Sashe 9
Nida Yaya Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su baffa suka kar6i gawar Habeeb har zuwa lokacin Haleesa bata farfad'o ba yaya salman yasauke ta chak, yanufi k'ofar fita _reception_ da ita Zainab ta d'auko mata takalminta da suka sa6ule daga 'kafafuta sai lokacin baffa yalura da halin da Haleesa take ciki, kafin yacima salman har yasakata cikin _taxi_ ya shiga ya zauna yak'ara rungume ta baffa k'araso ya rik'e k'ofar mota yace salmanu yarinya nan suma tayi"?
Salman yad'aga kai alama eh! Baffa yak'ara cewa ya kamata kabarta asibiti domin tasami kulawa likitoci salman ya girgiza kai had'e da cewa mu tafi gida kawai baffa.
Batare da baffa yace komai ba yajuya.
Kaitsaye gida aka wuce da gawar Habeeb a d'akin inna mairo aka ajiye shi, salman yanufi gidansu da Haleesa ya debo ruwa tukunya laka masu sanyi gaske ya kwara mata a fuska, a firgici ta mik'e zaune sai faman zazzare ido takeyi tayi wuk'i-wuk'i numfashinta na fita da k'arfi tadafe 'kirjinta tace _innalillahi wa'inna illaihi raji'un Ya ubagiji mahalici sammai da kassai kasa wannan abun da nagani a mafalki kar yakasance gaskiya_
Tana d'ago idanuta suka sauka bisa fuskar yaya salman ras, ras! Gabanta yafad'i sakamako gani yana kuka da sauri ta mik'e tsaye ta dank'i hannu salman cikin rikitaciya murya tace yaya salman da gaske ne yaya Habeeb yarasu"?
Da gaske ne Haleesa ba mafalki ba Habeeb yatafi ya barmu da kewarsa, tsakaninmu da shi sai addu'a Haleesa ta fashe da kuka tsawon _6 minutes_ suka dauka suna kuka babu mai rarrashin wani daga bisani salman ya yi k'arfi halin share hawaye shi, yace Haleesa ki yi hank'uri ki yak'i zuciyarki tasoma rungumar babban rashi da mu ka yi ki share hawaye ki ki zo mu tafi ki yiwa masoyinki addu'a had'e da yi masa kallon k'arshe domin daga wannan gani da za k yi masa, ba za ki 'kara ganinsa ba sai a photo.
Haleesa ta tsagaita kukan da takeyi had'e da feto majina ta goge a hijab d'inta zuciyarta cike da 'kunci tace _ya ubangiji kai bani yaya Habeeb a yau kuma ka k'ar6i abinka ya Allah ka gafarta masa ka sada shi da haske kabari kasa kyawawan halayesa nagari su bi shi ya ubangiji talikai k'asa mini juriya da hank'uri rashin sa_
Da sauri salman yace _Ameen Haleesa_
Haleesa ta girgiza kai jin takeyi ina ma ace mutuwar Habeeb mafalki ne ba gaskiya ba tasaki mai matuk'ar ci rai har shed'ewa take numfashinta yafara k'auracewa gangar jikinta, a hanzarce salman ya rungume ta yana bubuga bayanta tsawon dak'i'ka uku Haleesa ta d'auka kafin tasamu ta dai-daita natsuwarta salman ya cireta daga 'kirjinshi yarik'o hannuta suka nufi gidansu Habeeb ko da suka shiga gidan har anyi masa sutura yana kwance cikin makara lullube da farin likkafani, Haleesa tanufi wurinsa ta dur'kusa gaban makara so take tayi masa addu'a amma tarasa abunda za ta karanto masa, tsanani tashin hankali da firgici sun hanata kawai sai tafashe da kuka, Ammi da inna mairo da ke tsaye a bakin k'ofar d'akin suka soma tayata kukan.
```k'arfe 2:30pm```
Bayan an sauko daga masallacin juma'a jama'a suka dinga barkowa a k'ofar gidan mal Audu mai kifi domin su hallaci sallah jana'izza Habeeb, samari unguwar kowane su ka kalli fuskarsa idanu sa za ka hango sunyi jajir musanman 'yan _team's_ d'insu na _ball_ da kuma yaranshi na shago kuka sukeyi abin gwani ban tausayi domin kowasan Habeeb mutumi kirki uwa uba hank'uri Habeeb akwai hankuri sanyi hali da kyar ka ga yayi fad'a ga wasa da dariya Habeeb gwanin barkwaci ne shiyasa kowa yakeso sa mutuwa Habeeb tayi masifar girgiza d'ibin jama'a kamar yadda mutuwa ```marigayi Ahmad s Nuhu ta girgiza d'ibin al'ummah, Ya Allah ka gafartawa Habeeb da Ahmad s Nuhu Allah kasa aljana Firdausi ce makomarsu ```
_Ameen ya rabbi_
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[27/08 6:21 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [27/08 4:08 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB ```💝
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```22```
```Note:-``` _Assalamu Alaikum masoya Jeeddah Aliyu ina mai matuk'ar ba Ku han'kuri kashe yaya Habeeb da nayi da yawanku reader's za kuce wannan karo wane irin labari Jeeddah Aliyu ta zo mana da shi ga shi tace suna littafi ta Ni da yaya Habeeb kuma ta kashe Habeeb ina so kusani yaya Habeeb bashi bane star d'in littafi kuma in har ban kashe Habeeb ba ta yaya za Ku fahimce sak'on da labari yake d'auke da shi Nima ba'a son raina yaya Habeeb ya mutu wannan karo reader's dole Ku yi han'kuri kamar yadda Hafsat Shehu da Ali Nuhu sukayi hank'uri rashin Ahmad s Nuhu Ku ma sai Ku yi han'kuri rashin yaya Habeeb abu d'aya Jeeddah Aliyu za tace da Ku kutanadi handkerchief had'e da tissue domin goge hawaye da majina_
_I love you all my fans_
Haleesa ta 'kurawa gawar yaya Habeeb da ke kwance cikin makara ido gani abu take kamar Almara ko mafalki cikin zuciyata tace shikenan yaya Habeeb yatafi barni bari na har abada, shikenan ```NI DA YAYA HABEEB ``` sai a mafalki ko kuma a photo kamar yadda yaya salman yafad'a ta sulele k'asa tayi kwance tacigaba da rera kuka mai 'kunar zuciya yaya salman da Hasheem had'e da baffa da baba suka shigo d'akin domin d'aukar gawar Habeeb Haleesa nagani haka ta mik'e zubar muryarta na rawa jikinta na makyarkyata tace baffa da baba ina za kutafi da yaya Habeeb"?
Dan Allah karku tafi da shi ina sonshi wayyo yaya Habeeb katashi ba zan iya rayuwa in ba kai karka manta da alqawali da kayi min za ka sani farin ciki har karshen rayuwata, shine za ka mutu ka barni, da sauri inna mairo tashigo ta fito da Haleesa daga d'akin a lokacin guda baffa da baba suka share hawaye salman kuma kifa Kansa yayi a jikin bango yana kuka rija-rija kamar mace yayinda Hasheem yake tsungune gaban gawar Habeeb, hawaye na tsiyaya daga idanu shi baba Audu ya katsi musu hanzari jimamin da sukeyi ta hanyar cewa Ku kama mu fita da gawar, ba yadda dole suka iya dole suka Kama makarar suka fito da gawar daga cikin d'akin Haleesa na kyalla ido ta ga an fito da gawa Habeeb ta kurma ihu mai matuk'ar karar gaske inna mairo tak'ara rik'eta gam bata 'kara shiga tashin hankali ba saida su baffa suka kai zaure d'auke da gawar Habeeb hakan ya tabbata mata da tarasa yaya Habeeb wani gwaron numfashi mai tsayin gaske taja daga bisani tasauke nan take ta sulele jikin inna mairo a some nan take hankalin mutane gidan yak'ara tashi.
A k'ofar gida kuma bayan a sallace gawar Habeeb aka saka ta cikin mota, aka nufi mak'abarta da shi{Allahu Akbar rayuwa duniya kenan lokacin da kake cikin ganiyar jin dad'inta mutuwa ta riske ka ka shirya ko ba shirya ba tadauke ka Allah yasa mu yi kyakyawan karshe Amin}
Ruwa aka dinga kwarawa Haleesa da kyar aka samu tafarfad'o.........
[27/08 6:20 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```23```
Haleesa na zaune a d'akin inna mairo ta buga tagumi da hannuta na hagu hannuta na dama rik'e da casbi, tana ja lokacin-lokacin tana sharar hawaye, yayinda jama'ar da ke d'akin suke ta faman bata hank'uri ita dai Haleesa jin su kawai take domin ita kadai tasan zafin da rad'ad'i da takeji, bayan an dawo daga kai Habeeb gidansa na gaskiya abokai sa suka shigo domin yiwa su inna mairo ta'aziyya suraj abokin Yaya Habeeb sai faman sharar hawaye yake yi, da kyar ya iya bud'e bakinsa yace inna ina Haleesa"?
Inna mairo tace Ku k'arasa d'aki tana ciki suraj ya mik'e yashiga d'akin, Ya zube gaban Haleesa cikin rawar murya yace sannu Haleesa Allah yajik'an Habeeb Allah ya gafarta masa.
Haleesa tad'ago rinani idanu ta tace _Ameen suraj Allah yabada lada_
Yadda suraj yaga idanu Haleesa sun kode had'e da kumburi tsanani tausayinta yakama shi, yafashe da kuka yayinda Haleesa ta taya shi da sauri d'aya daga cikin ayarin abokai Habeeb da suka shigo tare da suraj yarik'o suraj had'e da ya tayarda shi tsaye yace haba! Suraj ya za ka K'ara k'arya mata zuciya"?
A halin yanzu Habeeb addu'armu yake bu'kata ba kuka ba yajuya wurin wani d'an lukuti saurayi yace Abbas kayi masa addu'a nan take Abbas yafara kwararo addu'a jama'a da ke d'akin har ma da na waje suna amsawa da _Ameen_ daga bisani Abbas yacika da fatiha aka Shafa addu'ar sannan suka fice daga d'akin Haleesa ta kifa kanta bisa cinyoyi zainab tacigaba da shasshekar kuka.
```k'arfe 4:15pm```
Bayan 'yan zaman ma'kok'i masu yin sallah daga cikin su sunyi sallah la'asar aka fara rabon abinci kowane gugun na mutane in kaduba sai ka gansu da _plate_ d'in _jallof rice_ suna yayak'a gidan ma'kok'i ya koma gidan biki.
Haleesa na zaune bisa sallaya da tayi sallah a hankali tabin mutane d'akin da kallo gani yadda suke ta ruguzar shinkafa idanuta suka cik'o da hawaye ta girgiza kai tasoma tausayi kanta kowace irin rayuwa za ta fuskanta anan gaba, domin yaya Habeeb yariga yasaba mata da cin abinci tare da shi _through out_ ba abunda tasaka a cikinta ko ruwa ta kasa sha kamar daga sama ta ji murya wata 'yar gajeriya mace mai kama da Rukayya Dakaratu tace wai lami kinada labari malam idi yasaki kubra saki uku"?
Lami ta zaro idanu had'e da cewa kai jama'a anyya ladiyo za ta shiga aljanna kuwa"?
Ae ko ubanta kara6o ta ba za ta shige ta ba domin yanzu kubra ita ce mace ta takwas da mallam idi yasaka kuma kowace su lami ladiyo ce tayi sanadi sakinta 'yar gajeriya tak'arasa magana had'e da samk'ama loma shinkafa abaka abin zai ba ka haushi da dariya yadda ta cika bakinta da shinkafa.
Tsanani haushinsu da takaici ya kama Haleesa cikin zuciyata tace wallahi na tsani wannan al'ada ta mallam bahaushe ta zaman mak'o'ki zaman mak'o'ki ko zaman gulma da tsugudidi, domin ni da na ke jini yaya Habeeb ko ruwa nakasa sha amma su wadanan bayi Allah bayan sun narki shinkafa sun kuma buge da gulma.
```BAYAN SATI D'AYA ```
Salman yad'aga kai alama eh! Baffa yak'ara cewa ya kamata kabarta asibiti domin tasami kulawa likitoci salman ya girgiza kai had'e da cewa mu tafi gida kawai baffa.
Batare da baffa yace komai ba yajuya.
Kaitsaye gida aka wuce da gawar Habeeb a d'akin inna mairo aka ajiye shi, salman yanufi gidansu da Haleesa ya debo ruwa tukunya laka masu sanyi gaske ya kwara mata a fuska, a firgici ta mik'e zaune sai faman zazzare ido takeyi tayi wuk'i-wuk'i numfashinta na fita da k'arfi tadafe 'kirjinta tace _innalillahi wa'inna illaihi raji'un Ya ubagiji mahalici sammai da kassai kasa wannan abun da nagani a mafalki kar yakasance gaskiya_
Tana d'ago idanuta suka sauka bisa fuskar yaya salman ras, ras! Gabanta yafad'i sakamako gani yana kuka da sauri ta mik'e tsaye ta dank'i hannu salman cikin rikitaciya murya tace yaya salman da gaske ne yaya Habeeb yarasu"?
Da gaske ne Haleesa ba mafalki ba Habeeb yatafi ya barmu da kewarsa, tsakaninmu da shi sai addu'a Haleesa ta fashe da kuka tsawon _6 minutes_ suka dauka suna kuka babu mai rarrashin wani daga bisani salman ya yi k'arfi halin share hawaye shi, yace Haleesa ki yi hank'uri ki yak'i zuciyarki tasoma rungumar babban rashi da mu ka yi ki share hawaye ki ki zo mu tafi ki yiwa masoyinki addu'a had'e da yi masa kallon k'arshe domin daga wannan gani da za k yi masa, ba za ki 'kara ganinsa ba sai a photo.
Haleesa ta tsagaita kukan da takeyi had'e da feto majina ta goge a hijab d'inta zuciyarta cike da 'kunci tace _ya ubangiji kai bani yaya Habeeb a yau kuma ka k'ar6i abinka ya Allah ka gafarta masa ka sada shi da haske kabari kasa kyawawan halayesa nagari su bi shi ya ubangiji talikai k'asa mini juriya da hank'uri rashin sa_
Da sauri salman yace _Ameen Haleesa_
Haleesa ta girgiza kai jin takeyi ina ma ace mutuwar Habeeb mafalki ne ba gaskiya ba tasaki mai matuk'ar ci rai har shed'ewa take numfashinta yafara k'auracewa gangar jikinta, a hanzarce salman ya rungume ta yana bubuga bayanta tsawon dak'i'ka uku Haleesa ta d'auka kafin tasamu ta dai-daita natsuwarta salman ya cireta daga 'kirjinshi yarik'o hannuta suka nufi gidansu Habeeb ko da suka shiga gidan har anyi masa sutura yana kwance cikin makara lullube da farin likkafani, Haleesa tanufi wurinsa ta dur'kusa gaban makara so take tayi masa addu'a amma tarasa abunda za ta karanto masa, tsanani tashin hankali da firgici sun hanata kawai sai tafashe da kuka, Ammi da inna mairo da ke tsaye a bakin k'ofar d'akin suka soma tayata kukan.
```k'arfe 2:30pm```
Bayan an sauko daga masallacin juma'a jama'a suka dinga barkowa a k'ofar gidan mal Audu mai kifi domin su hallaci sallah jana'izza Habeeb, samari unguwar kowane su ka kalli fuskarsa idanu sa za ka hango sunyi jajir musanman 'yan _team's_ d'insu na _ball_ da kuma yaranshi na shago kuka sukeyi abin gwani ban tausayi domin kowasan Habeeb mutumi kirki uwa uba hank'uri Habeeb akwai hankuri sanyi hali da kyar ka ga yayi fad'a ga wasa da dariya Habeeb gwanin barkwaci ne shiyasa kowa yakeso sa mutuwa Habeeb tayi masifar girgiza d'ibin jama'a kamar yadda mutuwa ```marigayi Ahmad s Nuhu ta girgiza d'ibin al'ummah, Ya Allah ka gafartawa Habeeb da Ahmad s Nuhu Allah kasa aljana Firdausi ce makomarsu ```
_Ameen ya rabbi_
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[27/08 6:21 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [27/08 4:08 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB ```💝
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```22```
```Note:-``` _Assalamu Alaikum masoya Jeeddah Aliyu ina mai matuk'ar ba Ku han'kuri kashe yaya Habeeb da nayi da yawanku reader's za kuce wannan karo wane irin labari Jeeddah Aliyu ta zo mana da shi ga shi tace suna littafi ta Ni da yaya Habeeb kuma ta kashe Habeeb ina so kusani yaya Habeeb bashi bane star d'in littafi kuma in har ban kashe Habeeb ba ta yaya za Ku fahimce sak'on da labari yake d'auke da shi Nima ba'a son raina yaya Habeeb ya mutu wannan karo reader's dole Ku yi han'kuri kamar yadda Hafsat Shehu da Ali Nuhu sukayi hank'uri rashin Ahmad s Nuhu Ku ma sai Ku yi han'kuri rashin yaya Habeeb abu d'aya Jeeddah Aliyu za tace da Ku kutanadi handkerchief had'e da tissue domin goge hawaye da majina_
_I love you all my fans_
Haleesa ta 'kurawa gawar yaya Habeeb da ke kwance cikin makara ido gani abu take kamar Almara ko mafalki cikin zuciyata tace shikenan yaya Habeeb yatafi barni bari na har abada, shikenan ```NI DA YAYA HABEEB ``` sai a mafalki ko kuma a photo kamar yadda yaya salman yafad'a ta sulele k'asa tayi kwance tacigaba da rera kuka mai 'kunar zuciya yaya salman da Hasheem had'e da baffa da baba suka shigo d'akin domin d'aukar gawar Habeeb Haleesa nagani haka ta mik'e zubar muryarta na rawa jikinta na makyarkyata tace baffa da baba ina za kutafi da yaya Habeeb"?
Dan Allah karku tafi da shi ina sonshi wayyo yaya Habeeb katashi ba zan iya rayuwa in ba kai karka manta da alqawali da kayi min za ka sani farin ciki har karshen rayuwata, shine za ka mutu ka barni, da sauri inna mairo tashigo ta fito da Haleesa daga d'akin a lokacin guda baffa da baba suka share hawaye salman kuma kifa Kansa yayi a jikin bango yana kuka rija-rija kamar mace yayinda Hasheem yake tsungune gaban gawar Habeeb, hawaye na tsiyaya daga idanu shi baba Audu ya katsi musu hanzari jimamin da sukeyi ta hanyar cewa Ku kama mu fita da gawar, ba yadda dole suka iya dole suka Kama makarar suka fito da gawar daga cikin d'akin Haleesa na kyalla ido ta ga an fito da gawa Habeeb ta kurma ihu mai matuk'ar karar gaske inna mairo tak'ara rik'eta gam bata 'kara shiga tashin hankali ba saida su baffa suka kai zaure d'auke da gawar Habeeb hakan ya tabbata mata da tarasa yaya Habeeb wani gwaron numfashi mai tsayin gaske taja daga bisani tasauke nan take ta sulele jikin inna mairo a some nan take hankalin mutane gidan yak'ara tashi.
A k'ofar gida kuma bayan a sallace gawar Habeeb aka saka ta cikin mota, aka nufi mak'abarta da shi{Allahu Akbar rayuwa duniya kenan lokacin da kake cikin ganiyar jin dad'inta mutuwa ta riske ka ka shirya ko ba shirya ba tadauke ka Allah yasa mu yi kyakyawan karshe Amin}
Ruwa aka dinga kwarawa Haleesa da kyar aka samu tafarfad'o.........
[27/08 6:20 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```23```
Haleesa na zaune a d'akin inna mairo ta buga tagumi da hannuta na hagu hannuta na dama rik'e da casbi, tana ja lokacin-lokacin tana sharar hawaye, yayinda jama'ar da ke d'akin suke ta faman bata hank'uri ita dai Haleesa jin su kawai take domin ita kadai tasan zafin da rad'ad'i da takeji, bayan an dawo daga kai Habeeb gidansa na gaskiya abokai sa suka shigo domin yiwa su inna mairo ta'aziyya suraj abokin Yaya Habeeb sai faman sharar hawaye yake yi, da kyar ya iya bud'e bakinsa yace inna ina Haleesa"?
Inna mairo tace Ku k'arasa d'aki tana ciki suraj ya mik'e yashiga d'akin, Ya zube gaban Haleesa cikin rawar murya yace sannu Haleesa Allah yajik'an Habeeb Allah ya gafarta masa.
Haleesa tad'ago rinani idanu ta tace _Ameen suraj Allah yabada lada_
Yadda suraj yaga idanu Haleesa sun kode had'e da kumburi tsanani tausayinta yakama shi, yafashe da kuka yayinda Haleesa ta taya shi da sauri d'aya daga cikin ayarin abokai Habeeb da suka shigo tare da suraj yarik'o suraj had'e da ya tayarda shi tsaye yace haba! Suraj ya za ka K'ara k'arya mata zuciya"?
A halin yanzu Habeeb addu'armu yake bu'kata ba kuka ba yajuya wurin wani d'an lukuti saurayi yace Abbas kayi masa addu'a nan take Abbas yafara kwararo addu'a jama'a da ke d'akin har ma da na waje suna amsawa da _Ameen_ daga bisani Abbas yacika da fatiha aka Shafa addu'ar sannan suka fice daga d'akin Haleesa ta kifa kanta bisa cinyoyi zainab tacigaba da shasshekar kuka.
```k'arfe 4:15pm```
Bayan 'yan zaman ma'kok'i masu yin sallah daga cikin su sunyi sallah la'asar aka fara rabon abinci kowane gugun na mutane in kaduba sai ka gansu da _plate_ d'in _jallof rice_ suna yayak'a gidan ma'kok'i ya koma gidan biki.
Haleesa na zaune bisa sallaya da tayi sallah a hankali tabin mutane d'akin da kallo gani yadda suke ta ruguzar shinkafa idanuta suka cik'o da hawaye ta girgiza kai tasoma tausayi kanta kowace irin rayuwa za ta fuskanta anan gaba, domin yaya Habeeb yariga yasaba mata da cin abinci tare da shi _through out_ ba abunda tasaka a cikinta ko ruwa ta kasa sha kamar daga sama ta ji murya wata 'yar gajeriya mace mai kama da Rukayya Dakaratu tace wai lami kinada labari malam idi yasaki kubra saki uku"?
Lami ta zaro idanu had'e da cewa kai jama'a anyya ladiyo za ta shiga aljanna kuwa"?
Ae ko ubanta kara6o ta ba za ta shige ta ba domin yanzu kubra ita ce mace ta takwas da mallam idi yasaka kuma kowace su lami ladiyo ce tayi sanadi sakinta 'yar gajeriya tak'arasa magana had'e da samk'ama loma shinkafa abaka abin zai ba ka haushi da dariya yadda ta cika bakinta da shinkafa.
Tsanani haushinsu da takaici ya kama Haleesa cikin zuciyata tace wallahi na tsani wannan al'ada ta mallam bahaushe ta zaman mak'o'ki zaman mak'o'ki ko zaman gulma da tsugudidi, domin ni da na ke jini yaya Habeeb ko ruwa nakasa sha amma su wadanan bayi Allah bayan sun narki shinkafa sun kuma buge da gulma.
```BAYAN SATI D'AYA ```