Sashe 29
Nida Yaya Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Da gudu Maryam tafad'o parlour Hajiya khareema d'a kwalin da mayafinta a hannuta, tafad'a jikin Hajiya khareema tafashe da matsananci kuka a tsorace Hajiya khareema tad'ago Maryam cikin rawar murya tace lafiya Maryam kukan me kike yi"?
Maryam tak'ara rushewa da kuka hawaye kaca-kaca akan fuskarta shikenan Hajiya a karo na biyu narasa yaya Habeeb wallahi Hajiya mutuwa zan yi in har ban aure yaya Habeeb saboda, shine bugun zuciyata ba zan iya rayuwa ba shi yanzu nasami labari a babban gida wurin Dada wai Habeeb zai yi aure.
Hajiya khareema tasauke ajiyar zuciya tace kutuma ubanan yanzu dama d'an banza yaro nan yana da niyar K'ara aure a rayuwarshi, ba hanyar da ba mu bi ba ni da mahaifinki ya amince ya aure ki amma yak'i to wallahi bai isa ba ko yana so ko ba yaso sai ya aure ki wai 'yar gidan uban waye zai aura waye ubanta duk fad'in "Nigeria"?
"Maryam ta shar6e hawaye tace Hajiya 'yar talakawa ce ba su mallaki komai ba sai tari tsiya da fatara.
Hajiya khareema taja tsoki cike da takaici tace yanzu akan 'yar matsiyata Habeeb ya yi fatali da soyayyar da kike yi masa tabbas zan bi kowace hanya don gani Habeeb ya zama mallaki ki.
Maryam tasaki murmushi jin dad'i..
Jeeddah Aliyu🌹
[10/24, 11:43 AM] +234 813 417 9191: [03/10 5:25 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```®NWA```
°°°°```Dedicated```°°°
*To Shehu Aliyu family's*
```58```
Ta wani kad'a kai kamar kadangarwa tace da kuwa har abada Hajiya ba zan ta6a mantawa da ke, a rayuwa ko a wance lokacin ni nafi cancanta yaya "Habeeb ya aura amma ya buge da aure aunty salma shi a dole baisan daraja da k'imar soyayya Dan Allah Hajiya ki yi duk yadda za ki yi na maye gur6in aunty salma a gidan yaya Habeeb "kin fi kowa sanin irin tsananin 'kuncin da nake ciki tun daga ranar da yaya Habeeb ya aure aunty salma har "Allah ya kar6i ranta ina fama da ciwon sonshi akan yaya Habeeb zan iya salwatar da rayuwa ta, da sauri Hajiya khareema ta katsi mata hamzari ta hanyar cewa ki kwantar da hankalinki muddin ina numfashi sai Habeeb ya aure ki don ba zan zuba ido ina kallon ki ki k'are rayuwarki ba aure tunda kin riga kin sakawa ranki in ba Habeeb ba za ki rayuwa ba.
"Maryam tasaki ihu farin ciki had'e da k'ank'ame Hajiya khareema.
```HABEEB```
Habeeb na kwance bisa "three star a katafare parlour madam Hindu hannunshi rik'e da "remote control madam Hindu tashigo parlour fuskarta d'auke da murmushi ta zauna akan kujera da ke "facing d'inshi "son dama inason ganinka dagane da zance gidan da Haleesa za ta zauna madam ta dakata da zanceta domin taji ta bakin Habeeb"
D'agowa ya yi ya tsurawa madam ido sai kace yau yafara ganinta daga bisani ya mayarda ganinshi wurin TV" madam ta yi murmushi saboda tasan halin d'a nata miskili ne na bugawa a jarida ba magana zai yi ba tacigaba da kallonshi can tace son wannan shine "right time da yakamata ka tare a sabon gidanka sabuwar Amarya a sabon gida tak'arasa magana tana murmushi yayinda Habeeb ya yi shiru zuciyarshi na tuk'uk'i don tsabar takaici jin yakeyi kamar ya hadiye zuciya, ko zai huta da zance da aure nan ya tsani zance Haleesa amma ita mom ba za ta gane ba ya yatashi zaune yana yatsina fuska yace "Mom gaskiya ni ban shirya zama a wannan gidan ba in fact ko "furniture's ba bu ciki kuma banida lokacin da zan yi odering nasu a yanzu Wani kallon madam ta watsa masa ta tabe baki banaso shirme banza Habeeb furniture's har wani Abu ne da za ka ce bakada "time na odering na su ka bud'e kunnenka da kyau ka saurare ni banaso dangin mahaifinka su San cewa, ni ce na nema maka aure Haleesa don haka ina gargad'inka da kada kasake kafito da alama da za ta nunawa duniya cewa Haleesa ba za6inka ba ce, ina fatar ka fahimce inda zance na yadosa"?
"Habeeb ya lumshe ido zuciyarshi cike da tsanar Haleesa ya gyad'a kai"
Cikin rashin kula da yanayi da yashiga madam tacigaba da cewa a matsayina na mahaifiyarka na umurce ka da gaugauta zuba duk wani abu da gidanka yake da bukata domin anan Haleesa za ta zauna kafin ka wuce da ita gidanka na Abuja.
'Dumm' Habeeb ya yi yana kallon madam da kyar ya iya sarafa halshe shi ya furta me kuma za ta je yi abuja"?
Harara madam ta galla masa had'e da cewa bansaniba sai kuma magana lefe kasan yanzu ne nake da tabbaci za ka yi aure saboda wance aure naka kai, kadai kayi kid'aka ka kuma taka rawarka a wurina yanzu ne za ka yi aure.
"Mamaki kalamai madam suka hana Habeeb magana sai fama musu-musu yake da baki k'iyayya Haleesa na 'Kara link'aya a zucyarshi gani mom ta mayarda hankalinta wurin TV hakan yabashi tabbaci cewa tagama maganarta ya numfasa ya lankwashe murya "sweetheart duk yadda kika tsara banida matsala "I'm ready to obey your decision ya d'a numfasa yacigaba da cewa "next week zan tafi Japan na yi "Ordering duk wani abu da gidan yake da buk'ata yak'arasa magana kamar zai fashe da kuka.
"Madam ta yi murmushin jin dad'i kalaman Habeeb tace Allah ya yi maka albarka dama nasan bara ka ta6a bani kunya.
"Humm! Habeeb yafad'a had'e da murmushi yak'e a zuciyarshi ya k'udiri aniya sai ya k'auntatawa Haleesa sai ta gwanmace tak'are rayuwarta a "kirikiri prison" da ta rayuwa a gidanshi ya ajiye "remote d'in hannunshi ya mik'e yanufi k'ofar fita daga parlourn.
```HALEESA```
Maryam tak'ara rushewa da kuka hawaye kaca-kaca akan fuskarta shikenan Hajiya a karo na biyu narasa yaya Habeeb wallahi Hajiya mutuwa zan yi in har ban aure yaya Habeeb saboda, shine bugun zuciyata ba zan iya rayuwa ba shi yanzu nasami labari a babban gida wurin Dada wai Habeeb zai yi aure.
Hajiya khareema tasauke ajiyar zuciya tace kutuma ubanan yanzu dama d'an banza yaro nan yana da niyar K'ara aure a rayuwarshi, ba hanyar da ba mu bi ba ni da mahaifinki ya amince ya aure ki amma yak'i to wallahi bai isa ba ko yana so ko ba yaso sai ya aure ki wai 'yar gidan uban waye zai aura waye ubanta duk fad'in "Nigeria"?
"Maryam ta shar6e hawaye tace Hajiya 'yar talakawa ce ba su mallaki komai ba sai tari tsiya da fatara.
Hajiya khareema taja tsoki cike da takaici tace yanzu akan 'yar matsiyata Habeeb ya yi fatali da soyayyar da kike yi masa tabbas zan bi kowace hanya don gani Habeeb ya zama mallaki ki.
Maryam tasaki murmushi jin dad'i..
Jeeddah Aliyu🌹
[10/24, 11:43 AM] +234 813 417 9191: [03/10 5:25 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```®NWA```
°°°°```Dedicated```°°°
*To Shehu Aliyu family's*
```58```
Ta wani kad'a kai kamar kadangarwa tace da kuwa har abada Hajiya ba zan ta6a mantawa da ke, a rayuwa ko a wance lokacin ni nafi cancanta yaya "Habeeb ya aura amma ya buge da aure aunty salma shi a dole baisan daraja da k'imar soyayya Dan Allah Hajiya ki yi duk yadda za ki yi na maye gur6in aunty salma a gidan yaya Habeeb "kin fi kowa sanin irin tsananin 'kuncin da nake ciki tun daga ranar da yaya Habeeb ya aure aunty salma har "Allah ya kar6i ranta ina fama da ciwon sonshi akan yaya Habeeb zan iya salwatar da rayuwa ta, da sauri Hajiya khareema ta katsi mata hamzari ta hanyar cewa ki kwantar da hankalinki muddin ina numfashi sai Habeeb ya aure ki don ba zan zuba ido ina kallon ki ki k'are rayuwarki ba aure tunda kin riga kin sakawa ranki in ba Habeeb ba za ki rayuwa ba.
"Maryam tasaki ihu farin ciki had'e da k'ank'ame Hajiya khareema.
```HABEEB```
Habeeb na kwance bisa "three star a katafare parlour madam Hindu hannunshi rik'e da "remote control madam Hindu tashigo parlour fuskarta d'auke da murmushi ta zauna akan kujera da ke "facing d'inshi "son dama inason ganinka dagane da zance gidan da Haleesa za ta zauna madam ta dakata da zanceta domin taji ta bakin Habeeb"
D'agowa ya yi ya tsurawa madam ido sai kace yau yafara ganinta daga bisani ya mayarda ganinshi wurin TV" madam ta yi murmushi saboda tasan halin d'a nata miskili ne na bugawa a jarida ba magana zai yi ba tacigaba da kallonshi can tace son wannan shine "right time da yakamata ka tare a sabon gidanka sabuwar Amarya a sabon gida tak'arasa magana tana murmushi yayinda Habeeb ya yi shiru zuciyarshi na tuk'uk'i don tsabar takaici jin yakeyi kamar ya hadiye zuciya, ko zai huta da zance da aure nan ya tsani zance Haleesa amma ita mom ba za ta gane ba ya yatashi zaune yana yatsina fuska yace "Mom gaskiya ni ban shirya zama a wannan gidan ba in fact ko "furniture's ba bu ciki kuma banida lokacin da zan yi odering nasu a yanzu Wani kallon madam ta watsa masa ta tabe baki banaso shirme banza Habeeb furniture's har wani Abu ne da za ka ce bakada "time na odering na su ka bud'e kunnenka da kyau ka saurare ni banaso dangin mahaifinka su San cewa, ni ce na nema maka aure Haleesa don haka ina gargad'inka da kada kasake kafito da alama da za ta nunawa duniya cewa Haleesa ba za6inka ba ce, ina fatar ka fahimce inda zance na yadosa"?
"Habeeb ya lumshe ido zuciyarshi cike da tsanar Haleesa ya gyad'a kai"
Cikin rashin kula da yanayi da yashiga madam tacigaba da cewa a matsayina na mahaifiyarka na umurce ka da gaugauta zuba duk wani abu da gidanka yake da bukata domin anan Haleesa za ta zauna kafin ka wuce da ita gidanka na Abuja.
'Dumm' Habeeb ya yi yana kallon madam da kyar ya iya sarafa halshe shi ya furta me kuma za ta je yi abuja"?
Harara madam ta galla masa had'e da cewa bansaniba sai kuma magana lefe kasan yanzu ne nake da tabbaci za ka yi aure saboda wance aure naka kai, kadai kayi kid'aka ka kuma taka rawarka a wurina yanzu ne za ka yi aure.
"Mamaki kalamai madam suka hana Habeeb magana sai fama musu-musu yake da baki k'iyayya Haleesa na 'Kara link'aya a zucyarshi gani mom ta mayarda hankalinta wurin TV hakan yabashi tabbaci cewa tagama maganarta ya numfasa ya lankwashe murya "sweetheart duk yadda kika tsara banida matsala "I'm ready to obey your decision ya d'a numfasa yacigaba da cewa "next week zan tafi Japan na yi "Ordering duk wani abu da gidan yake da buk'ata yak'arasa magana kamar zai fashe da kuka.
"Madam ta yi murmushin jin dad'i kalaman Habeeb tace Allah ya yi maka albarka dama nasan bara ka ta6a bani kunya.
"Humm! Habeeb yafad'a had'e da murmushi yak'e a zuciyarshi ya k'udiri aniya sai ya k'auntatawa Haleesa sai ta gwanmace tak'are rayuwarta a "kirikiri prison" da ta rayuwa a gidanshi ya ajiye "remote d'in hannunshi ya mik'e yanufi k'ofar fita daga parlourn.
```HALEESA```