Sashe 92
Nida Yaya Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
_After 13 minutes_
Sai ga Habeeb ya zo a bedroom yatarar da madam gani yanda take ta zabga fara'a ya zauna kusa da ita yanda naga kina wannan fara'a sweetheart wani abun farin ciki yasamemu koh"?
Sosai ma kuwa Haleesa batada lafiya na...a rikice Habeeb ya katse mata hamzari ta hanyar mik'ewa tsaye marairarice murya kamar zai yi kuka haba sweetheart don Leesa batada lafiya shine ki ke farin ciki"?
"Murmushi madam ta yi kai ni fa banaso shirme ae kajira na k'arasa fad'ar abunda zan fad'a, batare da tajira jin ta bakinshi ba tacigaba da cewa Haleesa batada lafiya na kira Dr Khaleesat ta duba ta sakamako gwajin da ta yi mata tagano tana d'auke da juna biyu har na tsawon watani biyu.
"Zaro ido Habeeb yayi I can't believe Leesa na d'auke da baby naa tsantsar farin ciki ya lullu6e shi ya rungume madam yayinda ita ma tashiga taya shi murna da fatan Allah ya sauke Haleesa lafiya Madam tad'ago fuskarshi ka je tana d'akin Hannah in ka tarrarda ita tana bacci kada katashe ta ka jira har ta falka da kanta.
"Cikin zumud'i Ya mik'e yanufi d'akin yana shiga ya yi tsaye turuss.....sakamako hango gado da ya yi ba Haleesa akai sai ya yi tunani ko tana bathroom, phone d'inshi ya yi ringing alamar shigowar text yafito da wayar daga aljihunshi Lessa! Yafad'a a baiyane hannunshi na rawa yashiga karanta text d'in yana gama karantawa yajuya da sauri a parlour ya had'u da madam ya zaiyane mata abunda ke faruwa dariya ta yi sosai tace, ae ni tuni na hal6o jirginku kawai dai na zuba muku Ido ne naga iya gudun ruwanku tun da kun shirya kanku shikenan saidai ina rok'onka son ka lalla6a ta kasan masu juna biyu basason 6aci rai kai kuma ga ka da 'yar banza zuciya sai ka saka hak'uri al'amuranka Ku zauna lafiya.
"Insha Allah sweetheart ba za'a k'ara samun matsala tsakaninmu ba wance ma Akasi ne madam ta yi dariya tace ka gaida Ammi saboda nasan can kanufa Habeeb ya yi dariya had'e da juyawa a compound yatarar da Bala yana cin abinci, hannu kawai ya mik'a mishi bani car key"
''Da mugun mamaki Bala yace lafiya boss ina za ka je ne"? Bara ka jira na gama cin abinci mu tafi tare ba"?
"Murmushi Habeeb ya yi kai dai bani key na hutashe ka ka zauna ka ci abincinka cikin kwanciyar hankali, Bala ya mik'a masa key ya kar6a yanufi mota da sauri ya yi mata key ya fizgeta da k'arfi yafice matsiyacin gudun da Habeeb yake tsulawa yasa ya iso gidansu Haleesa cikin d'an k'ank'anin lokacin.
Direct parlour Ammi ya wuce zaune yatarar da ita bayan sun gaisa suka shiga firar duniya sama-sama yake jin abunda Ammi take fad'a tunani yake ta ina Haleesa za ta 6ullo kuma yana jin kunya ya tambaye Ammi ina take.
Kamal ya yi sallama yashigo hannunshi rik'e da baqar Leda yana ganin Habeeb yashiga murmushi ya mik'awa Ammi Leda Ammi ta katse shi ta hanyar cewa ina canji na kamal"?
''Ammi na biya mai adaidaitasahu da yadauko aunty Haleesa da chanjinki.
''Ammi ta zaro ido tace wace Haleesa"? ba dai tanan gidan ba domin ni banganta ba "A rikice Habeeb ya mik'e yarik'o hannun kamal muryarshi na rawa yace kamal ta ina ka ga Leesa ta bi"?
"Kwantar da hankalinka yaya Habeeb aunty Haleesa ba za ta 6ace ba tana nan cikin gidanan.
Tana cikin gidanan a ina"? Ammi tafad'a had'e da mik'ewa.
D'akinta mana kamal yafad'a yana dariya da sauri Habeeb yajuya yanufi d'akin har yana had'awa da tuntu6e Ammi tace kai Habeebu ka yi hankali mana kad'a garin sauri ka cire 'yan yatsunka yayinda Habeeb bai Masan me Ammi take fad'a ba muradinshi ya yi tozali da Leesa yana shiga d'akin ya bango ta kwance tana sharar bacci abinta. Ajiyar zuciya ya yi yanufi wajenta ya zare teedy bears d'in da rungume ya maye gur6in teddy ta hanyar shigewa jikinta kamar a mafalki ta shak'i k'amshin perfume d'inshi a hankali ta ware idanunta akan kyakyawar fuskarshi yasaki mata tsadad'en murmushi k'ara shigewa ta yi jikinshi ya rungume ta d'ayan hannunshi na cikin rigarta yana shafar cikinta _Leesa kin haifar mun da farin ciki marar misaltuwa Allah yaraya mana abunda ke cikinki ya sauke ki lafiya_
"Ameen Haleesa tafad'a ta zare jikinta daga nashi tadauko bisa gado tashiga bathroom ta wanke bakinta da fuskarta tadawo kusa da Habeeb ta zauna ta daura kanta bisa kafad'arta _yaya Habeeb naga abun arzikin da ka yi wa zuri'ata na go........da sauri yarufe mata baki da hannunshi karki gode mun kin cancancin fiye da hakan agareni Leesa duk abunda na yi wa zuri'arki tamkar zuri'ana na yiwa.
"Hawaye farin ciki suka wanke mata fuska rungume ta yi yashiga bubbuga bayanta, kinsan kukanki yana d'aya daga cikin abunda yake d'aga mun hankali a duniya"?
D'agowa ta yi ta share fuskarta, cikin shagwa6a tace kukan farin ciki ne yaya Habeeb.
"Ba kuka za ki yi ba Leesa anan za ki nuna farin cikinki yanuna lips d'inshi da yatsa murmushi ta yi ta matsa daf da fuskarshi ta had'e bakinta da nashi tabbas salonta ya rikita Habeeb domin har yafara fita daga hayyacinshi, saida ta taro shi ta hanyar rad'a mishi _karka manta my Handsome Don kana gidan in-law d'inka fa_
"Saketa ya yi da sauri yashiga rufe bottoms d'in rigarshi sai dariya take mishi kallon k'asan ido yake aika mata d'auke da manufar zan kamaki ne.
''Mik'ewa ta yi tafita ya bi bayanta da gudu tashiga parlourn Ammi tafad'a jikinta Ammi, Ammi naa nayi kewarki tureta Ammi ta yi kin yi kewa na shine ki ka shigo gidanan batare da nasani ba"?
''Am sorry Ammi naa koda nashigo gidanan bacci nakeji sosai ina baffa naa da yaya salman"?
"Baffa yafita shi kuma ban inda yake ba kinsan yatarkato aure zaman gida ba nashi bane Murmushi Haleesa ta yi wai nikan Ammi sai yaushe za ki fara fad'ar sunan yaya salman"?
"Bansaniba Ammi tafad'a tana hararar Haleesa kyalkyalewa da dariya Habeeb da Haleesa su ka yi Ammi ta mik'e tsaye tace bari nabar muku parlourn tun da na fahimcin abun naku iya shege ne tafice tabarsu suna kwasa dariya abinsu daga bisani Haleesa ta dubi Habeeb tace my handsome Don zan shiga gidan baba Audu na gaishe su.
''Mu je na rakaki kada kitafi ke kadai dodo yakamaki, dariya Haleesa ta yi had'e da cewa uhum....su dodo manya a tsakar gida suka isko Ammi zaune tana gyara alayahu Haleesa tace Ammi mu tafi gidan baba Audu"!
"Ammi tad'ago had'e da cewa Adawo lafiya Habeeb ya yi k'asa da murya yace Amminmu yau miyan alayahu za'a yi mana"?
"Murmushi Ammi ta yi eh! Amma kuma bansa da Ku ba saboda bansan da zuwanku ba.
"Habeeb ya Sosa k'eya yace fad'a kawai ki ke yi Ammi nasan baffa ne za ki bamu koh Leesa naa"?
Dariya Haleesa ta yi had'e da gyad'a kai suka juya yayinda Ammi ta yi murmushi tace in Ku je gidan inna mairo tabaku ni kan ban girka da Ku ba.
Mamaki Haleesa take yi yaushe shaquwa mai k'arfi tashiga tsakanin Ammi da Habeeb nan take ta tuno da margayi yaya Habeeb haka yake wasa da Ammi idanunta suka ciko da hawaye da sauri ta mayarda su tun kafin Habeeb yagani ya tuhume ta a haka suka shiga gidan baba Audu sallama Haleesa tashiga rafkawa Zainab ta leqo tana arba da Haleesa ta daka tsalle ta rungume ta Habeeb ya matsa kusa da su yace a hankali zainab kinsan ba ita kadai bace.
"A shagwa6e Haleesa ta turo baki uhum... Yaya Habeeb Kadàina tona min asiri mana harararta Habeeb ya yi Zainab ta kyalkyale da dariya tace yaya Habeeb ashe musame k'aruwa shine baka fad'a min ba"?
Bashine yanzu nake fad'a miki ba Leesa na k'ok'arin hanawa wai Karna tona mata asiri da wannan drama suka k'arasa shiga parlour inna mairo ta yi matuk'ar farin ciki da ganin Haleesa musanman da ta fahimcin Haleesa na zaune lafiya da mijinta cikin tsokana Habeeb ya dube inna mairo yace innataa, Allah yasa kinada fura a gidanan"? saboda nasan ke ba irin Ammi bace a koda yaushe za'a tarar da fridge d'inki da fura.
Harara inna mairo ta zuba mishi had'e da cewa banida fura.
Zainab ta tashi da sauri tanufi fridge tadauko jug mai d'auke damamiyar fura ta mik'awa Habeeb tun safe ta dama maka tana zuba idon zuwanka Zainab tak'arasa magana tana kallon inna mairo tana dariya,kiran sallah magarib ne yafitarda Habeeb daga gidan yanufi masallacin bayan Haleesa ta yi sallah inna mairo tashiga yi mata nasihar zaman aure daga bisani inna mairo tasa kuka saboda ta tuno da marigayi yaya Habeeb da yanzu cikinan da Haleesa take d'auke da shi nashi ne da kyar Haleesa da zainab suka rarrashin inna tadaina kuka Haleesa tayi mata sallama takoma gida....
Jeeddah Aliyu🌹
[8:35PM, 28/12/2016] Hafsat Yau Abdullahi: [27/12 1:50 pm] aliyujeeddah: 💝```NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
Na Hauwa shehu Aliyu🌹
*®NWA*
*°°°°In Dedication°°°*
*Shehu Aliyu Family's*
*100*
_the End_
Sai ga Habeeb ya zo a bedroom yatarar da madam gani yanda take ta zabga fara'a ya zauna kusa da ita yanda naga kina wannan fara'a sweetheart wani abun farin ciki yasamemu koh"?
Sosai ma kuwa Haleesa batada lafiya na...a rikice Habeeb ya katse mata hamzari ta hanyar mik'ewa tsaye marairarice murya kamar zai yi kuka haba sweetheart don Leesa batada lafiya shine ki ke farin ciki"?
"Murmushi madam ta yi kai ni fa banaso shirme ae kajira na k'arasa fad'ar abunda zan fad'a, batare da tajira jin ta bakinshi ba tacigaba da cewa Haleesa batada lafiya na kira Dr Khaleesat ta duba ta sakamako gwajin da ta yi mata tagano tana d'auke da juna biyu har na tsawon watani biyu.
"Zaro ido Habeeb yayi I can't believe Leesa na d'auke da baby naa tsantsar farin ciki ya lullu6e shi ya rungume madam yayinda ita ma tashiga taya shi murna da fatan Allah ya sauke Haleesa lafiya Madam tad'ago fuskarshi ka je tana d'akin Hannah in ka tarrarda ita tana bacci kada katashe ta ka jira har ta falka da kanta.
"Cikin zumud'i Ya mik'e yanufi d'akin yana shiga ya yi tsaye turuss.....sakamako hango gado da ya yi ba Haleesa akai sai ya yi tunani ko tana bathroom, phone d'inshi ya yi ringing alamar shigowar text yafito da wayar daga aljihunshi Lessa! Yafad'a a baiyane hannunshi na rawa yashiga karanta text d'in yana gama karantawa yajuya da sauri a parlour ya had'u da madam ya zaiyane mata abunda ke faruwa dariya ta yi sosai tace, ae ni tuni na hal6o jirginku kawai dai na zuba muku Ido ne naga iya gudun ruwanku tun da kun shirya kanku shikenan saidai ina rok'onka son ka lalla6a ta kasan masu juna biyu basason 6aci rai kai kuma ga ka da 'yar banza zuciya sai ka saka hak'uri al'amuranka Ku zauna lafiya.
"Insha Allah sweetheart ba za'a k'ara samun matsala tsakaninmu ba wance ma Akasi ne madam ta yi dariya tace ka gaida Ammi saboda nasan can kanufa Habeeb ya yi dariya had'e da juyawa a compound yatarar da Bala yana cin abinci, hannu kawai ya mik'a mishi bani car key"
''Da mugun mamaki Bala yace lafiya boss ina za ka je ne"? Bara ka jira na gama cin abinci mu tafi tare ba"?
"Murmushi Habeeb ya yi kai dai bani key na hutashe ka ka zauna ka ci abincinka cikin kwanciyar hankali, Bala ya mik'a masa key ya kar6a yanufi mota da sauri ya yi mata key ya fizgeta da k'arfi yafice matsiyacin gudun da Habeeb yake tsulawa yasa ya iso gidansu Haleesa cikin d'an k'ank'anin lokacin.
Direct parlour Ammi ya wuce zaune yatarar da ita bayan sun gaisa suka shiga firar duniya sama-sama yake jin abunda Ammi take fad'a tunani yake ta ina Haleesa za ta 6ullo kuma yana jin kunya ya tambaye Ammi ina take.
Kamal ya yi sallama yashigo hannunshi rik'e da baqar Leda yana ganin Habeeb yashiga murmushi ya mik'awa Ammi Leda Ammi ta katse shi ta hanyar cewa ina canji na kamal"?
''Ammi na biya mai adaidaitasahu da yadauko aunty Haleesa da chanjinki.
''Ammi ta zaro ido tace wace Haleesa"? ba dai tanan gidan ba domin ni banganta ba "A rikice Habeeb ya mik'e yarik'o hannun kamal muryarshi na rawa yace kamal ta ina ka ga Leesa ta bi"?
"Kwantar da hankalinka yaya Habeeb aunty Haleesa ba za ta 6ace ba tana nan cikin gidanan.
Tana cikin gidanan a ina"? Ammi tafad'a had'e da mik'ewa.
D'akinta mana kamal yafad'a yana dariya da sauri Habeeb yajuya yanufi d'akin har yana had'awa da tuntu6e Ammi tace kai Habeebu ka yi hankali mana kad'a garin sauri ka cire 'yan yatsunka yayinda Habeeb bai Masan me Ammi take fad'a ba muradinshi ya yi tozali da Leesa yana shiga d'akin ya bango ta kwance tana sharar bacci abinta. Ajiyar zuciya ya yi yanufi wajenta ya zare teedy bears d'in da rungume ya maye gur6in teddy ta hanyar shigewa jikinta kamar a mafalki ta shak'i k'amshin perfume d'inshi a hankali ta ware idanunta akan kyakyawar fuskarshi yasaki mata tsadad'en murmushi k'ara shigewa ta yi jikinshi ya rungume ta d'ayan hannunshi na cikin rigarta yana shafar cikinta _Leesa kin haifar mun da farin ciki marar misaltuwa Allah yaraya mana abunda ke cikinki ya sauke ki lafiya_
"Ameen Haleesa tafad'a ta zare jikinta daga nashi tadauko bisa gado tashiga bathroom ta wanke bakinta da fuskarta tadawo kusa da Habeeb ta zauna ta daura kanta bisa kafad'arta _yaya Habeeb naga abun arzikin da ka yi wa zuri'ata na go........da sauri yarufe mata baki da hannunshi karki gode mun kin cancancin fiye da hakan agareni Leesa duk abunda na yi wa zuri'arki tamkar zuri'ana na yiwa.
"Hawaye farin ciki suka wanke mata fuska rungume ta yi yashiga bubbuga bayanta, kinsan kukanki yana d'aya daga cikin abunda yake d'aga mun hankali a duniya"?
D'agowa ta yi ta share fuskarta, cikin shagwa6a tace kukan farin ciki ne yaya Habeeb.
"Ba kuka za ki yi ba Leesa anan za ki nuna farin cikinki yanuna lips d'inshi da yatsa murmushi ta yi ta matsa daf da fuskarshi ta had'e bakinta da nashi tabbas salonta ya rikita Habeeb domin har yafara fita daga hayyacinshi, saida ta taro shi ta hanyar rad'a mishi _karka manta my Handsome Don kana gidan in-law d'inka fa_
"Saketa ya yi da sauri yashiga rufe bottoms d'in rigarshi sai dariya take mishi kallon k'asan ido yake aika mata d'auke da manufar zan kamaki ne.
''Mik'ewa ta yi tafita ya bi bayanta da gudu tashiga parlourn Ammi tafad'a jikinta Ammi, Ammi naa nayi kewarki tureta Ammi ta yi kin yi kewa na shine ki ka shigo gidanan batare da nasani ba"?
''Am sorry Ammi naa koda nashigo gidanan bacci nakeji sosai ina baffa naa da yaya salman"?
"Baffa yafita shi kuma ban inda yake ba kinsan yatarkato aure zaman gida ba nashi bane Murmushi Haleesa ta yi wai nikan Ammi sai yaushe za ki fara fad'ar sunan yaya salman"?
"Bansaniba Ammi tafad'a tana hararar Haleesa kyalkyalewa da dariya Habeeb da Haleesa su ka yi Ammi ta mik'e tsaye tace bari nabar muku parlourn tun da na fahimcin abun naku iya shege ne tafice tabarsu suna kwasa dariya abinsu daga bisani Haleesa ta dubi Habeeb tace my handsome Don zan shiga gidan baba Audu na gaishe su.
''Mu je na rakaki kada kitafi ke kadai dodo yakamaki, dariya Haleesa ta yi had'e da cewa uhum....su dodo manya a tsakar gida suka isko Ammi zaune tana gyara alayahu Haleesa tace Ammi mu tafi gidan baba Audu"!
"Ammi tad'ago had'e da cewa Adawo lafiya Habeeb ya yi k'asa da murya yace Amminmu yau miyan alayahu za'a yi mana"?
"Murmushi Ammi ta yi eh! Amma kuma bansa da Ku ba saboda bansan da zuwanku ba.
"Habeeb ya Sosa k'eya yace fad'a kawai ki ke yi Ammi nasan baffa ne za ki bamu koh Leesa naa"?
Dariya Haleesa ta yi had'e da gyad'a kai suka juya yayinda Ammi ta yi murmushi tace in Ku je gidan inna mairo tabaku ni kan ban girka da Ku ba.
Mamaki Haleesa take yi yaushe shaquwa mai k'arfi tashiga tsakanin Ammi da Habeeb nan take ta tuno da margayi yaya Habeeb haka yake wasa da Ammi idanunta suka ciko da hawaye da sauri ta mayarda su tun kafin Habeeb yagani ya tuhume ta a haka suka shiga gidan baba Audu sallama Haleesa tashiga rafkawa Zainab ta leqo tana arba da Haleesa ta daka tsalle ta rungume ta Habeeb ya matsa kusa da su yace a hankali zainab kinsan ba ita kadai bace.
"A shagwa6e Haleesa ta turo baki uhum... Yaya Habeeb Kadàina tona min asiri mana harararta Habeeb ya yi Zainab ta kyalkyale da dariya tace yaya Habeeb ashe musame k'aruwa shine baka fad'a min ba"?
Bashine yanzu nake fad'a miki ba Leesa na k'ok'arin hanawa wai Karna tona mata asiri da wannan drama suka k'arasa shiga parlour inna mairo ta yi matuk'ar farin ciki da ganin Haleesa musanman da ta fahimcin Haleesa na zaune lafiya da mijinta cikin tsokana Habeeb ya dube inna mairo yace innataa, Allah yasa kinada fura a gidanan"? saboda nasan ke ba irin Ammi bace a koda yaushe za'a tarar da fridge d'inki da fura.
Harara inna mairo ta zuba mishi had'e da cewa banida fura.
Zainab ta tashi da sauri tanufi fridge tadauko jug mai d'auke damamiyar fura ta mik'awa Habeeb tun safe ta dama maka tana zuba idon zuwanka Zainab tak'arasa magana tana kallon inna mairo tana dariya,kiran sallah magarib ne yafitarda Habeeb daga gidan yanufi masallacin bayan Haleesa ta yi sallah inna mairo tashiga yi mata nasihar zaman aure daga bisani inna mairo tasa kuka saboda ta tuno da marigayi yaya Habeeb da yanzu cikinan da Haleesa take d'auke da shi nashi ne da kyar Haleesa da zainab suka rarrashin inna tadaina kuka Haleesa tayi mata sallama takoma gida....
Jeeddah Aliyu🌹
[8:35PM, 28/12/2016] Hafsat Yau Abdullahi: [27/12 1:50 pm] aliyujeeddah: 💝```NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
Na Hauwa shehu Aliyu🌹
*®NWA*
*°°°°In Dedication°°°*
*Shehu Aliyu Family's*
*100*
_the End_