Sashe 31
Nida Yaya Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Haleesa kwance a d'akinta photo Marigayi yaya Habeeb manne a k'irjinta sirirai hawaye na fita ta gefe da gefen idonta ta yi nisa sosai a tunani rayuwarsu ta shagaltu iya shagaltuwa Sam bata ji motsin shigowar Aunty Juwairiyya wance ke tsaye rik'e da "curtain d'in k'ofa tana mata kallon tausayi sake la6ulle ta yi tak'arso ta zauna a gefen katifa a hankali ta d'ora hannaye ta a k'afafun Haleesa a firgici tad'ago ganin wance bata yi zato gani ba yasa ta mik'e zaune da sauri ta share hawaye da tafin hannu muryarta na rawa tace sannu da zuwa Aunty Juwairiyya saukar yaushe"?
Hannuta Aunty Juwairiyya ta rik'o a sanyaye tace yanzu nan daga "Airport kaitsaye nan driver ya ajiye ni ban ga kinfito kin yi min oyoyo na tambaye Ammi kina ina sai tace da ni kina d'aki a kwanaki nan tarasa gane kanki"
Haleesa ta sada kai k'asa tana kallon hannuta da ke sark'e da na Aunty Juwairiyya hawaye da take k'ok'ari boyewa suka zu6o akan hannun Aunty Juwairiyya a d'imauce Aunty Juwairiyya tad'ago fuskarta Haleesa! Shiru Haleesa ta yi bata amsa ba Haleesa! Aunty Juwairiyya tak'ara kiran sunan nata
"A wannan karo ta amsa da cewa Na'am"
Wannan wace irin rayuwa ce kika za6awa kanki shin me yasa har izuwa yanzu kika k'asa raba zuciyarki da soyayya yaya Habeeb"?
Bata jira amsar da Haleesa za ta bata tacigaba da cewa Haleesa Wanda ya mutu ba ya dawowa ballatana ki saka aranki cewa wata rana Yaya Habeeb zai dawo gareki hankuri za ki yi ki cigaba da yi masa addu'a ki tuna Haleesa aure za ki yi gidan wani za ki tafi, kinga kenan ko ta karfi tsiya ne dole ki manta da yaya Habeeb ki yi yak'i da zuciyarki tafitar da soyayya Yaya Habeeb Karki manta inna mairo ita ce ta yi kayan cikin Habeeb wata Tara da kwana tara tasha zafi da rad'ad'i nak'uda shi ta haife shi ta bashi kyakyawa kulawa har ya kai muzali girma ya zama abun sha'awa har kika ganshi kika bashi babban matsayi da shi a zuciyarki duk duniya babu Wanda yafi Uwa son d'ata amma ta hakura da rashinsa domin tasan cewa Ubangiji da yabata shi a lokacin da yaga dama shi yakar6i abinsa ke Haleesa me yasa bara ki hank'ura ba"?
Ki yi gaggawa yak'i da zuciyarki tun kafin ta raunata miki imani ki in har ban yi kuskure a lissafi na yau wata 7 har da Sati biyu da rasuwa yaya Habeeb amma ke a kullum mutuwar shi sabuwa take zame miki wannan wane irin rayuwa ne"?
Ki sani aure ba abun wasa bane muddin kika ce irin wannan rayuwa za ki gudanar a gidan mijinki bara ki ta6a Jin dad'i.
Haleesa tafashe da kuka tafad'a jikin Aunty Juwairiyya ta k'ank'ame ta cikin shassheka kuka tace ban yi kaina bane Aunty Juwairiyya zuciyata tace takasa hank'ura da soyayya yaya Habeeb, amma insha Allah zan yi k'ok'ari na danne duk wani abu da nakeji akan yaya Habeeb Aunty Juwairiyya ta d'agota had'e da cewa oya share hawaye ki banaso na k'ara gani idanu ki da hawaye kinji koh"?
Haleesa ta yi murmushi ta bi umurni Aunty Juwairiyya ta hanyar share hawayeta Aunty Juwairiyya na rik'e da hannuta suka fito d'akin Ammi suka shiga anan Haleesa takeji Juwairiyya da Ammi suna zance lefenta da dangin Habeeb Lamido za su kawo da Yamma Haleesa tadafe k'irji tasoma Zance zuci shikenan ba makawa na yi kusa zama mallaki Habeeb Lamido.
```5:30pm```
Tsadad'i Motoci ne ke ta fama parking a k'ofar gidan Malam Usman mai kifi kallon d'aya za ka yi wa motoci, kagano mamallaka motoci sun ci sun sha sun tada kai da Naira Kaitsaye mata suka dinga fitowa daga ciki motoci suna shiga gidan Malam Usman mai kifi daga bisani Wasu kartti majiya k'arfi suka fito da ratsatsu trolley's suna shiga cikin gidan dangin Haleesa sai faman karama b'akin nasu sukeyi ta hanyar nuna musu wurin zama, a hankad'e Hajiya khareema take kallon Mutane gidan da kyar ta dosana duwawu ta akan farar kujera roba ta zunguri Hajiya batula matar k'anin Mahaifin Habeeb ta Wani yatsine fuska had'e da cewa Hajiya batula ta ya ni figa Saida Hajiya Batula ta kya6e baki daga bisani tace Uwar miji ta Zama kaza anyya kuwa Madam Hindu tana ciki haiyyaci ta da ta amince Habeeb ya aure 'yar Matsiyata ni da naga Wannan uban lefe na yi tsanmani 'yar Governor ko 'yar Minister ce yake nema ashe 'yar gidan babu ce Wannan ae asara ce da rashin sanin zafin kud'i
"Bari kawai Hajiya Batula tun lokacin da muka tunk'aro unguwar nan bak'i ciki da takaici suke nuk'urkusa zuciyata Jin nakeyi kamar na hadiye zuciya na mutu don takaici ba rok'a da ban yi wa Madam Hindu ta tilaswa Habeeb ya aure Maryam ta Maye gurbi marigayiya Salma Amma 'yar mata nan ta yi biris da buk'ata ta ke in tak'aita miki labari sai cewa ta yi ita bara ta yi wa ta d'a aure dole kinga ba ta yi masa dole ba shi kuma ya kwaso mata 'yar Matsiyata duk abunda suke fad'a akan kunnen inna mairo gani abun naso ba mai k'arewa bane ta mik'e tsanm tabar musu wuri.
Bayan dangin Habeeb da na Haleesa sun gaisa a tsakaninsu daga bisani dangin Habeeb suka gabatarda da abunda ke tafe da su yayinda dangin Haleesa sukayi musu sha tara na arziki suka baro gidansu Haleesa cike da Murna irin karamawa da akayi Musu sa6ani Hajiya khareema da ta dawo da mummuna k'udiri ko ta Wane sai tashigar da 'yar ta gidan Habeeb.
```8:30pm```
Aunty Juwairiyya da Zainab zaune a d'akin Ammi sun tusa lefen Haleesa gaba suna kallon sai faman santi da yaba kayan suke yi sa6ani Haleesa da ke kwance rub da ciki akan gadon Ammi ita ba kuka take yi ba amma a yadda takeji Zuciyarta na tarfafasa gwara ta yi kuka ko za ta same sausauci k'unci da take ciki babban bak'i cikinta bai wuce yadda Mutane Unguwa har ma da na cikin gidansu suke zuzuta kayan lefe ta basu San cewa a wurinta atamfar super prints ta fiye mata tarin kayanan Zainab tace Haleesa bara ki sauko ki taya mu ganin wannan abun arziki ko kunya kike ji kada Ammi tace bakida kunya tak'arasa magana cikin tsokana
"Cikin zafin rai Haleesa ta diro k'asa ta tsalleke kayan tafice Zainab da Aunty Juwairiyya suka bi ta da kallon, girgiza kai Aunty Juwairiyya tayi tana mamaki tauri kai da kafiya irinta Haleesa.
```1 WEEK LATER ```
Tuni gidaje biyu sun fara gudanar da tsare- tsare yadda bikin aure 'ya'ya su zai gudana tsawon wannan lokacin Habeeb da Haleesa ba su k'ara gani Junansu.
Haleesa na zaune bisa kujera 'yar tsuguno a tsikiyar gida tana yanka alayahu almajiri ya yi sallama Haleesa ta amsa masa yace wani mai mota yana sallama da Haleesa a k'ofar gida, ras gaban Haleesa yafad'i nan take annuri da ke kan fuskar ta ya gushe tace je kace batanan
Ammi ta lek'o daga cikin kitchen ta ce je ki kace gatanan zuwa tajuya wurin da Haleesa take zaune ta galla mata harara had'e da cewa me kike Jira ne da bara ki tashi ba da sauri Haleesa ta mik'e ta jefar da wuk'a hannunta Ta Shiga D'aki tasaka Hijab tafito fuskarta ahad'e tanufi k'ofar gida dafe k'irji Haleesa ta yi sakamako motar Habeeb Lamido da ta ganin nan take Numfashinta yafara kai da kawo ta runtsi idanuta...
Jeeddah Aliyu🌹
[10/24, 11:44 AM] +234 813 417 9191: [11/10 6:25 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```®NWA```
°°°°```In Dedication```°°°
*To Shehu Aliyu family's*
```60```
Hannuta Aunty Juwairiyya ta rik'o a sanyaye tace yanzu nan daga "Airport kaitsaye nan driver ya ajiye ni ban ga kinfito kin yi min oyoyo na tambaye Ammi kina ina sai tace da ni kina d'aki a kwanaki nan tarasa gane kanki"
Haleesa ta sada kai k'asa tana kallon hannuta da ke sark'e da na Aunty Juwairiyya hawaye da take k'ok'ari boyewa suka zu6o akan hannun Aunty Juwairiyya a d'imauce Aunty Juwairiyya tad'ago fuskarta Haleesa! Shiru Haleesa ta yi bata amsa ba Haleesa! Aunty Juwairiyya tak'ara kiran sunan nata
"A wannan karo ta amsa da cewa Na'am"
Wannan wace irin rayuwa ce kika za6awa kanki shin me yasa har izuwa yanzu kika k'asa raba zuciyarki da soyayya yaya Habeeb"?
Bata jira amsar da Haleesa za ta bata tacigaba da cewa Haleesa Wanda ya mutu ba ya dawowa ballatana ki saka aranki cewa wata rana Yaya Habeeb zai dawo gareki hankuri za ki yi ki cigaba da yi masa addu'a ki tuna Haleesa aure za ki yi gidan wani za ki tafi, kinga kenan ko ta karfi tsiya ne dole ki manta da yaya Habeeb ki yi yak'i da zuciyarki tafitar da soyayya Yaya Habeeb Karki manta inna mairo ita ce ta yi kayan cikin Habeeb wata Tara da kwana tara tasha zafi da rad'ad'i nak'uda shi ta haife shi ta bashi kyakyawa kulawa har ya kai muzali girma ya zama abun sha'awa har kika ganshi kika bashi babban matsayi da shi a zuciyarki duk duniya babu Wanda yafi Uwa son d'ata amma ta hakura da rashinsa domin tasan cewa Ubangiji da yabata shi a lokacin da yaga dama shi yakar6i abinsa ke Haleesa me yasa bara ki hank'ura ba"?
Ki yi gaggawa yak'i da zuciyarki tun kafin ta raunata miki imani ki in har ban yi kuskure a lissafi na yau wata 7 har da Sati biyu da rasuwa yaya Habeeb amma ke a kullum mutuwar shi sabuwa take zame miki wannan wane irin rayuwa ne"?
Ki sani aure ba abun wasa bane muddin kika ce irin wannan rayuwa za ki gudanar a gidan mijinki bara ki ta6a Jin dad'i.
Haleesa tafashe da kuka tafad'a jikin Aunty Juwairiyya ta k'ank'ame ta cikin shassheka kuka tace ban yi kaina bane Aunty Juwairiyya zuciyata tace takasa hank'ura da soyayya yaya Habeeb, amma insha Allah zan yi k'ok'ari na danne duk wani abu da nakeji akan yaya Habeeb Aunty Juwairiyya ta d'agota had'e da cewa oya share hawaye ki banaso na k'ara gani idanu ki da hawaye kinji koh"?
Haleesa ta yi murmushi ta bi umurni Aunty Juwairiyya ta hanyar share hawayeta Aunty Juwairiyya na rik'e da hannuta suka fito d'akin Ammi suka shiga anan Haleesa takeji Juwairiyya da Ammi suna zance lefenta da dangin Habeeb Lamido za su kawo da Yamma Haleesa tadafe k'irji tasoma Zance zuci shikenan ba makawa na yi kusa zama mallaki Habeeb Lamido.
```5:30pm```
Tsadad'i Motoci ne ke ta fama parking a k'ofar gidan Malam Usman mai kifi kallon d'aya za ka yi wa motoci, kagano mamallaka motoci sun ci sun sha sun tada kai da Naira Kaitsaye mata suka dinga fitowa daga ciki motoci suna shiga gidan Malam Usman mai kifi daga bisani Wasu kartti majiya k'arfi suka fito da ratsatsu trolley's suna shiga cikin gidan dangin Haleesa sai faman karama b'akin nasu sukeyi ta hanyar nuna musu wurin zama, a hankad'e Hajiya khareema take kallon Mutane gidan da kyar ta dosana duwawu ta akan farar kujera roba ta zunguri Hajiya batula matar k'anin Mahaifin Habeeb ta Wani yatsine fuska had'e da cewa Hajiya batula ta ya ni figa Saida Hajiya Batula ta kya6e baki daga bisani tace Uwar miji ta Zama kaza anyya kuwa Madam Hindu tana ciki haiyyaci ta da ta amince Habeeb ya aure 'yar Matsiyata ni da naga Wannan uban lefe na yi tsanmani 'yar Governor ko 'yar Minister ce yake nema ashe 'yar gidan babu ce Wannan ae asara ce da rashin sanin zafin kud'i
"Bari kawai Hajiya Batula tun lokacin da muka tunk'aro unguwar nan bak'i ciki da takaici suke nuk'urkusa zuciyata Jin nakeyi kamar na hadiye zuciya na mutu don takaici ba rok'a da ban yi wa Madam Hindu ta tilaswa Habeeb ya aure Maryam ta Maye gurbi marigayiya Salma Amma 'yar mata nan ta yi biris da buk'ata ta ke in tak'aita miki labari sai cewa ta yi ita bara ta yi wa ta d'a aure dole kinga ba ta yi masa dole ba shi kuma ya kwaso mata 'yar Matsiyata duk abunda suke fad'a akan kunnen inna mairo gani abun naso ba mai k'arewa bane ta mik'e tsanm tabar musu wuri.
Bayan dangin Habeeb da na Haleesa sun gaisa a tsakaninsu daga bisani dangin Habeeb suka gabatarda da abunda ke tafe da su yayinda dangin Haleesa sukayi musu sha tara na arziki suka baro gidansu Haleesa cike da Murna irin karamawa da akayi Musu sa6ani Hajiya khareema da ta dawo da mummuna k'udiri ko ta Wane sai tashigar da 'yar ta gidan Habeeb.
```8:30pm```
Aunty Juwairiyya da Zainab zaune a d'akin Ammi sun tusa lefen Haleesa gaba suna kallon sai faman santi da yaba kayan suke yi sa6ani Haleesa da ke kwance rub da ciki akan gadon Ammi ita ba kuka take yi ba amma a yadda takeji Zuciyarta na tarfafasa gwara ta yi kuka ko za ta same sausauci k'unci da take ciki babban bak'i cikinta bai wuce yadda Mutane Unguwa har ma da na cikin gidansu suke zuzuta kayan lefe ta basu San cewa a wurinta atamfar super prints ta fiye mata tarin kayanan Zainab tace Haleesa bara ki sauko ki taya mu ganin wannan abun arziki ko kunya kike ji kada Ammi tace bakida kunya tak'arasa magana cikin tsokana
"Cikin zafin rai Haleesa ta diro k'asa ta tsalleke kayan tafice Zainab da Aunty Juwairiyya suka bi ta da kallon, girgiza kai Aunty Juwairiyya tayi tana mamaki tauri kai da kafiya irinta Haleesa.
```1 WEEK LATER ```
Tuni gidaje biyu sun fara gudanar da tsare- tsare yadda bikin aure 'ya'ya su zai gudana tsawon wannan lokacin Habeeb da Haleesa ba su k'ara gani Junansu.
Haleesa na zaune bisa kujera 'yar tsuguno a tsikiyar gida tana yanka alayahu almajiri ya yi sallama Haleesa ta amsa masa yace wani mai mota yana sallama da Haleesa a k'ofar gida, ras gaban Haleesa yafad'i nan take annuri da ke kan fuskar ta ya gushe tace je kace batanan
Ammi ta lek'o daga cikin kitchen ta ce je ki kace gatanan zuwa tajuya wurin da Haleesa take zaune ta galla mata harara had'e da cewa me kike Jira ne da bara ki tashi ba da sauri Haleesa ta mik'e ta jefar da wuk'a hannunta Ta Shiga D'aki tasaka Hijab tafito fuskarta ahad'e tanufi k'ofar gida dafe k'irji Haleesa ta yi sakamako motar Habeeb Lamido da ta ganin nan take Numfashinta yafara kai da kawo ta runtsi idanuta...
Jeeddah Aliyu🌹
[10/24, 11:44 AM] +234 813 417 9191: [11/10 6:25 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```®NWA```
°°°°```In Dedication```°°°
*To Shehu Aliyu family's*
```60```