Sashe 30
Nida Yaya Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A dai-dai wannan lokacin Haleesa da zainab suka fito daga islamiyya suna tafiya suna fira, har sun yi kusa shiga unguwarsu wata mota "dark blue kirar Prado tasha gabansu had'e da taka wawa "brake ba k'aramin tsorata Haleesa da zainab su ka yi a lokacin d'aya k'ofofi motar suka bud'e Maryam da k'awarta zeely suka fito kowanesu yasha "black shade Haleesa da zainab suka dube juna fusk'ok'insu shinfid'e da mamaki zeely ce ta kawo karshen mamaki nasu ta hanyar furta wacece Haleesa a cikin Ku"?
Haleesa ta ji "rass-rass"! Gabanta ya yanke yafad'i ta zare ido tarasa kalma da za ta furta
Zainab ta yi karaf tace lafiya Ku ke neman Haleesa"?
Sai kace had'in baki a lokacin d'aya suka zare "black shade d'in da ke lullu6e da kwayar idanusu Maryam ta aika musu wulak'antace kallo tace Ku! 'Ya'ya matsiyata za Ku amsa tambayar da aka yi mu Ku ne ko za Ku tsaye nuna halinku na 'ya'ya maula.
A fusace Haleesa tace ni ce Haleesa kuma ina shawartaki da ki saita kalamai ki domin duk wani rashin kunya da kike tak'ama da shi ni nan zan yi magani ki Haleesa tak'arasa magana had'e da yi musu kallon sama da k'asa.
Maryam da zeely suka kwashe da dariya har suna tafawa Zeely tace da kyau 'yar talakawa nasan cewa ba ki San ko mu su waye bane shiyasa har kike da baki fad'a mana magana ta juya wurin Maryam tace k'awata kora mata bayani kina dasa aya na d'ora daga inda kika tsaya domin na fahimce cewa wad'annan dak'ik'ai sai mun wanke musu allonsu ciki da waje.
Maryam ta yi murmushin tace Haleesa ba wani abu bane ya kawo mu a wurinki illah mu yi miki gargad'i akan Habeeb Lamido"
Da sauri Haleesa tad'ago ta dube ta sakamako sunan da ta ji ta Kira yayinda Maryam tacigaba da cewa sani kanki ne bakin rijiya ba wurin wasa makaho bane in ban da ke da rigima ina ke ina yaya Habeeb ae yafi k'arfin ajinki, to wallahi ina gargad'inki da kaukausar murya ki koma waje bokanki ya warware k'uli da ya yi miki har yaya Habeeb ya furta kalma mafi tsada da daraja akanki domin ba yadda za'a yi yaya Habeeb yana cikin haiyyaci sa yafurta kalma so akan 'yar matsiyata irinki"
Cikin tsawa da bacin rai Zainab tace ko a cikin dabbobi narasa jinsi da zan daganta Ku da shi jahilci da rashin tarbiyya ne da ya yi muku katutu yasa Ku ka tsayar da mu akan hanya, Ku na fad'a mana magaganu marasa tushe balle kan gado, shawara da zan ba Ku Ku je Ku nemi tumakai irinku Ku kwada masu halinku na dabbobi mu nan ba mu da lokacin saurare wannan shirme naku.
Maryam ta fusata ta cakmi hijab d'in zainab tace ke! 'Yar matsiyata har ni za ki fad'awa maganar banza lallai yau sai na ci ubanki a wurinan.
"Sakar mata hijab kafin ni na fara cin ubanki Haleesa tafad'a tana huci Maryam ta zaro ido kafin ta furta abunda ta yi niyar fad'a Haleesa ta yi kukan kura cikin fushi ta fusge hannuta daga wuyan Zainab ta ware hannayeta tashiga tsakaninsu, tace Zainab rik'e min jakka ta domin wannan fad'a nawa ne ke bara ki iya ba Maryam tasaki murmushi dama haka takeso ta jingi Haleesa ta kuma daki banza, domin tasha alwashi lallai yau sai ta kassara Haleesa"
"Maryam tad'aga hannu da sunan ta wanke Haleesa da bahago mari Haleesa ta rik'e hannuta yayinda ita ta kai mata mari har saida maryam taga wasu farare taurari suna shawagi akan fuskarta Maryam ta durk'ushe k'asa dafe da kumatu cikin hargowa Zeely ta yi kan Haleesa wani k'aton dutsi Haleesa ta k'ink'ima tace na ratsi kina k'arasowa zan rusa miki kai babu Shiri Zeely ta taka birki Haleesa tana huci tace na fahimce cewa ba Ku da tarbiyya ba Ku san daraja iyayyenku hakan ne ya jawo muku fad'a a titi akan d'a namiji to kun yi kuskure domin Habeeb Lamido nawa ne ni kadai in har kin cika mace ki je wurin boka da naje, ya dasawa Habeeb sona kema ya nema miki gur6i a zuciyarsa Haleesa na k'arasa magana ta rik'o hannun zainab tace zo mu tafi Zainab wad'annan k'anana kwari ne rashin kunya nasu na k'arya ne.
Wannan kalamai na Haleesa sun yi matuk'ar k'onawa maryam rai nan take ta ji wani mashahuriya tsanar Haleesa ta darsu a zuciyata ta ji a ranta sai ta dauki mummuna mataki akan Haleesa.
Haleesa ta shar6e hawaye tace kin gani ko zainab tun tafiya bata yi nisa ba, har na fara cin karo da k'alubali auren Habeeb Lamido.....
Jeeddah Aliyu🌹
[10/24, 11:43 AM] +234 813 417 9191: [10/10 3:28 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```®NWA```
°°°°```In Dedication```°°°
*To Shehu Aliyu family's*
```59```
_Narasa kalma da zan yi amfani da ita wurin gode miki Fatima Umar{Mrs Umar} akan irin d'ibin son da kike yi wa wannan littafi na Ni da yaya Habeeb ina miki fatar alkhairi a rayuwarki Allah yasaka miki da gidan aljanna Firdausi "I really appreciated Fatee naa_😍
A wulank'ance yake kallon kayan daga bisani ya ja tsoki kamar zai gutsire halshenshi, Cike da takaici ya fad'a bisa kujera yadafe goshi kallon d'aya Hannah ta yi mishi ta tabe baki ta janyo wata 'yar 'karama kitt ta shigar da "Code kitt d'in ya bud'e tafito da "Necklaces na Gold cikin Yanayi na rashin damuwa da halin da yake ciki ta mik'a masa kitt d'in had'e da cewa yaya Habeeb ga Gold's d'in da mom ta siyawa Amaryarka na tabbata kai ma za ka yaba da za6i Aunty Mami a maimakon ya kar6i kitt d'in sai kawai yasa hannu ya bugeta tafad'a kan ciyoyin Hannah idanu ta zuba masa ta girgiza Kai dama tasan za'a yi haka ta ya ya kamar yaya Habeeb Wanda idanushi suka gama bud'ewa mom ta za6a mishi mata don kawai Yaya Habeeb yana da biyayya Sam bayaso b'aci rai Mom duk abunda tace tanaso koda shi d'in bayaso a dalilin Mom zai ce yanaso abun ba don ranshi yanaso ba kenan ya amince da aure Haleesa saboda mom lallai kuwa da saura rina a kaba gani yadda Hannah ta tsare shi da ido yasa yajuya wurin Asabe da yarinye yadaka musu tsawa kai! Ku bar nan jiki na rawa suka fice saida ya share tsawon "5 minutes yana dafe da goshi daga bisani yafara magana kamar mai rad'a Hannah banaso yarinya nan shiyasa bana farin ciki da wannan aure Kinga kenan bai kamata Mom ta dinga 6anata kud'inta akan abunda bana farin ciki da shi azahari gaskiya Hannah banaso yarinya nan ina mata tsanar da fatar bakina bara ta iya misalta ta, wannan ya zama "sirri a tsakaninmu Co's banaso Mom tasani yana k'arasa magana ya koma yalafe a jikin kujera.
"Hannah ta mik'e ta zauna bisa hannu kujera da ya ke kai cikin sanyi murya tace, ni a ganina yaya Habeeb Haleesa batada matsala kyakyawa tarbiyya da take da ita yajanyo hankali Mom har ta yi maka sha'awarta, ka jira har ta shigo gidanka na tabbata za ka so ta har ta dasa aya a zanceta ya na mata kallon hadari kaji kin gama yafad'a a yatsine"?"Cike da gansuwa Hannah tad'aga masa kai saida ya ja tsoki sannan yace ba abunda yashafe ni da tarbiyyarta, domin tsanarta ta dusashe duk Wani abu da yake tare da ita duk lokacin da na tuna cewa saura "2 weeks yarinya nan ta kasance matata sai naji na K'ara tsanarta bana tunani zan ta6a sonta.
Shiru Hannah ta yi tana kallonshi daga bisani tace Yaya Habeeb "So baya kwakwasa k'ofa kafin yashiga zuciyar d'a Adam ba kai ka keda iko da zuciyarka ballatana ka yanke hukunci shawara da zan baka ka sausauta wannan tsanar da ka ke yi mata kada rashe ya juye da mujiya "Habeeb ya yi murmushi had'e da Shafa sumar kanshi yace na fahimce cewa Hannah bakida hankali
Turo baki ta yi had'e da cewa ni ce banida hankali"?
Kwarai kuwa da kinada Hankali bara kifara tunani zan iya kamuwa da Son wannan "Illiterate girl karki manta naga kyawawa mata kala daban-daban masu ilimi da kyakyawa sura da Kansu suke kawo talla Kansu agareni ko kallo ba su ishe ni, ni Habeeb Lamido ace zan so "Illiterate ya kyabe baki had'e da yatsine fuska "never.
Hannah ta zaro ido har da su tafa hannu kai yaya Habeeb wannan sharri har ina "last year Haleesa ta gama secondary school ta kuma haddace Al-qur'ani shine za ka kira ta da "Illiterate
Habeeb ya tabe baki yakasa Furta komai daga bisani ya mik'e tsaye hannaye shi zube cikin aljihu wando shi yace Hannah mu je ki rakani unguwa saboda na gaji da sauraro wannan surutu naki.
"Cikin Zumud'i Hannah ta mik'e ina za mu je yaya Habeeb"?
Ba ruwanki da inda za. Mu je murad'i kawai ki d'auko mayafinki ki sameni a parking space ina jiranki batare da yajira jin abunda za tace yafice.
```HALEESA```
Haleesa ta ji "rass-rass"! Gabanta ya yanke yafad'i ta zare ido tarasa kalma da za ta furta
Zainab ta yi karaf tace lafiya Ku ke neman Haleesa"?
Sai kace had'in baki a lokacin d'aya suka zare "black shade d'in da ke lullu6e da kwayar idanusu Maryam ta aika musu wulak'antace kallo tace Ku! 'Ya'ya matsiyata za Ku amsa tambayar da aka yi mu Ku ne ko za Ku tsaye nuna halinku na 'ya'ya maula.
A fusace Haleesa tace ni ce Haleesa kuma ina shawartaki da ki saita kalamai ki domin duk wani rashin kunya da kike tak'ama da shi ni nan zan yi magani ki Haleesa tak'arasa magana had'e da yi musu kallon sama da k'asa.
Maryam da zeely suka kwashe da dariya har suna tafawa Zeely tace da kyau 'yar talakawa nasan cewa ba ki San ko mu su waye bane shiyasa har kike da baki fad'a mana magana ta juya wurin Maryam tace k'awata kora mata bayani kina dasa aya na d'ora daga inda kika tsaya domin na fahimce cewa wad'annan dak'ik'ai sai mun wanke musu allonsu ciki da waje.
Maryam ta yi murmushin tace Haleesa ba wani abu bane ya kawo mu a wurinki illah mu yi miki gargad'i akan Habeeb Lamido"
Da sauri Haleesa tad'ago ta dube ta sakamako sunan da ta ji ta Kira yayinda Maryam tacigaba da cewa sani kanki ne bakin rijiya ba wurin wasa makaho bane in ban da ke da rigima ina ke ina yaya Habeeb ae yafi k'arfin ajinki, to wallahi ina gargad'inki da kaukausar murya ki koma waje bokanki ya warware k'uli da ya yi miki har yaya Habeeb ya furta kalma mafi tsada da daraja akanki domin ba yadda za'a yi yaya Habeeb yana cikin haiyyaci sa yafurta kalma so akan 'yar matsiyata irinki"
Cikin tsawa da bacin rai Zainab tace ko a cikin dabbobi narasa jinsi da zan daganta Ku da shi jahilci da rashin tarbiyya ne da ya yi muku katutu yasa Ku ka tsayar da mu akan hanya, Ku na fad'a mana magaganu marasa tushe balle kan gado, shawara da zan ba Ku Ku je Ku nemi tumakai irinku Ku kwada masu halinku na dabbobi mu nan ba mu da lokacin saurare wannan shirme naku.
Maryam ta fusata ta cakmi hijab d'in zainab tace ke! 'Yar matsiyata har ni za ki fad'awa maganar banza lallai yau sai na ci ubanki a wurinan.
"Sakar mata hijab kafin ni na fara cin ubanki Haleesa tafad'a tana huci Maryam ta zaro ido kafin ta furta abunda ta yi niyar fad'a Haleesa ta yi kukan kura cikin fushi ta fusge hannuta daga wuyan Zainab ta ware hannayeta tashiga tsakaninsu, tace Zainab rik'e min jakka ta domin wannan fad'a nawa ne ke bara ki iya ba Maryam tasaki murmushi dama haka takeso ta jingi Haleesa ta kuma daki banza, domin tasha alwashi lallai yau sai ta kassara Haleesa"
"Maryam tad'aga hannu da sunan ta wanke Haleesa da bahago mari Haleesa ta rik'e hannuta yayinda ita ta kai mata mari har saida maryam taga wasu farare taurari suna shawagi akan fuskarta Maryam ta durk'ushe k'asa dafe da kumatu cikin hargowa Zeely ta yi kan Haleesa wani k'aton dutsi Haleesa ta k'ink'ima tace na ratsi kina k'arasowa zan rusa miki kai babu Shiri Zeely ta taka birki Haleesa tana huci tace na fahimce cewa ba Ku da tarbiyya ba Ku san daraja iyayyenku hakan ne ya jawo muku fad'a a titi akan d'a namiji to kun yi kuskure domin Habeeb Lamido nawa ne ni kadai in har kin cika mace ki je wurin boka da naje, ya dasawa Habeeb sona kema ya nema miki gur6i a zuciyarsa Haleesa na k'arasa magana ta rik'o hannun zainab tace zo mu tafi Zainab wad'annan k'anana kwari ne rashin kunya nasu na k'arya ne.
Wannan kalamai na Haleesa sun yi matuk'ar k'onawa maryam rai nan take ta ji wani mashahuriya tsanar Haleesa ta darsu a zuciyata ta ji a ranta sai ta dauki mummuna mataki akan Haleesa.
Haleesa ta shar6e hawaye tace kin gani ko zainab tun tafiya bata yi nisa ba, har na fara cin karo da k'alubali auren Habeeb Lamido.....
Jeeddah Aliyu🌹
[10/24, 11:43 AM] +234 813 417 9191: [10/10 3:28 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```®NWA```
°°°°```In Dedication```°°°
*To Shehu Aliyu family's*
```59```
_Narasa kalma da zan yi amfani da ita wurin gode miki Fatima Umar{Mrs Umar} akan irin d'ibin son da kike yi wa wannan littafi na Ni da yaya Habeeb ina miki fatar alkhairi a rayuwarki Allah yasaka miki da gidan aljanna Firdausi "I really appreciated Fatee naa_😍
A wulank'ance yake kallon kayan daga bisani ya ja tsoki kamar zai gutsire halshenshi, Cike da takaici ya fad'a bisa kujera yadafe goshi kallon d'aya Hannah ta yi mishi ta tabe baki ta janyo wata 'yar 'karama kitt ta shigar da "Code kitt d'in ya bud'e tafito da "Necklaces na Gold cikin Yanayi na rashin damuwa da halin da yake ciki ta mik'a masa kitt d'in had'e da cewa yaya Habeeb ga Gold's d'in da mom ta siyawa Amaryarka na tabbata kai ma za ka yaba da za6i Aunty Mami a maimakon ya kar6i kitt d'in sai kawai yasa hannu ya bugeta tafad'a kan ciyoyin Hannah idanu ta zuba masa ta girgiza Kai dama tasan za'a yi haka ta ya ya kamar yaya Habeeb Wanda idanushi suka gama bud'ewa mom ta za6a mishi mata don kawai Yaya Habeeb yana da biyayya Sam bayaso b'aci rai Mom duk abunda tace tanaso koda shi d'in bayaso a dalilin Mom zai ce yanaso abun ba don ranshi yanaso ba kenan ya amince da aure Haleesa saboda mom lallai kuwa da saura rina a kaba gani yadda Hannah ta tsare shi da ido yasa yajuya wurin Asabe da yarinye yadaka musu tsawa kai! Ku bar nan jiki na rawa suka fice saida ya share tsawon "5 minutes yana dafe da goshi daga bisani yafara magana kamar mai rad'a Hannah banaso yarinya nan shiyasa bana farin ciki da wannan aure Kinga kenan bai kamata Mom ta dinga 6anata kud'inta akan abunda bana farin ciki da shi azahari gaskiya Hannah banaso yarinya nan ina mata tsanar da fatar bakina bara ta iya misalta ta, wannan ya zama "sirri a tsakaninmu Co's banaso Mom tasani yana k'arasa magana ya koma yalafe a jikin kujera.
"Hannah ta mik'e ta zauna bisa hannu kujera da ya ke kai cikin sanyi murya tace, ni a ganina yaya Habeeb Haleesa batada matsala kyakyawa tarbiyya da take da ita yajanyo hankali Mom har ta yi maka sha'awarta, ka jira har ta shigo gidanka na tabbata za ka so ta har ta dasa aya a zanceta ya na mata kallon hadari kaji kin gama yafad'a a yatsine"?"Cike da gansuwa Hannah tad'aga masa kai saida ya ja tsoki sannan yace ba abunda yashafe ni da tarbiyyarta, domin tsanarta ta dusashe duk Wani abu da yake tare da ita duk lokacin da na tuna cewa saura "2 weeks yarinya nan ta kasance matata sai naji na K'ara tsanarta bana tunani zan ta6a sonta.
Shiru Hannah ta yi tana kallonshi daga bisani tace Yaya Habeeb "So baya kwakwasa k'ofa kafin yashiga zuciyar d'a Adam ba kai ka keda iko da zuciyarka ballatana ka yanke hukunci shawara da zan baka ka sausauta wannan tsanar da ka ke yi mata kada rashe ya juye da mujiya "Habeeb ya yi murmushi had'e da Shafa sumar kanshi yace na fahimce cewa Hannah bakida hankali
Turo baki ta yi had'e da cewa ni ce banida hankali"?
Kwarai kuwa da kinada Hankali bara kifara tunani zan iya kamuwa da Son wannan "Illiterate girl karki manta naga kyawawa mata kala daban-daban masu ilimi da kyakyawa sura da Kansu suke kawo talla Kansu agareni ko kallo ba su ishe ni, ni Habeeb Lamido ace zan so "Illiterate ya kyabe baki had'e da yatsine fuska "never.
Hannah ta zaro ido har da su tafa hannu kai yaya Habeeb wannan sharri har ina "last year Haleesa ta gama secondary school ta kuma haddace Al-qur'ani shine za ka kira ta da "Illiterate
Habeeb ya tabe baki yakasa Furta komai daga bisani ya mik'e tsaye hannaye shi zube cikin aljihu wando shi yace Hannah mu je ki rakani unguwa saboda na gaji da sauraro wannan surutu naki.
"Cikin Zumud'i Hannah ta mik'e ina za mu je yaya Habeeb"?
Ba ruwanki da inda za. Mu je murad'i kawai ki d'auko mayafinki ki sameni a parking space ina jiranki batare da yajira jin abunda za tace yafice.
```HALEESA```