Sashe 3
Nida Yaya Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Haleesa ta lumshe idanu ta tsanani son yaya Habeeb yacigaba da ratsa jijiyoyi jikinta ya ziyarce sassan jini jikinta dama haka takeji a duk lokacin ta, taga yaya Habeeb ko kuma taji murya sa ya durk'usa ya gaida baffa.
Baffa amsa cikin sakin fuska yaya Habeeb yace baffa baba yace na fad'a maka yafito kai kadai yake jira"
Da sauri baffa ya ajiye rediyo shi ya mik'e tsaye had'e da cewa masha Allah dama shi nake jira Ammi tace adawo lafiya baffa yace Allah yasa yafice yayin da yaya Habeeb yajuya wurin Ammi ya gaidata ya zuguri yaya salman cikin tsokana yace sarki ci me aka sa mu ne da ba'a tayawa mutane"?
Yaya salman yayi dariya yace wallahi Habeeb ka rena ni ko manta da matsayi na, na siriki ka ne"?
Yaya Habeeb ya tabe baki yace ae ni banida siriki yajuya ya kalle Ammi ya d'an zaro ido yana dariya yace wai ashe Ammi na kusa"? Ammi ce kadai suruka ta Ammi ta kyabe baki had'e da cewa _Allah_ ya tsare ni da yin sarakuci da kai na barma inna mairo watakila ita za ta iya Ammi tak'arasa magana had'e da mik'ewa tsaye tashige d'akinta.
Yaya Habeeb da yaya salman suka kyalkyale da, dariya yaya Habeeb yace Ammin mu kenan.
yaya Habeeb na gani Ammi tashiga d'aki yasa k'afarsa ya d'an shuri k'afar Haleesa nan take taji wani irin yarrr tsigar jikinta ya tashi da sauri ta, rintsi idanuta.
Yaya Habeeb yace _babylove_ ba gaisuwa"?
Haleesa tayi murmushi cikin 'yar k'aramar muryarta tace ina wuni yaya Habeeb"?
Rik'e abarki banaso tun da sai da na rok'a.
Kamal ya kyalkayale da dariya yace _yeeee yau yaya Habeeb da aunty Haleesa sunyi fad'a I'm so happy dama ina jira ranarda za kuyi fad'a ni kuma nayi rawa har da tsalle_
Yaya Habeeb ya gallawa kamal harara yace wa yagaya maka anta da jini suna, fad'a"?
Ya juyawa wurin Haleesa yace ae mu bama fad'a ko Haleesa naa"?
Haleesa na murmushi tace kwarai kuwa ```NI DA YAYA HABEEB ```
Jini da anta ne bugun zuciyarmu d'aya mtss yaya salman yaja tsoki had'e da mik'ewa yace kai indan kagama shiririrka ina shago yad'auki buta ya wanke hannusa yafice yaya Habeeb ya kalle Haleesa suka kyalkyale da dariya ya bud'e kwano tuwon da ke gabanta yace babylove baki cinye abinci ki ba"?
Kai nake jira yaya Habeeb sanin kanka ne komai tsanani yunwa da nakeji, bana iya cin abinci ni kadai dole sai tare da kai.
Yayi murmushi mai sauti gaske Wanda ke nuna ya ji dad'i kalamanta daga bisani yace shiyasa na matsu ayi aure mu Haleesa domin nasan zan sami kyakyawan kulawa daga gareki, Haleesa ina sonki farin cikina burina shine naganki a d'akina a matsayin matar aure na da ranar sai na kwana ina godewa mahalicina da nufi ni da samun babbar ni'eema.
Cikin yanayi na jin kunya Haleesa ta sada kai k'asa cikin sigar shagwaba tace yaya Habeeb ka wank'o hannunka mu ci abinci saboda ni yunwa nakeji
Ni kuma _babylove_ duk lokacin da na kasance tare da ke ko da ace inaji yunwa neman ta nakeyi narasa, kallon wannan kyakyawar fuskarki ta k'osar da ni.
Haleesa tad'ago dara-dara idanuta tasauke su bisa fuskar yaya Habeeb cikin shauk'i so suke kallon juna, tamkar yau ne suka fara gani junansu, Haleesa ce tafara sauke idanuta k'asa daga bisani ta mik'e tadauko buta tace yaya Habeeb ga ruwa ka wanke hannuka ya tara hannushi ta zuba masa ruwa ya wanke sauran ruwan hannushi ya yarfa mata a fuska.
Tasaki sanyaye murmushi had'e da cewa kai koh yaya Habeeb kana so na k'ara jik'aka da ruwan wanke-wanke"?
Yaya Habeeb yayi murmushi yace _nop babylove_ banaso saboda ko d'azu saida inna ta tsare ni da tambayoyi.
Murmushi Haleesa tayi had'e da ajiye buta a gefe daga bisani ta koma wurin zamanta yaya Habeeb ya bud'e kwano suka fara cin tuwon Haleesa ta tsinci kanta cikin nishad'i marar misaltuwa tun lokacin suka fara cin abinci.....
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[24/08 7:16 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```7```
Idanu su na manne da juna ta hanyar aikawa junansu kallon _so_ Haleesa na jefa hannuta cikin kwano da suna, ta gutsiri tuwo shima yaya Habeeb yasaka nasa hannu sai kawai hannaye su sukayi karo sakamako tuwo, yak'are sai lokacin suka fahimci cewa , sun ciye tuwon yaya Habeeb ya kalli Haleesa ta sada kai k'asa tana dariya ya dungure mata kai yace yarinya nan kinada wayo shine kika tsare ni da idanu kin ka cinye tuwonki koh"?
A shagwabe tace Allah yaya Habeeb kai ne ka cinye loma uku kawai nayi tak'arasa magana tana murgud'a baki, yaya Habeeb ya zaro idanu yace _umhh babylove ba wani nan kedai kin cinye tuwonki kin hanawa yaya Habeeb d'inki_
Batare da tace komai ba tattara kwanuka takai _kitchen_ ta wanke hannuta ta mik'a masa buta ya wanke nasa hannun, daga bisani ya mik'e tsaye had'e da yin miqa, Haleesa ta tsare shi da ido ya hura mata iskan baki sa akan fuska, ta lumshe idanu yaya Habeeb yayi dariya yace _babylove ni zan koma shago akwai d'iki wata amarya da na fara ban k'arasa, kuma nayi mata alqawali gobe ta zo ta kar6a_
Haleesa ta turbune fuska kamar za ta yi kuka, tace yanzu kenan tafiya za ka yi yaya Habeeb"?
_Eh babylove nima ba'a so raina zan tafi ba sai don na cika alqawali da na d'auka kuma kinsan gobe akwai school banaso kiyi latti tashi_
Ta sauke ajiyar zuciya cikin sanyi murya tace sai da safe yaya Habeeb, da sauri yatari numfashinta ta hanyar cewa, babylove tun da bakyaso na tafi nafasa, tafiyar domin ko na tafi ba abunda zan iya tsinana a dalilin na bar zuciyata cikin yanayi na rashin jin dad'i ina sonki Haleesa shiyasa nake adawa da duk wani abu da yake yunkuri Shiga tsakani ki da farin cikin ki.
Tasan duk abunda yaya Habeeb yafad'a gaskiya ne bata ta6a gani mahaluki da yakesonta irin yaya Habeeb, yafifita soyayyarta aka komai nashi yana matuk'ar sonta fiye da yadda yakeso kanshi, shiyasa ita ma ta ware masa fili mai matuk'ar girma da fad'i a cikin zuciyarta.
_Haleesa_ a firgice tadago idanuta ta kalle shi shima ita yake kallo tayi, murmushin tace _yaya Habeeb_
Sai da ya mayar mata da martani murmushinta sannan yace _ina sonki_
Haleesa ta kyalkyale da dariya tace kai yaya Habeeb wannan kalma nasha jin ta a bakinka, na kuma amince da ita D'ari bisa d'ari yaya Habeeb yayi k'asa da murya yace da gaske"?
Kwarai kuwa shiyasa na baka sarautar zuciyata domin ka shinfid'a mulki iya son ranka, yaya Habeeb ya tintsire da dariya mai d'auke da tsantsa farin ciki, daga bisani yace na gode da wannan sarauta da kika bani, tabbas samunki agareni Haleesa babban rabon ne burina kuma na waye gari na ganki a matsayin matata a ranar zan nunawa miki irin tsantsa son da nake miki zan nuna miki cewa _ke d'aya ce_ anan yanuna k'irjinsa da hannu.
Cike da jin kunya Haleesa ta juya za ta shige d'aki karaf yaya Habeeb yarik'o hannuta, yace yaya Habeeb naki ne ke kadai Haleesa, ki yi yadda kika ga dama da shi ba Wanda zai hanaki.
Wani irin dad'i ne ya ziyarce zuciyar Haleesa har takeji a jikinta cewa ba mace da takai ta ```DACE DA MASOYI```
Yaya Habeeb ya zagayo gabanta ya k'ura mata ido tsabar son da yake mata jin yakeyi tamkar ya hadiye ta yace _I love you Haleesa you are the only woman I love & I'll continue to loved you for the rest of my life_
Haleesa tayi murmshin tace yaya salman na jiranka fa bata fuska yayi kamar zai yi kuka yace k'ora na kike yi koh Haleesa"?
Da sauri ta girgiza kai ta wani marairace murya banaso ka kasance cikin masu sa6a alqawali, domin alama ce ta munafukai na kuma tabbata yaya Habeeb d'ina ba zai kasance a Jeri munafukai ba don haka katafi ka k'arasa aikinka sai da safe.
Yaya Habeeb yasakin hannuta yace sai da safe my wife kiyi baccin mai dad'i had'e da mafalkina yana k'arasa magana yafice daga gidan, Haleesa tajuya tashige d'aki zuciyarta cike da son da k'aunar yaya Habeeb....
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[24/08 8:51 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [24/08 7:32 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```8```
```ASALIN LABARI ```
Baffa amsa cikin sakin fuska yaya Habeeb yace baffa baba yace na fad'a maka yafito kai kadai yake jira"
Da sauri baffa ya ajiye rediyo shi ya mik'e tsaye had'e da cewa masha Allah dama shi nake jira Ammi tace adawo lafiya baffa yace Allah yasa yafice yayin da yaya Habeeb yajuya wurin Ammi ya gaidata ya zuguri yaya salman cikin tsokana yace sarki ci me aka sa mu ne da ba'a tayawa mutane"?
Yaya salman yayi dariya yace wallahi Habeeb ka rena ni ko manta da matsayi na, na siriki ka ne"?
Yaya Habeeb ya tabe baki yace ae ni banida siriki yajuya ya kalle Ammi ya d'an zaro ido yana dariya yace wai ashe Ammi na kusa"? Ammi ce kadai suruka ta Ammi ta kyabe baki had'e da cewa _Allah_ ya tsare ni da yin sarakuci da kai na barma inna mairo watakila ita za ta iya Ammi tak'arasa magana had'e da mik'ewa tsaye tashige d'akinta.
Yaya Habeeb da yaya salman suka kyalkyale da, dariya yaya Habeeb yace Ammin mu kenan.
yaya Habeeb na gani Ammi tashiga d'aki yasa k'afarsa ya d'an shuri k'afar Haleesa nan take taji wani irin yarrr tsigar jikinta ya tashi da sauri ta, rintsi idanuta.
Yaya Habeeb yace _babylove_ ba gaisuwa"?
Haleesa tayi murmushi cikin 'yar k'aramar muryarta tace ina wuni yaya Habeeb"?
Rik'e abarki banaso tun da sai da na rok'a.
Kamal ya kyalkayale da dariya yace _yeeee yau yaya Habeeb da aunty Haleesa sunyi fad'a I'm so happy dama ina jira ranarda za kuyi fad'a ni kuma nayi rawa har da tsalle_
Yaya Habeeb ya gallawa kamal harara yace wa yagaya maka anta da jini suna, fad'a"?
Ya juyawa wurin Haleesa yace ae mu bama fad'a ko Haleesa naa"?
Haleesa na murmushi tace kwarai kuwa ```NI DA YAYA HABEEB ```
Jini da anta ne bugun zuciyarmu d'aya mtss yaya salman yaja tsoki had'e da mik'ewa yace kai indan kagama shiririrka ina shago yad'auki buta ya wanke hannusa yafice yaya Habeeb ya kalle Haleesa suka kyalkyale da dariya ya bud'e kwano tuwon da ke gabanta yace babylove baki cinye abinci ki ba"?
Kai nake jira yaya Habeeb sanin kanka ne komai tsanani yunwa da nakeji, bana iya cin abinci ni kadai dole sai tare da kai.
Yayi murmushi mai sauti gaske Wanda ke nuna ya ji dad'i kalamanta daga bisani yace shiyasa na matsu ayi aure mu Haleesa domin nasan zan sami kyakyawan kulawa daga gareki, Haleesa ina sonki farin cikina burina shine naganki a d'akina a matsayin matar aure na da ranar sai na kwana ina godewa mahalicina da nufi ni da samun babbar ni'eema.
Cikin yanayi na jin kunya Haleesa ta sada kai k'asa cikin sigar shagwaba tace yaya Habeeb ka wank'o hannunka mu ci abinci saboda ni yunwa nakeji
Ni kuma _babylove_ duk lokacin da na kasance tare da ke ko da ace inaji yunwa neman ta nakeyi narasa, kallon wannan kyakyawar fuskarki ta k'osar da ni.
Haleesa tad'ago dara-dara idanuta tasauke su bisa fuskar yaya Habeeb cikin shauk'i so suke kallon juna, tamkar yau ne suka fara gani junansu, Haleesa ce tafara sauke idanuta k'asa daga bisani ta mik'e tadauko buta tace yaya Habeeb ga ruwa ka wanke hannuka ya tara hannushi ta zuba masa ruwa ya wanke sauran ruwan hannushi ya yarfa mata a fuska.
Tasaki sanyaye murmushi had'e da cewa kai koh yaya Habeeb kana so na k'ara jik'aka da ruwan wanke-wanke"?
Yaya Habeeb yayi murmushi yace _nop babylove_ banaso saboda ko d'azu saida inna ta tsare ni da tambayoyi.
Murmushi Haleesa tayi had'e da ajiye buta a gefe daga bisani ta koma wurin zamanta yaya Habeeb ya bud'e kwano suka fara cin tuwon Haleesa ta tsinci kanta cikin nishad'i marar misaltuwa tun lokacin suka fara cin abinci.....
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[24/08 7:16 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```7```
Idanu su na manne da juna ta hanyar aikawa junansu kallon _so_ Haleesa na jefa hannuta cikin kwano da suna, ta gutsiri tuwo shima yaya Habeeb yasaka nasa hannu sai kawai hannaye su sukayi karo sakamako tuwo, yak'are sai lokacin suka fahimci cewa , sun ciye tuwon yaya Habeeb ya kalli Haleesa ta sada kai k'asa tana dariya ya dungure mata kai yace yarinya nan kinada wayo shine kika tsare ni da idanu kin ka cinye tuwonki koh"?
A shagwabe tace Allah yaya Habeeb kai ne ka cinye loma uku kawai nayi tak'arasa magana tana murgud'a baki, yaya Habeeb ya zaro idanu yace _umhh babylove ba wani nan kedai kin cinye tuwonki kin hanawa yaya Habeeb d'inki_
Batare da tace komai ba tattara kwanuka takai _kitchen_ ta wanke hannuta ta mik'a masa buta ya wanke nasa hannun, daga bisani ya mik'e tsaye had'e da yin miqa, Haleesa ta tsare shi da ido ya hura mata iskan baki sa akan fuska, ta lumshe idanu yaya Habeeb yayi dariya yace _babylove ni zan koma shago akwai d'iki wata amarya da na fara ban k'arasa, kuma nayi mata alqawali gobe ta zo ta kar6a_
Haleesa ta turbune fuska kamar za ta yi kuka, tace yanzu kenan tafiya za ka yi yaya Habeeb"?
_Eh babylove nima ba'a so raina zan tafi ba sai don na cika alqawali da na d'auka kuma kinsan gobe akwai school banaso kiyi latti tashi_
Ta sauke ajiyar zuciya cikin sanyi murya tace sai da safe yaya Habeeb, da sauri yatari numfashinta ta hanyar cewa, babylove tun da bakyaso na tafi nafasa, tafiyar domin ko na tafi ba abunda zan iya tsinana a dalilin na bar zuciyata cikin yanayi na rashin jin dad'i ina sonki Haleesa shiyasa nake adawa da duk wani abu da yake yunkuri Shiga tsakani ki da farin cikin ki.
Tasan duk abunda yaya Habeeb yafad'a gaskiya ne bata ta6a gani mahaluki da yakesonta irin yaya Habeeb, yafifita soyayyarta aka komai nashi yana matuk'ar sonta fiye da yadda yakeso kanshi, shiyasa ita ma ta ware masa fili mai matuk'ar girma da fad'i a cikin zuciyarta.
_Haleesa_ a firgice tadago idanuta ta kalle shi shima ita yake kallo tayi, murmushin tace _yaya Habeeb_
Sai da ya mayar mata da martani murmushinta sannan yace _ina sonki_
Haleesa ta kyalkyale da dariya tace kai yaya Habeeb wannan kalma nasha jin ta a bakinka, na kuma amince da ita D'ari bisa d'ari yaya Habeeb yayi k'asa da murya yace da gaske"?
Kwarai kuwa shiyasa na baka sarautar zuciyata domin ka shinfid'a mulki iya son ranka, yaya Habeeb ya tintsire da dariya mai d'auke da tsantsa farin ciki, daga bisani yace na gode da wannan sarauta da kika bani, tabbas samunki agareni Haleesa babban rabon ne burina kuma na waye gari na ganki a matsayin matata a ranar zan nunawa miki irin tsantsa son da nake miki zan nuna miki cewa _ke d'aya ce_ anan yanuna k'irjinsa da hannu.
Cike da jin kunya Haleesa ta juya za ta shige d'aki karaf yaya Habeeb yarik'o hannuta, yace yaya Habeeb naki ne ke kadai Haleesa, ki yi yadda kika ga dama da shi ba Wanda zai hanaki.
Wani irin dad'i ne ya ziyarce zuciyar Haleesa har takeji a jikinta cewa ba mace da takai ta ```DACE DA MASOYI```
Yaya Habeeb ya zagayo gabanta ya k'ura mata ido tsabar son da yake mata jin yakeyi tamkar ya hadiye ta yace _I love you Haleesa you are the only woman I love & I'll continue to loved you for the rest of my life_
Haleesa tayi murmshin tace yaya salman na jiranka fa bata fuska yayi kamar zai yi kuka yace k'ora na kike yi koh Haleesa"?
Da sauri ta girgiza kai ta wani marairace murya banaso ka kasance cikin masu sa6a alqawali, domin alama ce ta munafukai na kuma tabbata yaya Habeeb d'ina ba zai kasance a Jeri munafukai ba don haka katafi ka k'arasa aikinka sai da safe.
Yaya Habeeb yasakin hannuta yace sai da safe my wife kiyi baccin mai dad'i had'e da mafalkina yana k'arasa magana yafice daga gidan, Haleesa tajuya tashige d'aki zuciyarta cike da son da k'aunar yaya Habeeb....
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[24/08 8:51 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [24/08 7:32 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```8```
```ASALIN LABARI ```