Sashe 10
Nida Yaya Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau satin yaya Habeeb d'aya da rasuwa Haleesa na zaune bisa katifarta ta kurawa photo sa ido hawaye na zuba akan fuskarta nan take tasoma tuna rayuwa da sukayi a baya, kamar wance aka mitsina ta mik'e zubar ta nufi k'ofar fita Ammi na _kitchen_ ta ga wucewa ta da sauri tafito daga _kitchen_ tasoma kwadawa Haleesa kira tuni Haleesa tafice daga gidan a tsorace Ammi tanufi k'ofar fita tale'ka ko 'kura Haleesa bata hango ba d'an kwalin kanta ta yafa tashiga gidan inna mairo da zainab tafara cin karo tana wanki a bakin famfo, Ammi tace zainabu Haleesa tashigo gidanan kuwa"?
Zainab tace a'a Ammi fita ta sakeyi"?
Eh! Ina kitchen naga wulgawarta ko da nafito na nemi ta narasa da sauri zainab ta wanke hannuta ta d'auko hijab d'inta inna mairo tafito daga band'aki{bathroom} hannuta rik'e da buta tace garin yaya fateema kika yi sake tasake tafita"?
Ammi tace narasa yadda zanyi mairo da wannan al'amari na Haleesa yarinya sai kace mai iskokai tana fitowa na biyo bayanta a tunani na gidanan tashigo ashe ta haura gaba, zainab tace bara naje shago ko filin makaranta watakila tana chan don ko jiya a filin makaranta na kamota tak'arasa magana had'e da ficewa daga gidan......
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[28/08 9:57 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [28/08 2:26 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```24```
Duk Inda zainab take sa rai za ta ga Haleesa taje amma bata ganta ba, yaya salman da ke biye da Zainab a baya sai fad'a yakeyi wannan wane irin rashin takwali ne na Haleesa"?
Sai kace akanta aka fara mutuwa in kuma ciwo hauka ne yakamata yayi a nemo k'ato _padlock_ a rufe ta a d'akin don ni nagaji da wannan masifa.
Zainab tace han'kur za ka yi yaya salman kai kanka kasan dole Haleesa ta tsince kanta a wannan yanayi addu'a za mu cigaba da yi mata Allah yakawo mata Wanda zai maye mata gurbin yaya Habeeb.
A tsakiya gida suka tararda Ammi da inna mairo suna jimami wannan al'amari na Haleesa Ammi nagani su batare da Haleesa ba cikin rauni murya tace ba Ku ganta ba koh"?
Salman yace Eh! Ammi ni wannan al'amari na Haleesa yafara bani haushi, in an mutu ba'a dawowa ballatana tasa ran Habeeb zai dawo.
Hasheem ne yayi sallama yashigo janye da Babur yanufi _part_ d'in da marigayi yaya Habeeb ya ginawa Haleesa dama _parlour d'aya da bedroom ne sai bathroom had'e da d'an 'karamin kitchen_ cikin filin tsakiyar gini Hasheem yake _parking_ Babur d'insa har juya sai kuma yadawo sakamako hango mutum da yayi a tsakiyar _parlourn_ kwance da sauri yak'arasa waje mamaki mai d'auke da tausayi Yakama shi Haleesa ce kwance a k'asan _parlour_ tana bacci Hasheem yafice da sauri yana kwalawa Ammi da inna mairo kira Ammi da Inna Ku zo Ku gani kada nagani ni kadai da hamzari suka nufi wurin Hasheem, da yatsa yanuna musu Haleesa da ke kwance tana sharar baccin gaba d'aya su Ammi suka d'auki salati Wanda yayi sanadi falkawa Haleesa kwayar idanu ta sunyi jajir Ammi ta tashi ta tsaye tace haba, haba! Haleesa wane irin hali kikeso jefa kanki"?
Habeebu yatafi wannan abu da kikeyi bashi zai sa yadawo gareki ba da ana mutuwa adawo Haleesa da yanzu mu ma muna tare da iyayye mu amma ina! Tsakani mu da su sai addu'a kafin mu ma tamu mutuwa ta riske mu a kullum addu'a mu Allah yagafartawa Habeebu ke kuma ya musaya miki da Wanda yafi shi Wanda zai so ki fiye da son da habeebu ya nuna miki.
A tsorace Haleesa tad'ago dara-dara idanuta ta dube Ammi daga bisani ta girgiza kai hawaye na fita a idonta tace har abada Ammi ba zan sami Wanda zai maye gurbi yaya Habeeb a zuciyata.
kafin Ammi tabata amsa inna mairo ta garita ta hanyar cewa Haleesa Dan-Adam baya fidda rai da Rahmar Allah in ki kayi tawakalli da mik'a kukanki wurin Allah sai ki ga yakawo Wanda zai mantar da ke rayuwa da kike yi da Habeebu yabaki so da kulawa fiye da Wanda Habeebu yabaki.
Haleesa ta runtsi idanu cikin zuciyarta tace na fahimce wad'annan tsofafi guda biyu har abada ba za su gano manufar ta ba.
```BAYAN WATA 6```
Bayan watani shidda da rasuwa yaya Habeeb a yanzu Haleesa tarage damuwa saidai tayi matuk'ar rama kamar ka hura mata iska tafadi tadawo _so silent_ abunda yake firgita iyayye ta bai wuce wata d'abi'a da ta tsiro da ita za ta yini guda cur batare da tayi doguwar magana ba
Kasancewa kowa yasan wannan d'abi'a ba halinta bane domin Haleesa na da surutu ga yawan tsokana da kyar ka zauna da Haleesa bata tsokana ka ba koda yaushe fuskarta na d'auke da murmushin sa6ani yanzu da murmushin yake mata wuya.
Haleesa tafito daga d'akinta tana sanya da atamfar _Java wax orange da touch's d'in brown_ d'ikin Riga da siket bata d'aura d'an kwali ba ta yafa _kashkha veil brown colour_ tayi matuk'ar kyau jikinta na fitarda k'amshin _explore white body splash_ kaitsaye d'akin Ammi tashiga Ammi nagani ta ta zaro ido had'e da cewa Haleesa ke ce kuwa"?
Haleesa tayi murmushin mai sauti daga bisani tace kinga wani sabon sauyi a tare da ni Ammi"?
Ammi tak'ara bud'e baki da hanci tace ba sauyi d'aya ba Haleesa sauye-sauye
Haleesa ta kyalkyale da dariya tace kai Ammi dama fa ina wanka.
Miye amfani wanka da ko _versiline_ ba ki shafawa Kai Alhamdulillahi! Allah ya kar6i addu'a da muka share tsawon watani muna yi, Allah ya yi miki albarka Haleesa Allah yakawo miki miji nagari tamkar Habeebu ki.
_Ameen Ammi Haleesa tafad'a idauta cike da kwalla_
Da sauri tadanne hawayeta saboda bataso Ammi tagano cewa har yanzu da sauran rina akaba cikin sanyi murya tace Ammi _N100_ za ki bani na siyo awara,
Ammi tasaki murmushin farin ciki tace awara kuma Haleesa"?
Haleesa tad'aga kai Ammi tace bara kamal yadawo yasiyo miki
Dan Allah Ammi ki barni naje da kaina so nake na d'an mik'a 'kafata.
Ammi ta bud'e kwano samira ta d'auko _N200_ ta mik'a mata had'e da cewa kidawo mini da chaji kuma in kinje kin tararda layi ki bar kudi kidawo in kamal yadawo ya kar6o miki.
"Haleesa tace to! Ammi sai nadawo adawo lafiya Ammi tafad'a had'e da bin ta da kallon tausayi......
[28/08 5:17 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```25```
Haleesa na fitowa gidan baba Audu tashiga inna mairo na zaune tana yanka kunbewa, ta ji sallama Haleesa ta amsa had'e da d'agowa saura kiris inna mairo ta yanke yatsanta kasa hank'uri tayi saida ta furta abunda idanuta suka hasko mata wa nake gani haka kamar Haleesa"?
Haleesa ta rufe fuskarta da tafin hannuta tace ba kama bace inna nice'
Ikon Allah Haleesa sai yau aka fita daga takaba"?
Na ga anci kwalliya abunda muka jima bamu gani ba, masha Allahu _Allah yasa karshen damuwarki kenan_
Haleesa ta sada kai k'asa had'e da cewa _Ameen._
Inna ina zainab"?
Zainab na aike ta
To inna na tafi tajuya had'e da ficewa yayinda inna mairo ta share hawaye tausayin Haleesa da suka zubo mata.
A hankali Haleesa take tafiya tana sharar hawaye tasoma tunani rayuwar da tayi da yaya Habeeb abaya tun da da yaya Habeeb ya fahimce Haleesa na matuk'ar son awara, duk yamma sai yasiyo mata awara taci tun lokacin da yarasu ta daina cin awara don kawai yaya salman yafaranta mata duk yamma sai yasiyo mata kamar yadda Habeeb yake mata amma ta k'i ci ta aza kuka dalilin da yasa salman yadaina siyowa kenan.
Yau d'in ma da tayi wanka har da su kwalliya tayi ne don ta faranta ran Ammi, domin ta fahimce irin damuwa da Ammi take shiga a duk lokacin da taganta cikin damuwa.
Tana kaiwa dai-dai _Ni da yaya Habeeb teilorings center_ ta ja tayi tsaye ta tsurawa shagon ido kuka na 'ko'kari kunbce mata da sauri ta bar bakin shagon tana tafiya batare da tasan Inda take jefa k'afafuta sai da tayi tafiya mai nisan gaske sannan tagano har tafita cikin unguwar su ga kuma duhun magariba yayi domin a wasu masallatai an gama sallah gashi lok'o da tashiga babu mutane sosai take taji wani mashahuri tsoro ya lullube ta tajuya da sauri tanufi bakin titi wasu samari biyu da ke zaune a bakin wani ru6a6e d'akin jar kasa jerin kwala6e tutolin birjik a gabansu suna ta kwakwad'awa cikin su ga kuma tabar wiwi a hannaye su duba d'aya Haleesa ta yi musu ta kauda fuska d'ayan saurayin ya zunguri d'an uwansa yace baaba kalli wata tsalleliya cikaa, da alama za tayi zafi d'ayan na d'agowa ya hango Haleesa ya hadiye yawu cikin muryar 'yan kwaya yace mu je mu latsa 'yar banza, a lokacin d'aya suka mik'e had'e da bin bayanta Haleesa nagani haka ta kwasa da gudu yayinda samarin suka Mara mata baya gudu Haleesa takeyi iya k'arfinta har tayi kusan fita daga lok'on ko tsuntsun bata had'u da shi ba tak'ara 'kaimi wurin gudunta tana fita daga lok'on ta hango wani mutum tsaye fuskarsa na _facing_ titi yana waya hannushi guda cikin aljihun wandonsa na _dark blue colour suit_ a hargitsi Haleesa ta isa wurinshi bayansa ta rungumo had'e da cewa........
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[28/08 9:58 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [28/08 6:48 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```26```
Zainab tace a'a Ammi fita ta sakeyi"?
Eh! Ina kitchen naga wulgawarta ko da nafito na nemi ta narasa da sauri zainab ta wanke hannuta ta d'auko hijab d'inta inna mairo tafito daga band'aki{bathroom} hannuta rik'e da buta tace garin yaya fateema kika yi sake tasake tafita"?
Ammi tace narasa yadda zanyi mairo da wannan al'amari na Haleesa yarinya sai kace mai iskokai tana fitowa na biyo bayanta a tunani na gidanan tashigo ashe ta haura gaba, zainab tace bara naje shago ko filin makaranta watakila tana chan don ko jiya a filin makaranta na kamota tak'arasa magana had'e da ficewa daga gidan......
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[28/08 9:57 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [28/08 2:26 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```24```
Duk Inda zainab take sa rai za ta ga Haleesa taje amma bata ganta ba, yaya salman da ke biye da Zainab a baya sai fad'a yakeyi wannan wane irin rashin takwali ne na Haleesa"?
Sai kace akanta aka fara mutuwa in kuma ciwo hauka ne yakamata yayi a nemo k'ato _padlock_ a rufe ta a d'akin don ni nagaji da wannan masifa.
Zainab tace han'kur za ka yi yaya salman kai kanka kasan dole Haleesa ta tsince kanta a wannan yanayi addu'a za mu cigaba da yi mata Allah yakawo mata Wanda zai maye mata gurbin yaya Habeeb.
A tsakiya gida suka tararda Ammi da inna mairo suna jimami wannan al'amari na Haleesa Ammi nagani su batare da Haleesa ba cikin rauni murya tace ba Ku ganta ba koh"?
Salman yace Eh! Ammi ni wannan al'amari na Haleesa yafara bani haushi, in an mutu ba'a dawowa ballatana tasa ran Habeeb zai dawo.
Hasheem ne yayi sallama yashigo janye da Babur yanufi _part_ d'in da marigayi yaya Habeeb ya ginawa Haleesa dama _parlour d'aya da bedroom ne sai bathroom had'e da d'an 'karamin kitchen_ cikin filin tsakiyar gini Hasheem yake _parking_ Babur d'insa har juya sai kuma yadawo sakamako hango mutum da yayi a tsakiyar _parlourn_ kwance da sauri yak'arasa waje mamaki mai d'auke da tausayi Yakama shi Haleesa ce kwance a k'asan _parlour_ tana bacci Hasheem yafice da sauri yana kwalawa Ammi da inna mairo kira Ammi da Inna Ku zo Ku gani kada nagani ni kadai da hamzari suka nufi wurin Hasheem, da yatsa yanuna musu Haleesa da ke kwance tana sharar baccin gaba d'aya su Ammi suka d'auki salati Wanda yayi sanadi falkawa Haleesa kwayar idanu ta sunyi jajir Ammi ta tashi ta tsaye tace haba, haba! Haleesa wane irin hali kikeso jefa kanki"?
Habeebu yatafi wannan abu da kikeyi bashi zai sa yadawo gareki ba da ana mutuwa adawo Haleesa da yanzu mu ma muna tare da iyayye mu amma ina! Tsakani mu da su sai addu'a kafin mu ma tamu mutuwa ta riske mu a kullum addu'a mu Allah yagafartawa Habeebu ke kuma ya musaya miki da Wanda yafi shi Wanda zai so ki fiye da son da habeebu ya nuna miki.
A tsorace Haleesa tad'ago dara-dara idanuta ta dube Ammi daga bisani ta girgiza kai hawaye na fita a idonta tace har abada Ammi ba zan sami Wanda zai maye gurbi yaya Habeeb a zuciyata.
kafin Ammi tabata amsa inna mairo ta garita ta hanyar cewa Haleesa Dan-Adam baya fidda rai da Rahmar Allah in ki kayi tawakalli da mik'a kukanki wurin Allah sai ki ga yakawo Wanda zai mantar da ke rayuwa da kike yi da Habeebu yabaki so da kulawa fiye da Wanda Habeebu yabaki.
Haleesa ta runtsi idanu cikin zuciyarta tace na fahimce wad'annan tsofafi guda biyu har abada ba za su gano manufar ta ba.
```BAYAN WATA 6```
Bayan watani shidda da rasuwa yaya Habeeb a yanzu Haleesa tarage damuwa saidai tayi matuk'ar rama kamar ka hura mata iska tafadi tadawo _so silent_ abunda yake firgita iyayye ta bai wuce wata d'abi'a da ta tsiro da ita za ta yini guda cur batare da tayi doguwar magana ba
Kasancewa kowa yasan wannan d'abi'a ba halinta bane domin Haleesa na da surutu ga yawan tsokana da kyar ka zauna da Haleesa bata tsokana ka ba koda yaushe fuskarta na d'auke da murmushin sa6ani yanzu da murmushin yake mata wuya.
Haleesa tafito daga d'akinta tana sanya da atamfar _Java wax orange da touch's d'in brown_ d'ikin Riga da siket bata d'aura d'an kwali ba ta yafa _kashkha veil brown colour_ tayi matuk'ar kyau jikinta na fitarda k'amshin _explore white body splash_ kaitsaye d'akin Ammi tashiga Ammi nagani ta ta zaro ido had'e da cewa Haleesa ke ce kuwa"?
Haleesa tayi murmushin mai sauti daga bisani tace kinga wani sabon sauyi a tare da ni Ammi"?
Ammi tak'ara bud'e baki da hanci tace ba sauyi d'aya ba Haleesa sauye-sauye
Haleesa ta kyalkyale da dariya tace kai Ammi dama fa ina wanka.
Miye amfani wanka da ko _versiline_ ba ki shafawa Kai Alhamdulillahi! Allah ya kar6i addu'a da muka share tsawon watani muna yi, Allah ya yi miki albarka Haleesa Allah yakawo miki miji nagari tamkar Habeebu ki.
_Ameen Ammi Haleesa tafad'a idauta cike da kwalla_
Da sauri tadanne hawayeta saboda bataso Ammi tagano cewa har yanzu da sauran rina akaba cikin sanyi murya tace Ammi _N100_ za ki bani na siyo awara,
Ammi tasaki murmushin farin ciki tace awara kuma Haleesa"?
Haleesa tad'aga kai Ammi tace bara kamal yadawo yasiyo miki
Dan Allah Ammi ki barni naje da kaina so nake na d'an mik'a 'kafata.
Ammi ta bud'e kwano samira ta d'auko _N200_ ta mik'a mata had'e da cewa kidawo mini da chaji kuma in kinje kin tararda layi ki bar kudi kidawo in kamal yadawo ya kar6o miki.
"Haleesa tace to! Ammi sai nadawo adawo lafiya Ammi tafad'a had'e da bin ta da kallon tausayi......
[28/08 5:17 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```25```
Haleesa na fitowa gidan baba Audu tashiga inna mairo na zaune tana yanka kunbewa, ta ji sallama Haleesa ta amsa had'e da d'agowa saura kiris inna mairo ta yanke yatsanta kasa hank'uri tayi saida ta furta abunda idanuta suka hasko mata wa nake gani haka kamar Haleesa"?
Haleesa ta rufe fuskarta da tafin hannuta tace ba kama bace inna nice'
Ikon Allah Haleesa sai yau aka fita daga takaba"?
Na ga anci kwalliya abunda muka jima bamu gani ba, masha Allahu _Allah yasa karshen damuwarki kenan_
Haleesa ta sada kai k'asa had'e da cewa _Ameen._
Inna ina zainab"?
Zainab na aike ta
To inna na tafi tajuya had'e da ficewa yayinda inna mairo ta share hawaye tausayin Haleesa da suka zubo mata.
A hankali Haleesa take tafiya tana sharar hawaye tasoma tunani rayuwar da tayi da yaya Habeeb abaya tun da da yaya Habeeb ya fahimce Haleesa na matuk'ar son awara, duk yamma sai yasiyo mata awara taci tun lokacin da yarasu ta daina cin awara don kawai yaya salman yafaranta mata duk yamma sai yasiyo mata kamar yadda Habeeb yake mata amma ta k'i ci ta aza kuka dalilin da yasa salman yadaina siyowa kenan.
Yau d'in ma da tayi wanka har da su kwalliya tayi ne don ta faranta ran Ammi, domin ta fahimce irin damuwa da Ammi take shiga a duk lokacin da taganta cikin damuwa.
Tana kaiwa dai-dai _Ni da yaya Habeeb teilorings center_ ta ja tayi tsaye ta tsurawa shagon ido kuka na 'ko'kari kunbce mata da sauri ta bar bakin shagon tana tafiya batare da tasan Inda take jefa k'afafuta sai da tayi tafiya mai nisan gaske sannan tagano har tafita cikin unguwar su ga kuma duhun magariba yayi domin a wasu masallatai an gama sallah gashi lok'o da tashiga babu mutane sosai take taji wani mashahuri tsoro ya lullube ta tajuya da sauri tanufi bakin titi wasu samari biyu da ke zaune a bakin wani ru6a6e d'akin jar kasa jerin kwala6e tutolin birjik a gabansu suna ta kwakwad'awa cikin su ga kuma tabar wiwi a hannaye su duba d'aya Haleesa ta yi musu ta kauda fuska d'ayan saurayin ya zunguri d'an uwansa yace baaba kalli wata tsalleliya cikaa, da alama za tayi zafi d'ayan na d'agowa ya hango Haleesa ya hadiye yawu cikin muryar 'yan kwaya yace mu je mu latsa 'yar banza, a lokacin d'aya suka mik'e had'e da bin bayanta Haleesa nagani haka ta kwasa da gudu yayinda samarin suka Mara mata baya gudu Haleesa takeyi iya k'arfinta har tayi kusan fita daga lok'on ko tsuntsun bata had'u da shi ba tak'ara 'kaimi wurin gudunta tana fita daga lok'on ta hango wani mutum tsaye fuskarsa na _facing_ titi yana waya hannushi guda cikin aljihun wandonsa na _dark blue colour suit_ a hargitsi Haleesa ta isa wurinshi bayansa ta rungumo had'e da cewa........
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[28/08 9:58 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [28/08 6:48 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```26```