Sashe 58
Nida Yaya Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
~~A hankali ta bi jikinta da kallo gaba d'aya zo6o yabata mata kaya a harzuk'e tad'ago idanunta Wanda suka canza colour zuwa red, kallo d'aya za ka yi mata ka hango b'acin ranta yadda ta tsare Habeeb Lamido da ido za ka yi tsanmani za ta zanga masa mari ne.
"Kallo mai cike da zazzafar tsana Habeeb yake watsawa Haleesa cikin tafarfasa zuciya yadaka mata tsawa cikin angry voice ya furta _How dare you ni za ki wulaqanta in front of my friends"?_
''Kafin Haleesa ta ba shi amsa Mus'ab ya taso yashiga tsakaninsu ranshi a b'ace yace _what's wrong with you Lamido akan wane dalilin za ka yi mata wannan d'ayen wulaqancin matarka ce fa"?_
''Kallon banza Habeeb ya watsa masa so what's don tana matata shi zai bata dama tacin min zarafi a gabanku"?
Haleesa ta yi karaf tace ancin zarafin naka yaya Habeeb ka yi duk abunda za ka iya ae ba tsoronka nakeji ba, tana k'arasa magana ta yi shigewarta bedroom tabar Habeeb Lamido sake da baki sai faman huci yake yi bai ta6a tunanin Haleesa za ta iya maida martanin abunda yake mata.
"Mus'ab ya ja tsoki ya dube khaleel yace tashi mu tafi khaleel a zahirin gaskiya nayi danasanin zuwanmu gidanan da bamu zo ba Lamido da bara ka, same damar wulaqanta 'yar mutane ina mamaki wannan miskilancin da girman kan naka Lamido ka gyara halayyarka ko za ka jin dad'i rayuwa.
''Khaleel ya kar6e zance ta hanyar cewa wannan abun da kayi Lamido kasanin ba burgewa bane, wulaqanta mace ba abu bane mai kyau muna jiye maka ranar Nadama.
''Yana k'arasa magana yarik'o hannun Mus'ab mu tafi kawai Mus'ab kana kallon irin kallon banzar da yake mana.
''Habeeb ya ja tsaki yace sai me don kuntafi dama can! Ban gaiyyace Ku ba ra'ayin kanku ne yakawo gidanan don kuntafi bara jin zafi ba asalima zuwanku wulaqancin ya janyo min tunda nake da yarinya nan banta6a magana ta mayar mun da amsa ba sai zuwanku banzaye kawai.
''Mus'ab ya galla masa harara yace ae Kaine banza Wanda baisan darajar matarshi ba wallahi Lamido in na cigaba da tsayuwa a gabanka haushinka da nakeji zai iya haddasa min hawan jini.
''Habeeb ya ja tsoki had'e da ficewa daga parlourn yabar Mus'ab da khaleel tsaye suna mamaki wannan halayen nashi daga bisani suka kama gabansu.
***********************
Kuka Haleesa taci kamar ranta zai fita tabbas Habeeb Lamido yade6o da zafi daga yau bara k'ara d'aga masa k'afa saidai ya yanka ni a gidanan.
```WASHE GARI ```
_Monday morning_
Kamar yadda Haleesa tasaba tashi da wuri ta shiryawa Imaan zuwa school tana rik'e da hannunta suka nufi compound har wurin mota ta yi mata rakiya, da kanta ta bud'e k'ofa tashiga ta yi pecking goshinta ta mik'awa sa'eed driver lunch box d'inta yayinda driver ya ja Motan zuwa gate Imaan tana d'aga mata hannun Haleesa ta mayar mata da cewa bye, babyn aunty ki yi karatu sosai Saida suka fice gate sannan Haleesa juya tana juyawa ta hango Habeeb tsaye da sauri yad'auke kai, kamar ba shi bane yake tsaye yana kallonsu, ta raba ta gefenshi dai-dai za ta shiga cikin gida tace _ina kwana yaya Habeeb"?_
"Saida zuciyarshi ta buga da k'arfi saboda baita6a tsanmani Haleesa za ta k'ara koda kallonshi ne ballanta magana ta fatar baki Tashiga tsakaninsu da kyar ya iya bud'e bakinshi ya amsa da _lafiya lau_
''Daga haka bata k'ara cewa da shi komai ba ta yi shigewarta cikin gida
''Habeeb ya yi ajiyar zuciya cike da mamakin Haleesa yafara zance zucin _ita wannan tana nufi har ta manta da abunda na yi mata jiya"?_
Wani 6angare na zuciyarshi yace da shi
In kuwa haka ne gaskiya tana da hank'uri da batada kyakyawar zuciya da 'yarka bara ta k'ara bata kulawa ba yanzu nan akan idonka ta wuce da Imaan da alama tana matuk'ar son Imaan kamar 'yarta ta cikinta, gaskiya Habeeb ka chanza tsari kadaina musgunawa yarinya nan tun kanada sauran daraja a wurinta kafin tadaina ganin darajarka ta rainaka.
Ya ja iska ya fesar a sanyaye yanufi bakin gate yana kwallawa Bala kira.
_11:00am_
Habeeb na zaune a office ga tarin aiyunka sunyi mishi yawa yarasa abunda ke masa dad'i da yarufe idanunshi Haleesa yake gani a nashi tunanin sai yadanganta hakan da abunda yafaru tsakaninsu jiya yana cikin wannan halin Mus'ab ya tura k'ofa yashigo har ya zauna Habeeb yana masa kallon k'asan idon.
"Mus'ab ya murtuk'e fuska had'e da mik'awa Habeeb hannu suyi musabaha bayan sun gama gaisawa Mus'ab ya gyara zamanshi yace ba sai gaya maka dalilin zuwa na office d'inka kwakwalwarka kadai ta isa ta zayyano maka dalilin zuwa na.
Yad'an numfasa yacigaba da cewa abunda ka aikata jiya Sam baiyi min dad'i ba jiya na kwana da takaicinka haba! Lamido da iliminka da komai za ka mayarda matarka abun wulaqantawa Na fi kowa sanin yadda ka tsaneta amma bai kamata ka yi amfani da tsanar da ka ke yi mata ta zame maka hujja da za ka dinga wulaqantata ka ji tsoron ''Allah ka tuna duk abunda ka ke aikatawa Allah yana ganinka in har ka 6oyewa mom irin mugun zaman da ka ke yi da Haleesa ka tuna ba ka isa ka 6oyewa ubangijinka ba.
''Har Mus'ab yadasa aya Habeeb yana kallonshi had'e da tsotsa baki wannan tsotsar bakin ya zame masa d'abi'a ya mik'e a hankali yataka zuwa wurin water disperser yadauki glass cup ya matsa ruwa mai sanyi ya kwararawa mak'oshinsa ya lumshe idanu yana fesar da iska daga bisani ya koma mazauninshi.
''ya tabe baki ya dube Mus'ab a d'age yana wani cizo lips look Mus'ab karka shiga abunda ba ruwanka a ciki kafin kowa sanin halina, na tsani katsalanda a rayuwana bana shiga rayuwan kowa bai nima kanemi ka shiga rayuwana bansan menene b'acin rai ba sai da na had'u da yarinya nan ban ta6a d'aga hannun na mari mace sai akanta, banta6a kwanciya na k'asa b'acin sai akanta a da ni mutum ne mai sanyi amma Shigowar yarinya nan a rayuwata ya sauyani na dawo mutum mai tsananin zafin gaske na rok'e ka Mus'ab karka sake yi min maganarta saboda tun farko saida na gargad'enta akan ta bi dokoki na domin ta zauna lafiya da yake ita mai kunnen k'ashi ce sai ta yi fatali da doka ta ni kuwa me zai sa na d'aga mata k'afa"?
''Mus'ab ya girgiza kai yace Lamido fahimce wani abu mana Haleesa fa k'aramar yarinya ce a hankali yakamata ka bi da ita har, ta fahimce tsarin rayuwarka ko wannan miskilancin naka kadai ya isa ya cutar da ita kuma ni ba zan fasa fad'a maka gaskiya ba saidai ka yi ta kallona a matsayin mai katsalanda a rayuwarka.
''Habeeb ya ja tsoki cike da takaicin Mus'ab ya koma jikin kujera ya lafe yayinda kujerar tadinga jujuya shi.
Mus'ab ya mik'e ranshi a b'ace yace tunda kai girman kanka bara bari ka bata hankuri ni zan je gidan naka na bata hankuri yana k'arasa magana bai jira jin ta bakin Habeeb ba ya yi ficewarsa.
''Habeeb ya bi shi da harara a baiyane yafara magana ba hankuri za ka bata ba in ka je ka goyata ka yawace garinan da ita ba abunda yadameni, ko angaya maka ni bawan mace ne irinka yak'ara Jan tsoki....
"Kallo mai cike da zazzafar tsana Habeeb yake watsawa Haleesa cikin tafarfasa zuciya yadaka mata tsawa cikin angry voice ya furta _How dare you ni za ki wulaqanta in front of my friends"?_
''Kafin Haleesa ta ba shi amsa Mus'ab ya taso yashiga tsakaninsu ranshi a b'ace yace _what's wrong with you Lamido akan wane dalilin za ka yi mata wannan d'ayen wulaqancin matarka ce fa"?_
''Kallon banza Habeeb ya watsa masa so what's don tana matata shi zai bata dama tacin min zarafi a gabanku"?
Haleesa ta yi karaf tace ancin zarafin naka yaya Habeeb ka yi duk abunda za ka iya ae ba tsoronka nakeji ba, tana k'arasa magana ta yi shigewarta bedroom tabar Habeeb Lamido sake da baki sai faman huci yake yi bai ta6a tunanin Haleesa za ta iya maida martanin abunda yake mata.
"Mus'ab ya ja tsoki ya dube khaleel yace tashi mu tafi khaleel a zahirin gaskiya nayi danasanin zuwanmu gidanan da bamu zo ba Lamido da bara ka, same damar wulaqanta 'yar mutane ina mamaki wannan miskilancin da girman kan naka Lamido ka gyara halayyarka ko za ka jin dad'i rayuwa.
''Khaleel ya kar6e zance ta hanyar cewa wannan abun da kayi Lamido kasanin ba burgewa bane, wulaqanta mace ba abu bane mai kyau muna jiye maka ranar Nadama.
''Yana k'arasa magana yarik'o hannun Mus'ab mu tafi kawai Mus'ab kana kallon irin kallon banzar da yake mana.
''Habeeb ya ja tsaki yace sai me don kuntafi dama can! Ban gaiyyace Ku ba ra'ayin kanku ne yakawo gidanan don kuntafi bara jin zafi ba asalima zuwanku wulaqancin ya janyo min tunda nake da yarinya nan banta6a magana ta mayar mun da amsa ba sai zuwanku banzaye kawai.
''Mus'ab ya galla masa harara yace ae Kaine banza Wanda baisan darajar matarshi ba wallahi Lamido in na cigaba da tsayuwa a gabanka haushinka da nakeji zai iya haddasa min hawan jini.
''Habeeb ya ja tsoki had'e da ficewa daga parlourn yabar Mus'ab da khaleel tsaye suna mamaki wannan halayen nashi daga bisani suka kama gabansu.
***********************
Kuka Haleesa taci kamar ranta zai fita tabbas Habeeb Lamido yade6o da zafi daga yau bara k'ara d'aga masa k'afa saidai ya yanka ni a gidanan.
```WASHE GARI ```
_Monday morning_
Kamar yadda Haleesa tasaba tashi da wuri ta shiryawa Imaan zuwa school tana rik'e da hannunta suka nufi compound har wurin mota ta yi mata rakiya, da kanta ta bud'e k'ofa tashiga ta yi pecking goshinta ta mik'awa sa'eed driver lunch box d'inta yayinda driver ya ja Motan zuwa gate Imaan tana d'aga mata hannun Haleesa ta mayar mata da cewa bye, babyn aunty ki yi karatu sosai Saida suka fice gate sannan Haleesa juya tana juyawa ta hango Habeeb tsaye da sauri yad'auke kai, kamar ba shi bane yake tsaye yana kallonsu, ta raba ta gefenshi dai-dai za ta shiga cikin gida tace _ina kwana yaya Habeeb"?_
"Saida zuciyarshi ta buga da k'arfi saboda baita6a tsanmani Haleesa za ta k'ara koda kallonshi ne ballanta magana ta fatar baki Tashiga tsakaninsu da kyar ya iya bud'e bakinshi ya amsa da _lafiya lau_
''Daga haka bata k'ara cewa da shi komai ba ta yi shigewarta cikin gida
''Habeeb ya yi ajiyar zuciya cike da mamakin Haleesa yafara zance zucin _ita wannan tana nufi har ta manta da abunda na yi mata jiya"?_
Wani 6angare na zuciyarshi yace da shi
In kuwa haka ne gaskiya tana da hank'uri da batada kyakyawar zuciya da 'yarka bara ta k'ara bata kulawa ba yanzu nan akan idonka ta wuce da Imaan da alama tana matuk'ar son Imaan kamar 'yarta ta cikinta, gaskiya Habeeb ka chanza tsari kadaina musgunawa yarinya nan tun kanada sauran daraja a wurinta kafin tadaina ganin darajarka ta rainaka.
Ya ja iska ya fesar a sanyaye yanufi bakin gate yana kwallawa Bala kira.
_11:00am_
Habeeb na zaune a office ga tarin aiyunka sunyi mishi yawa yarasa abunda ke masa dad'i da yarufe idanunshi Haleesa yake gani a nashi tunanin sai yadanganta hakan da abunda yafaru tsakaninsu jiya yana cikin wannan halin Mus'ab ya tura k'ofa yashigo har ya zauna Habeeb yana masa kallon k'asan idon.
"Mus'ab ya murtuk'e fuska had'e da mik'awa Habeeb hannu suyi musabaha bayan sun gama gaisawa Mus'ab ya gyara zamanshi yace ba sai gaya maka dalilin zuwa na office d'inka kwakwalwarka kadai ta isa ta zayyano maka dalilin zuwa na.
Yad'an numfasa yacigaba da cewa abunda ka aikata jiya Sam baiyi min dad'i ba jiya na kwana da takaicinka haba! Lamido da iliminka da komai za ka mayarda matarka abun wulaqantawa Na fi kowa sanin yadda ka tsaneta amma bai kamata ka yi amfani da tsanar da ka ke yi mata ta zame maka hujja da za ka dinga wulaqantata ka ji tsoron ''Allah ka tuna duk abunda ka ke aikatawa Allah yana ganinka in har ka 6oyewa mom irin mugun zaman da ka ke yi da Haleesa ka tuna ba ka isa ka 6oyewa ubangijinka ba.
''Har Mus'ab yadasa aya Habeeb yana kallonshi had'e da tsotsa baki wannan tsotsar bakin ya zame masa d'abi'a ya mik'e a hankali yataka zuwa wurin water disperser yadauki glass cup ya matsa ruwa mai sanyi ya kwararawa mak'oshinsa ya lumshe idanu yana fesar da iska daga bisani ya koma mazauninshi.
''ya tabe baki ya dube Mus'ab a d'age yana wani cizo lips look Mus'ab karka shiga abunda ba ruwanka a ciki kafin kowa sanin halina, na tsani katsalanda a rayuwana bana shiga rayuwan kowa bai nima kanemi ka shiga rayuwana bansan menene b'acin rai ba sai da na had'u da yarinya nan ban ta6a d'aga hannun na mari mace sai akanta, banta6a kwanciya na k'asa b'acin sai akanta a da ni mutum ne mai sanyi amma Shigowar yarinya nan a rayuwata ya sauyani na dawo mutum mai tsananin zafin gaske na rok'e ka Mus'ab karka sake yi min maganarta saboda tun farko saida na gargad'enta akan ta bi dokoki na domin ta zauna lafiya da yake ita mai kunnen k'ashi ce sai ta yi fatali da doka ta ni kuwa me zai sa na d'aga mata k'afa"?
''Mus'ab ya girgiza kai yace Lamido fahimce wani abu mana Haleesa fa k'aramar yarinya ce a hankali yakamata ka bi da ita har, ta fahimce tsarin rayuwarka ko wannan miskilancin naka kadai ya isa ya cutar da ita kuma ni ba zan fasa fad'a maka gaskiya ba saidai ka yi ta kallona a matsayin mai katsalanda a rayuwarka.
''Habeeb ya ja tsoki cike da takaicin Mus'ab ya koma jikin kujera ya lafe yayinda kujerar tadinga jujuya shi.
Mus'ab ya mik'e ranshi a b'ace yace tunda kai girman kanka bara bari ka bata hankuri ni zan je gidan naka na bata hankuri yana k'arasa magana bai jira jin ta bakin Habeeb ba ya yi ficewarsa.
''Habeeb ya bi shi da harara a baiyane yafara magana ba hankuri za ka bata ba in ka je ka goyata ka yawace garinan da ita ba abunda yadameni, ko angaya maka ni bawan mace ne irinka yak'ara Jan tsoki....