bugawa Asma'u kofa amman ko mostin ta bata ji ba.
Abinda ya daga mata hankali kenan. Ta dau waya zata kira Buhari kenan sai taji shigowar sa.
Da sauri ta karasa wajen sa ta na ce masa
"Kaga Asma'u can kwana hudu taki bude daki yanzu na buga ma ko motsin ta bana ji."
Da sauri yayi cikin gidan kofar yake duka amman sam ko motsi.
Da gudu yayi dakin sa ya bude wata durowa ya dauko dayan key din
Fita yayi da sauri yana budewa yaga ta kwance akan sallaya tana fitar da numfashi a hankali.
Dago ta yayi yaga jkin ta duk a sake yake.
Da gudu ya dauke ta ya nufi mota da ita.
Asibiti yayi da ita da gudun gaske. kafin ya karasa ya kira Sabir ya fada masa gashi nan tare da Asma'u.
Yana karasa wa aka kawo gado aka dauke ta kai aka yi wani daki da ita.
Ruwa Sabir ya fara saka mata sannan ya fara duba mai ke damun ta.
Ya gano har da rashin cin abinci sannan kuma jinin ta ya hau.
Ya tabbata zuwan Aslam ne ya sata a wannan hali.
Shi kan sa yasan Asma'u na mugun son Aslam.
Dan ta sha fada masa. Sosai ya tausayawa mata dan ba karamin jin jiki take ba.
Aslam dake can kwance shima ya ce da Mami yana son ya koma gida.
Mami cewa tayi ya bari jikin sa ya kara kwari dan ko tafi sai da kyar yake taka kafar tashi.
Rigima ya sawa Mami dole shi sai ya tafi.
Da kyar ya bari ya kara kwana biyu, dan washe gari Buhari yana tafiya massalaci ya mike ya tafi gidan sa.
Motar sa ya dauka ya dau hanyar Abuja, duk da jikin sa ba kwari.
Tafiya yake yana tunanin halin da yake ciki.
Wai shine zai rasa Asma'u. Hawaye ne ke zuba a idon sa.
Dai dai zai shiga Abuja motar ya kwace daga hannun sa yayi cikin jeji.
Asma'u kuwa tana kwance. jiki dai yaki yayiyu.
Sam jiki ba samun sauki duk maganin da take sha.
A gaskiya tasan tana kaunar Aslam kauna kuwa ba ta taba dainawa.
Tana kwancen nan ba wanda take son ta gani inba Aslam ba.
Kuka kam ita kadai tai tayi. Ta tabbata a yanzu tai rashin Aslam ba a da ba.
Bikin ta da ya rage kwana biyar.
Ba dan taji sauki ba aka bata sallama sai dan bikin ta da ya karato.
Har gida aka kira akai mata maj lallai da gyaran kai.
Rama kuwa ta kara ramewa tayi fari da ita.
Ba abinda take iya ci. Da ta zauna ita kadai sai kuka.
Zainab duk tai rabon katin bikin nata.
Ita dai komai da akeyi nata ido ne.
A bangaren Aslam kuwa Buhari na dawowa bai ga Aslam ba ya tafi gida.
Motar sa yaga ya dauka nan da nan ya kira Momy ya sanar da ita Aslam ya taho.
Haka ma ya kira ya sanar da Mami. Addu'a Mami tai masa Allah yakai sa lafiya.
Momy kuwa tun karfe biyu take zuba idon ganin Aslam amman bata ganshi ba.
Hankalin ta ne ya tashi. Can kuma sai ga sshi an kira ta da wayar sa wai yana asibiti.
Asibitin taje a lokacin aka fito dashi daga emergency aka tafi dashi inda za'a bashi daki.
Gun su tayi aka basu daki sannan likita ya kira ta.
Bayanin abinda ya same shi yai mata cewar ya bugu ne sosai a bayan sa. Sai yan raunika da ya dan daddauje.
Takardar magunguna ya bata ta amsa ta tafi ta bayar aka siyo mata.
Lokacin da Momy ta buga waya tana fadawa Buhari abinda ya faru Suna tare da Sabir.
Sosai Sabir ya tausaya masa. Haka su ka rabu jikin Sabir a sanyaye.
Tunani kuwa har ya rasa wane iri zai yi.
A ransa kuwa cewa yake yanzu yana ji yana gani zai raba farin cikin mutun biyu.
Ya tabbata duk son juna su ke jefa su a halin da suke ciki.
In har ya auri Asma'u yasan ya raba ta da farin cikin ta kuma Aslam ma bai da sauran farin ciki.
Sai yanzu yake tunani anya da Aslam yana cikin haiyacin sa ya juyawa Asma'u baya
Gaskiya da kamar wuya. Dan ya gano irin son da yake mata zai iya rasa rayuwar sa.
Haka ya koma gida duk baida sukuni.
A bangaren Aslam ma yana farkawa ya farai wa Momy kukan wai dan Allah ta taimaka a bashi Asma'u.
Momy kam Mamaki ta dinga yi saboda sai da ta fada masa kar ya soma sawa ransa abinda ya riga da yai masa nisa.
Da bata bashi amsa ba haka ya dinga kuka sai kace karamin yaro.
Ganin numfashin sa na neman daukewa yasa ta ce, yayi hakuri za tai san yadda zatai.
Duk da haka bai samu sukuni ba. shi dai ba wacce yake son gani sai Asma'u.
Momy kam bata fadawa Mami abinda ya faru da Aslam ba.
Kuma sai da ta hori Buhari da shima kada ya sanar da ita.
Ita tunanin ta ma rashin zuwan ta bikin.
Sai Allah yasa kuma ana jibi kamu aka sallamo Aslam daga asibiti.
A gida ta barshi da Dady kan cewa jibi zata dawo.
Haka Momy ta tafi tana tausayawa dan ta.
Sai ta tuna lokacin da take cewa sai ya auri Asma'u amman yaki yac"e sai Preety zai aura amman shine har da suma gashi kuma yanzu ya dawo da son ta.
Bangaren Su Mommah pretty kuwa ba karamin tashin hankali Ta shiga ba.
Ganin Pretty har wata hudu ba ita ba labarin ta.
Gashi ko waya bata yi nan fa suka hau bada cigiyar ta.
Amman abin ko alamar nasara babu.
Wata kanwar Mommah ce ta ce, a dage da addu'a Allah bayyana ta
To An dauki wata ana ta addu'a da sadaka amman shiru.
Da farko Mommah ma cewa tayi ita bata ga abinda addu'ar keyi ba.
Kanwarta ce, ta ce, ai addu'a sai a hankali a cigaba da yi har Allah y amsa.
Haka aka kara kaimi wata rana kamar daga sama sai ga pretty ta dawo da yaro a baya.
Duk ta rame tayi baki sai wani wari take fitar wa.
Tana ganin Mommahn ta tasa kuka. Ta fada jikin ta.
Mommah ce ta daga ta tana toshe hanci,
"Daga ina?"
Ta tambaye ta. Pretty ta ce,
"Mommah ruwa."
Ruwa ta dauko ta bata ta kai ta bangaren ta ta ce tai wanka.
Mommah ta rike ta ce, baza ta tafi ba dan tsoro take ji.
Zama Mommah tayi ta shiga bandaki tai wanka.
Tana fitowa tai wa dan ta wanka, Mommah ce tasa a kawo musu abinci.
Nan aka cika dakin da abinci kala kala. Tin da ta fara cin abinci take turashi kamar wacce aka ce za a kwace mata.
Mommah ce ta ce taci a hankali, amman ina haka yaron ta da bai fi wata biyu ba ta dinga cusa masa abinci.
Tana gamawa suka zube a falo sai bacci.
Ido Mommah ta zuba masu tana zubar da hawaye.